Sashe 22
Ni Da Aminiyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
................JAMA'A!!! yakamata mu way wayi fareeda amaryar Abdul😜,
Saida na d'an lek'a saboda gudun jarabar ummar Abdul sannan nashiga, ba kowa atsakar gidan sai yara daketa wasa, ban kula kowa ba nashige abina, dan yaran gidan ba kunya suka cikaba, atsakar d'aki na tarar da fareeda tayi d'ai d'ai, sai dai kallo d'aya zaka mata kagano tana cikin damuwa, dan kuwa tarame tayi bak'ik'k'irin sai dogon hanci da idanuwa gwalo gwalo, sai ciki ritsitsi a gaba.
Ta tashi da sauri dan jin sallamata, tana ganina tasa kuka yauwa bily! wlhy nayi farincikin ganinki, dan ALLAH ki taimakeni wlhy Abdul zai kasheni a gidannan, ga kowa ya tsaneni bily! plx ki taimaka min.
Na zauna ina fad'in fareeda! wane irin taimako kikeso in miki, kindai san halin mijinki da surukarki.
Bily! wlhy idan baku taimakeniba kasheni zasuyi yanzu haka tun jiya cikina da bayana suke ciwo amma yak'i kaini asibiti, tunda akayi bikin Safiyya! al'amura suka k'ara lalacewa, ya ce, "yanda narabashi da Safiyya! to nima bazanyi farinciki ba a gidansa, ta rushe da kuka mai tsanani.
Kamar daga sama Abdul! yafad'o d'akin, yabini da kallon rainin hankali, wayke bily! kike kowa? Banace karna k'ara ganinki a gidannanba ne?.
Na ce, "haba Abdul, kaiwa "ALLAH DA MANZONSA", kabari na taimakawa fareeda! kaga batada lafiya, kasan kuwa mai ciki saida kula.
Harara ya watsa mini, cikin fushi ya ce, "wlhy idan baki bar gidannanba zan karya miki k'afar dama.
Na zaro ido waje😳, A'a, Abdul name dazan zauna ka karya min k'afar dama, ka cuci mijina!!, kaga tafiyata, fareeda! ALLAH yabaki lafiya, nai waje.
Abdul! yaja tsaki yana fad'in bak'ar banza kawai, na ce, "oho nagodema "ALLAH" dayayini haka, aii fari bashine k'yauba.
Ina fita yashiga jibgar fareeda! Kamar ALLAH ya aikoshi, dan ubanki banace karna sake ganin wani naki a gidannanba, koda kud'in ubanki muka gina gidan?, dukanta yake kamar yasamu jaka, itako sai ihu takeyi, nanko jini yafara ambaliya, yau dai ansamu ummarsa tashigo wajen, ta ce, "Abdul mitayi makane?.
Umma kibari na kashe shegiyarnan tunda iyayenta ma ba sonta sukeyiba, dak'yar umma ta karb'eta.
Ina tsaye a k'ofar gida tausayin fareeda! duk ya cika min ciki, sainaga an kwasota kamar kayan wanki jini nata kwarara, ko numfashin kirki batayi.
Mai adai daita suka tare, suka tafi asibiti.
To fareeda tsuntsun d'ai da yaja ruwa shi ruwa kan doka,, kowa kuma yataka rawar wani tofa yarasa filin taka tasa,, ALLAH dai ya shirya.
☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆
Agidan uncle G! Kam Sopy sai shan tarairaya take, yanzuma suna falo zaune suna hira, kan sopy yana saman cinyar uncle G!, hannunsa na shafa gyararren gashinta daketa tashin k'amshi.
Cikin murya mai dad'i da taushi ta ce, "uncle G!!, ya ce, "Na'am Sopyna ya akayi?, tai shiru dan tana jin shakkar fad'ar abinda ke ranta, yad'an lek'a fuskarta ya ce, "miye damuwarki amaryata?.
Tasa hannu tarufe fuska dan jin kunya, yay 'yar dariya sopyna ai kunya ta k'are kuma, yanzu an wuce wajen, dan Safiyya! tazama youseef!, youseef! yazama safiyya! koba hakaba?.
Ta ce, "hakane"
Ya ce, "ato.
