Sashe 4
Ni Da Aminiyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tai sallama ak'ofar palon cikin irin wata murya wadda itama batasan tana da itaba,, Abdul ya amsa tareda mik'ewa yatarota tiren hannunta ya karb'a yana fad'in wannan tire haka aii yayi miki nauyi dayawa.
Fareeda tazauna tana murmushi Abdul yad'ago suka had'a ido,, jiyay wani abu yashige jikinsa tundaga kansa har zuwa yatsun k'afarsa,, yarintse ido yana fad'in yasalam!!
Fareeda tace"Abdul yaya dai???
Yasakar mata tsadadden murmushi babu komai ina cikin wani irin farin cikine dana kasance dake.
"Fareeda tace" tofa Abdul nikuma?? Ko ka manta ba gimbiyarka bace sopy??
Abdul ya b'ata rai kinga idan muna magarmu ki daina sako mana wata sopy.
Fareeda tayi murmushi to nabari my love kayi hak'uri kabar b'ata ranka.
""Fareeda tazuba lemo akofi tabasa, yakarb'a yashanye,, takalleshi abincifa,, yay mata murmushi abani naci dama kamshinsa yanata cikamin hanci.
Fareeda tazuba masa farar shinkafa da miya yaci ya k'oshi suna hira,, saida yagama suka nutsu,, fareeda tace" Abdul yamaganar mune??? Abdul yay mata wani kallo na masoyi zuwa masoyiyarsa yace"ina saurarenki aii dama maganarce takawoni gareki my love!!
Fareeda tai wani murmushin mugunta tace" yayi k'yau,, tasowa tayi tadawo kujerar kusa dashi, takanne masa ido d'aya yay murmushi.
Shima yajuwyo sosai suna kallon juna,, suka k'urama juna ido kamar zasu cinye juna,, fareeda ce tafara janye nata idon tana murmushi,, cikin karsashi tace"my Abdul!!!!
Abdul ya amsa murya asark'e. Taja ajiyar zuciya Abdul ina matuk'ar k'aunarka fiye da mai buk'atar ruwa acikin sahara,, ina begenka fiyeda d'an da ke buk'atar nonon mahaifiyarsa alokacin dayake kuka, ina son kasancewa dakai tamkar bawan dake k'aunar bud'ar ido yagansa a aljanna, ina burin tara zuri'a dakai fiyeda talakan da ke burin tara dukiya, ina burin kozamu mutu mu mutu tare tamkar laila da majnun.
Hawaye suka zubo akuma tunta, Abdul yasa hannu yashare mata hawayen,, cikin sark'ewar murya yace" nima ina sonki fareeda ina k'aunarki, ina burin aurenki, ki kwantar da hankalinki insha ALLAH kece uwar 'ya'yana.
Fareeda tad'ago kai dasauri tana kallonsa dan ALLAH Abdul da gsk kake???
Abdul yay murmushi da gsk nakeyi fareeda insha ALLAHU zaki zama matata.
" fareeda tai dariyar farin ciki,, tace" to amma yanzu yaza muyi da sopy???
Abdul yace" zan fad'a mata bana ra'ayinta yanzu, kece ra'ayina!!
A'a Abdul bahaka za'ayiba kawo kunnanka kaji!! Abdul yamik'awa fareeda kunnansa tafad'a masa,, yay wani murmushi yace" (nice idear) hakanma yayi,, nandai sukaita hira suna zazzagema juna sirrin zuciyarsu.
Agidan aunty hauwa'u kuwa sopy nacan tana jiran fareeda kad'an kad'an saitayi tsak'i, aunty hauwa'u tace auta way miye matsalarki ne???
Sopy tai d'an tsaki wlhy aunty haka kawai yau sai gabana ke fad'uwa tunda safe,, ga fareeda daga kai sak'o amma shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu.
Aunty hauwa'u tace" k'ila gosulo ne yarik'e ta,, zatazo tunda tace miki zatazo,, fad'uwar gaba kuma kita addu'a insha ALLAHU babu abinda zai faru sai alkairi.
Sopy tace" to ALLAH ya tabbatar mana da alkairin.
Kubiyoni masu karatu, danjin yanda zata kasance..................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 8~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💕
🔶🔸8⃣🔸🔶
................Sai wajan k'arfe 3:30 suka baro gidan aunty sadiya, Abdul ya kalli fareeda my love!! Yanzu "k" ina kika nufa??
Tai fari da idanu zanje wajen gimbiyarka ne a d'orayi, dan tana gidan aunty hauwa'u tana jirana.
Yad'an gintse fuska wato wannan gimbiyar bazai fita a bakinkiba ko??
Tai murmushi kayi hak'uri,, amma naga kaine kasaka mata gimbiyar aii?? Eh nine nasaka mata amma a da ba yanzuba,, yanzu kece gimbiyata! Dan haka karna sake jin wannan sunan wlhy natsaneshi.