Fad'imin kome kikeso indai baifi k'arfinaba zan mikishi.
Ta ce, "komiye?.
Ya ce, "e.
Dama maganar komawata makarntane dan ALLAH yaushe zan koma, kaga anata wuceni a karatu.
Sai da yad'an murmusa sannan ya ce, "to, kibari saikin warke, saiki koma, tunda nima jibi zan koma aiki, hutuna ya k'are.
Saida ta shagwb'e murya sannan ta ce, "ALLAH nifa lfy ta k'alau.
Kai sopyna fad'i gsky dai, kecefa d'azu kikace min jikinki duk ciwo yakeyi harda kuka kuma.
hannu tasa ta rufe fuska tana dariya, ya ce, "ato, kedai kika fad'a da kanki, dan haka kibari sai nestweek sannan mun k'ara shan amarci saiki koma.
b'oye fuskarta tayi acinyarsa, tana fad'in kai uncle ALLAH kana bani kunya.
Ya d'ago duskarta yana murmushi to bani kunyata sopyna.
Ta ce, "to, bayanzuba.
Ya ce, "nikam yanzu nakeso, yay kissing d'in goshinta, ta runtse ido kam dan kuwa sumbar ta shigeta.
Ya ce, "sopy matsoraciya mai kuka, dan ALLAH uncle kayi hakuri karka min da zafi, wayyo innata baba kazo ka taimakeni, yafad'a yana kwaikwayon muryarta.
D'aki ta nufa da gudu, dan taga zolayar tayi yawa.
Koda sukazo wajen kwanciya saitaita d'ari d'ari dashi, dan tsoron kar abinda yafaru jiya yasake faruwa, uncle G! ya rungumeta yana fad'in kwantar da hankalinki sopyna babu abinda zan miki barci zamuyi, ita dai tayi shiru amma zuciyarta cike da tsoro, ya cire mata rigar barcin dake jikinta way haka yakeso sukwana.
Bargo yaja ya lullub'esu ya cika hannuwa da🙈kundai gane, sukayi shiga barci mai dad'i...................✍🏻
Assalamu alaikum, ina mik'o d'unbin gaisuwa ga masoyana a duk inda kuke, da godiya mai tarin yawa, ngd da bibiyar books d'ina da kuke yi, harma wad'an da suka fara karantawa yanzu, luv u oll😂😂😂👍🏻.
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞U MY FAN's💞💞...✍🏻
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 4~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣0⃣🔸🔶
.............Yau tsawon kwanan fareeda uku a asibiti, ta haihu amma d'an baizo da raiba, kuma tun randa su umma suka kaita asibitin basu sake way wayarta ba, yau kuma tana tashi tayi gamo da takarda saki uku a gefen gadonta, kuka take rurus tana dana sanin hali irin nata, yau ga wanda ta fifita akan iyayenta ya gujeta, ta raba zuminci mai dank'o da kusancin dake tsakaninta da aminiyarta saboda Abdul, ta cutarda masoyiyarta saboda Abdul, ta yaudari abar k'aunarta saboda Abdul, taci amanar aminiyarta saboda Abdul, amma yau yarasa abinda zai saka mata dashi sai saki uku, sakin wula k'anci da toxarci, itakam ta shiga uku yanzu wazata dosa, tasan daga iyayenta har yayyenta babu mai saurarenta, tasan babu wadda suka tsana kamar ita ahalin yanzu, takuma rushewa da kuka mai tsuma rai, wata sister tashigo tana fad'in baiwar ALLAH lfy kiketa kuka haka?.
Fareeda ta ce, "babu komai.
Okey sister tafad'a, dama an sallamekine, dan wani mutumi yazo yabiya kud'in.
Fareeda ta ce, "to ngd, ta had'a inata inata tabar asibitin, zuciyarta cike da bak'in ciki, dan bata san inda zata nufaba, tasan ko giyar wake tasha bazata fara zuwa gidansuba, Dan mahaifinta ya gindaya mata sharad'i akan zuwan irin wannan ranar, takuma amince saboda lokacin giyar son Abdul tana kwasarta, lokacin da idanunta suka rufe ta manta da zuwan irin wannan rana, yauga ranar tazo mata batareda taci ribar abinda ta shukaba, saima asarori data tafka marasa adadi, wanda bazasu lussafuba, haka tacigaba da tafiya tana zubar da hawaye batarda tasan inda ta dosaba, ga jiri na d'ibarta saboda yunwa dan ta manta rabonta da cin abinci, ji kake wani kuwwwwwwww kacammmmm!!!!!, wani mai mota ya b'arar da ita a titin, da sauri mai motar yafito yana salati, kan kace mi mutane sun fara taruwa a wajen, mai motar ya ce, "a taimaka masa yasakata a mota, asibiti ya nufa da'ita cikin hanzari.
♡¤¤¤¤¤♡¤¤¤¤¤♡¤¤¤¤¤¤¤♡
Sopy tanata safa da marwa dan tun d'azu take kiran uncle G! Yak'i ya d'aga, ta kira uncle kabeer ya ce, "basa tare, aii saita k'ara rud'ewa, can taji ana kwan kwasa k'ofa tatafi da sauri ta bud'e, saitaga uncle G!, cikin matuk'ar rud'ewa ta ce, "uncle lafiya tun d'azun nake kiranka kak'i kad'aga?.
Yad'an rungumota zuwa jikinsa yana fad'in lafiyarnan da suk'i sopyna, amma mun godema ALLAH, yasaketa yana fad'in bafa ni kad'ai bane harda bak'uwa.
Ta ce, "bak'uwa kuma tana ina?.
Uncle G! yad'an lek'a ya ce, "shigo mana.
Bak'uwar ta ce, "to.
Tana shigowa sukayi arba da Sopy, cikin zaro ido😳 Sopy ta ce, "fa ree da!! Kece?.
Itama cikin matuk'ar razana da rud'ewa ta ce, "Safiyya!!, aisaita zube gurin asume.................✍🏻
Tofa k'ak'ak'a k'ara, shin Sopy zata amince da fareeda kuwa?, ko ko itama zata koreta ne?, idan ta amince da ita zata yafemata kuwa?, shikanshi uncle G! Idan yasan wacece fareeda zai amince ta zauna dasu?, ni kad'aice mai baku wannan amsar dan haka kubiyoni......................✍🏻
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 6~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣1⃣🔸🔶
Saida na d'an lek'a saboda gudun jarabar ummar Abdul sannan nashiga, ba kowa atsakar gidan sai yara daketa wasa, ban kula kowa ba nashige abina, dan yaran gidan ba kunya suka cikaba, atsakar d'aki na tarar da fareeda tayi d'ai d'ai, sai dai kallo d'aya zaka mata kagano tana cikin damuwa, dan kuwa tarame tayi bak'ik'k'irin sai dogon hanci da idanuwa gwalo gwalo, sai ciki ritsitsi a gaba.
Ta tashi da sauri dan jin sallamata, tana ganina tasa kuka yauwa bily! wlhy nayi farincikin ganinki, dan ALLAH ki taimakeni wlhy Abdul zai kasheni a gidannan, ga kowa ya tsaneni bily! plx ki taimaka min.
Na zauna ina fad'in fareeda! wane irin taimako kikeso in miki, kindai san halin mijinki da surukarki.
Bily! wlhy idan baku taimakeniba kasheni zasuyi yanzu haka tun jiya cikina da bayana suke ciwo amma yak'i kaini asibiti, tunda akayi bikin Safiyya! al'amura suka k'ara lalacewa, ya ce, "yanda narabashi da Safiyya! to nima bazanyi farinciki ba a gidansa, ta rushe da kuka mai tsanani.
Kamar daga sama Abdul! yafad'o d'akin, yabini da kallon rainin hankali, wayke bily! kike kowa? Banace karna k'ara ganinki a gidannanba ne?.
Na ce, "haba Abdul, kaiwa "ALLAH DA MANZONSA", kabari na taimakawa fareeda! kaga batada lafiya, kasan kuwa mai ciki saida kula.
Harara ya watsa mini, cikin fushi ya ce, "wlhy idan baki bar gidannanba zan karya miki k'afar dama.
Na zaro ido waje😳, A'a, Abdul name dazan zauna ka karya min k'afar dama, ka cuci mijina!!, kaga tafiyata, fareeda! ALLAH yabaki lafiya, nai waje.