Ta murmusa insha ALLAH wannan sunan ya goge har abada kamar yanda ALLAH ya shafe FIR'AUNA DA ABU LAHAB a doron k'asa.
"" Abdul yay murmushi harna k'ara sonki my love!!
Itama tai dariya to ALLAH yak'ara maka sona my love!! Amin Abdul yafad'a yana kallonta,, yacigaba toni bari nawuce gida dansu adam nacan suna jirana zamuje fagge.
Okey to saikun dawo,, nima bari nak'arasa dan nasan sopy nacan hankalinta atashe tana zura ido taga ta inda zan b'ullo.
Abdul yace" okey yazaro dubu d'aya yabata ga wannan kiyi k'ud'in mota,, tace to nagode,, saida yaga tashiga mota sannan yatafi shima.
Fareeda tanufi d'orayi cikin farinciki,, irin wanda daka ganta zaka shaida haka.
Ta isa gidan aunty hauwa'u sopy ta harareta aii dama kin koma saimu had'u agida.
Fareeda ta rungume sopy tana fad'in sorry my dear sister wlhy matsalar gosuloce kuma na tarar aunty sadiya bata nan nad'an dad'e kafin tadawo,, plz for giveme my sweet sister ayi hak'uri Amin azuri,, auntyna kisa baki a yafe min.
Aunty hauwa'u tayi dariya karki damu zaku daidaita nasani aii babu mai shiga tsakanin masoya.
" sopy ta tuntsire da dariya ALLAH dandai kawai na yarda dake,, amma da watace sainayi sati bamuyi magana ba.
Fareeda tace" to nagode my darling da kika yarda dani.
Sopy tace" to zauna nakawo miki abinci.
Nan sukaita hira abinsu,, sopy tace" way my sister miye yasaki farin cikine?? Naganki yau cikin irin wata walwala ta musamman; fareeda tayi dariya kibari kawai 'yar uwa wlhy ina cikin farin ciki mai tarin yawa. Tofa k'awata miye sirrin???
"Fareeda tayi dariya nima ban saniba amma ki tayani da addu'a.
Sopy ta dafata to ALLAH ya tabbatar mana da alkairi my dear sister, nikuma kinga yau sai gabana keta yawan fad'uwa bansan daliliba??
Kema aikairine my sopy.
Nan dai sukaita hirarsu har saida mijin aunty hauwa'u yadawo yana tsokanarsu,, my jidda yaukuma mafarkinmu tagwayen inna sukayine?? Aunty hauwa'u tayi dariya kamar dai hakane abban Arfat nima nayi mamakin ganinsu, dan yauma girkinsu aka kaimaka kasuwa.
Haba shiyyasa naji girkin bai dad'iba yafad'a cikin tsokana.
"" sopy tace haba na robar kaidai fad'i gsky nasan yau kaci girki ba irin namatar kaba, zauna kabamu labarin santin dakayi akasuwa.
Gaba d'aya suka kwashe da dariya hauwa'u tace" autafa ya isheku kubarmin miji yasha iskar duniya,, abban Arfat yace" barni dasu my jidda aii duk zan iya dasu ba baki suka fini ba.
Haka sukaita hirarsu da wasa da dariya sai gab da magriba suka tafi gida.
"" kubiyoni masoyana,, ina k'yaunarku kamar yanda kuke son kasancewa dani a books d'ina, ina muku fatan alkairi akoda yaushe...................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 9~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM 💕
🔶🔸9⃣🔸🔶
...............Yau tsawon kwana hud'u kenan Sopy bataga Abdul ba, duk ta damu dan tunda suka had'u baitab'a kwana biyu baije gidansuba,, amma yanzu har tsawon kwana uku baizoba, gashi tana jin kunyar zuwa layinsu duboshi tagayawa fareeda tun jiya amma tace mata inkaji shiru to lfy ce,, itakam bata gamsu da wannan dalilinba,, wannan ne karo na farko dataji haushin rashin kasancewar waya a hannunta,, datanada waya saita kirashi kodan taji lfy?? Toko wayar baban ta zata amsa to saidai kuma batada nomber Abdul d'in tad'anja tsaki mara sauti,, kai bari uncle kabeer yazo zance masa ya saya min waya kodan irin wannan ranar,, ALLAH dai yasa ya amince kar yace saina gama makaranta.
Fareeda ta tab'ata,, tai firgigit alamar dawowa daga tunani,, sopy way mi kike tunanine inata magana tun d'azu amma kinyi shiriru miye matsalarki ne???
Sopy taja ajiyar zuciya matsalata dai d'ayace kamar yanda kika sani fareeda,, wace matsala kenan?? Fareeda ta tanbaya?? Sopy tace" matsalar Abdul mana,, yaufa tsawon kwana hud'u kenan baizo wajena ba!!