Abdul! yaja tsaki yana fad'in bak'ar banza kawai, na ce, "oho nagodema "ALLAH" dayayini haka, aii fari bashine k'yauba.
Ina fita yashiga jibgar fareeda! Kamar ALLAH ya aikoshi, dan ubanki banace karna sake ganin wani naki a gidannanba, koda kud'in ubanki muka gina gidan?, dukanta yake kamar yasamu jaka, itako sai ihu takeyi, nanko jini yafara ambaliya, yau dai ansamu ummarsa tashigo wajen, ta ce, "Abdul mitayi makane?.
Umma kibari na kashe shegiyarnan tunda iyayenta ma ba sonta sukeyiba, dak'yar umma ta karb'eta.
Ina tsaye a k'ofar gida tausayin fareeda! duk ya cika min ciki, sainaga an kwasota kamar kayan wanki jini nata kwarara, ko numfashin kirki batayi.
Mai adai daita suka tare, suka tafi asibiti.
To fareeda tsuntsun d'ai da yaja ruwa shi ruwa kan doka,, kowa kuma yataka rawar wani tofa yarasa filin taka tasa,, ALLAH dai ya shirya.
☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆ ☆
Agidan uncle G! Kam Sopy sai shan tarairaya take, yanzuma suna falo zaune suna hira, kan sopy yana saman cinyar uncle G!, hannunsa na shafa gyararren gashinta daketa tashin k'amshi.
Cikin murya mai dad'i da taushi ta ce, "uncle G!!, ya ce, "Na'am Sopyna ya akayi?, tai shiru dan tana jin shakkar fad'ar abinda ke ranta, yad'an lek'a fuskarta ya ce, "miye damuwarki amaryata?.
Tasa hannu tarufe fuska dan jin kunya, yay 'yar dariya sopyna ai kunya ta k'are kuma, yanzu an wuce wajen, dan Safiyya! tazama youseef!, youseef! yazama safiyya! koba hakaba?.
Ta ce, "hakane"
Ya ce, "ato.
Fad'imin kome kikeso indai baifi k'arfinaba zan mikishi.
Ta ce, "komiye?.
Ya ce, "e.
Dama maganar komawata makarntane dan ALLAH yaushe zan koma, kaga anata wuceni a karatu.
Sai da yad'an murmusa sannan ya ce, "to, kibari saikin warke, saiki koma, tunda nima jibi zan koma aiki, hutuna ya k'are.
Saida ta shagwb'e murya sannan ta ce, "ALLAH nifa lfy ta k'alau.
Kai sopyna fad'i gsky dai, kecefa d'azu kikace min jikinki duk ciwo yakeyi harda kuka kuma.
hannu tasa ta rufe fuska tana dariya, ya ce, "ato, kedai kika fad'a da kanki, dan haka kibari sai nestweek sannan mun k'ara shan amarci saiki koma.
b'oye fuskarta tayi acinyarsa, tana fad'in kai uncle ALLAH kana bani kunya.
Ya d'ago duskarta yana murmushi to bani kunyata sopyna.
Ta ce, "to, bayanzuba.
Ya ce, "nikam yanzu nakeso, yay kissing d'in goshinta, ta runtse ido kam dan kuwa sumbar ta shigeta.
Ya ce, "sopy matsoraciya mai kuka, dan ALLAH uncle kayi hakuri karka min da zafi, wayyo innata baba kazo ka taimakeni, yafad'a yana kwaikwayon muryarta.
D'aki ta nufa da gudu, dan taga zolayar tayi yawa.
Koda sukazo wajen kwanciya saitaita d'ari d'ari dashi, dan tsoron kar abinda yafaru jiya yasake faruwa, uncle G! ya rungumeta yana fad'in kwantar da hankalinki sopyna babu abinda zan miki barci zamuyi, ita dai tayi shiru amma zuciyarta cike da tsoro, ya cire mata rigar barcin dake jikinta way haka yakeso sukwana.
Bargo yaja ya lullub'esu ya cika hannuwa da🙈kundai gane, sukayi shiga barci mai dad'i...................✍🏻
Assalamu alaikum, ina mik'o d'unbin gaisuwa ga masoyana a duk inda kuke, da godiya mai tarin yawa, ngd da bibiyar books d'ina da kuke yi, harma wad'an da suka fara karantawa yanzu, luv u oll😂😂😂👍🏻.
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞U MY FAN's💞💞...✍🏻
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 4~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣0⃣🔸🔶
.............Yau tsawon kwanan fareeda uku a asibiti, ta haihu amma d'an baizo da raiba, kuma tun randa su umma suka kaita asibitin basu sake way wayarta ba, yau kuma tana tashi tayi gamo da takarda saki uku a gefen gadonta, kuka take rurus tana dana sanin hali irin nata, yau ga wanda ta fifita akan iyayenta ya gujeta, ta raba zuminci mai dank'o da kusancin dake tsakaninta da aminiyarta saboda Abdul, ta cutarda masoyiyarta saboda Abdul, ta yaudari abar k'aunarta saboda Abdul, taci amanar aminiyarta saboda Abdul, amma yau yarasa abinda zai saka mata dashi sai saki uku, sakin wula k'anci da toxarci, itakam ta shiga uku yanzu wazata dosa, tasan daga iyayenta har yayyenta babu mai saurarenta, tasan babu wadda suka tsana kamar ita ahalin yanzu, takuma rushewa da kuka mai tsuma rai, wata sister tashigo tana fad'in baiwar ALLAH lfy kiketa kuka haka?.
Fareeda ta ce, "babu komai.
Okey sister tafad'a, dama an sallamekine, dan wani mutumi yazo yabiya kud'in.
Fareeda ta ce, "to ngd, ta had'a inata inata tabar asibitin, zuciyarta cike da bak'in ciki, dan bata san inda zata nufaba, tasan ko giyar wake tasha bazata fara zuwa gidansuba, Dan mahaifinta ya gindaya mata sharad'i akan zuwan irin wannan ranar, takuma amince saboda lokacin giyar son Abdul tana kwasarta, lokacin da idanunta suka rufe ta manta da zuwan irin wannan rana, yauga ranar tazo mata batareda taci ribar abinda ta shukaba, saima asarori data tafka marasa adadi, wanda bazasu lussafuba, haka tacigaba da tafiya tana zubar da hawaye batarda tasan inda ta dosaba, ga jiri na d'ibarta saboda yunwa dan ta manta rabonta da cin abinci, ji kake wani kuwwwwwwww kacammmmm!!!!!, wani mai mota ya b'arar da ita a titin, da sauri mai motar yafito yana salati, kan kace mi mutane sun fara taruwa a wajen, mai motar ya ce, "a taimaka masa yasakata a mota, asibiti ya nufa da'ita cikin hanzari.
♡¤¤¤¤¤♡¤¤¤¤¤♡¤¤¤¤¤¤¤♡
Sopy tanata safa da marwa dan tun d'azu take kiran uncle G! Yak'i ya d'aga, ta kira uncle kabeer ya ce, "basa tare, aii saita k'ara rud'ewa, can taji ana kwan kwasa k'ofa tatafi da sauri ta bud'e, saitaga uncle G!, cikin matuk'ar rud'ewa ta ce, "uncle lafiya tun d'azun nake kiranka kak'i kad'aga?.
Yad'an rungumota zuwa jikinsa yana fad'in lafiyarnan da suk'i sopyna, amma mun godema ALLAH, yasaketa yana fad'in bafa ni kad'ai bane harda bak'uwa.
Ta ce, "bak'uwa kuma tana ina?.
Uncle G! yad'an lek'a ya ce, "shigo mana.
Bak'uwar ta ce, "to.
Tana shigowa sukayi arba da Sopy, cikin zaro ido😳 Sopy ta ce, "fa ree da!! Kece?.
Itama cikin matuk'ar razana da rud'ewa ta ce, "Safiyya!!, aisaita zube gurin asume.................✍🏻
Tofa k'ak'ak'a k'ara, shin Sopy zata amince da fareeda kuwa?, ko ko itama zata koreta ne?, idan ta amince da ita zata yafemata kuwa?, shikanshi uncle G! Idan yasan wacece fareeda zai amince ta zauna dasu?, ni kad'aice mai baku wannan amsar dan haka kubiyoni......................✍🏻
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 6~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣1⃣🔸🔶