Fareeda tad'an tab'e baki,, aii nafad'a miki lfy itace ke b'uya amma ba ciwoba,, toki kwantar da hankalinki yanzu haka daga gidansu Abdul nake..
Da sauri sopy tace" dan ALLAH da gsk kikeyi?? Fareeda ta b'ata rai tunda mike dake natab'a miki k'aryane??? Sopy tace"A'a" tokuma fareeda ta fad'a, dama bawani abune ya hanashi zuwaba wani aikine abbansu yasakasu,, yace" nabaki hak'uri shima yayi missing d'inki amma zuwa gobe zaizo.
"" sopy ta sauke ajiyar zuciya kai wlhy harnaji dad'i, amma wlhy habibi yad'auki hakkina basai yasanar minba.
Fareeda tace" kedai ki masa uzuri tunda bai tab'a aikata miki maka mancin hakaba.
Sopy tace" hakane kuma na fahimce sa,, kema ngd miki abin k'aunata aminiyata mai sona da son farin cikina,, yau zanyi barci mai dad'i kenan tunda naji dalilin rashin zuwan rabin raina gareni.
Fareeda ta harareta amma bata ganiba, azuciyarta tace" ko ubanki neshi dole ki barshi.
Amma afili saitace lallai kam yau sai ayi barci harda munshari tunda anji labarin habibi.
" Sopy ta kai mata duka fareeda ta kauce tana dariya, itama sopyn dariya take, tace sister dan baki san so bane amma kibari inkin fara zaki san zafinsa dakuma dad'insa.
Fareeda ta tab'e baki tana fad'in naga lailah da majnun indai asoyayyane.
Nan dai sukata hirarsu.
Fareeda tazauna tana murmushi Abdul yad'ago suka had'a ido,, jiyay wani abu yashige jikinsa tundaga kansa har zuwa yatsun k'afarsa,, yarintse ido yana fad'in yasalam!!
Fareeda tace"Abdul yaya dai???
Yasakar mata tsadadden murmushi babu komai ina cikin wani irin farin cikine dana kasance dake.
"Fareeda tace" tofa Abdul nikuma?? Ko ka manta ba gimbiyarka bace sopy??
Abdul ya b'ata rai kinga idan muna magarmu ki daina sako mana wata sopy.
Fareeda tayi murmushi to nabari my love kayi hak'uri kabar b'ata ranka.
""Fareeda tazuba lemo akofi tabasa, yakarb'a yashanye,, takalleshi abincifa,, yay mata murmushi abani naci dama kamshinsa yanata cikamin hanci.
Fareeda tazuba masa farar shinkafa da miya yaci ya k'oshi suna hira,, saida yagama suka nutsu,, fareeda tace" Abdul yamaganar mune??? Abdul yay mata wani kallo na masoyi zuwa masoyiyarsa yace"ina saurarenki aii dama maganarce takawoni gareki my love!!
Fareeda tai wani murmushin mugunta tace" yayi k'yau,, tasowa tayi tadawo kujerar kusa dashi, takanne masa ido d'aya yay murmushi.
Shima yajuwyo sosai suna kallon juna,, suka k'urama juna ido kamar zasu cinye juna,, fareeda ce tafara janye nata idon tana murmushi,, cikin karsashi tace"my Abdul!!!!
Abdul ya amsa murya asark'e. Taja ajiyar zuciya Abdul ina matuk'ar k'aunarka fiye da mai buk'atar ruwa acikin sahara,, ina begenka fiyeda d'an da ke buk'atar nonon mahaifiyarsa alokacin dayake kuka, ina son kasancewa dakai tamkar bawan dake k'aunar bud'ar ido yagansa a aljanna, ina burin tara zuri'a dakai fiyeda talakan da ke burin tara dukiya, ina burin kozamu mutu mu mutu tare tamkar laila da majnun.
Hawaye suka zubo akuma tunta, Abdul yasa hannu yashare mata hawayen,, cikin sark'ewar murya yace" nima ina sonki fareeda ina k'aunarki, ina burin aurenki, ki kwantar da hankalinki insha ALLAH kece uwar 'ya'yana.
Fareeda tad'ago kai dasauri tana kallonsa dan ALLAH Abdul da gsk kake???
Abdul yay murmushi da gsk nakeyi fareeda insha ALLAHU zaki zama matata.
" fareeda tai dariyar farin ciki,, tace" to amma yanzu yaza muyi da sopy???
Abdul yace" zan fad'a mata bana ra'ayinta yanzu, kece ra'ayina!!
A'a Abdul bahaka za'ayiba kawo kunnanka kaji!! Abdul yamik'awa fareeda kunnansa tafad'a masa,, yay wani murmushi yace" (nice idear) hakanma yayi,, nandai sukaita hira suna zazzagema juna sirrin zuciyarsu.
Agidan aunty hauwa'u kuwa sopy nacan tana jiran fareeda kad'an kad'an saitayi tsak'i, aunty hauwa'u tace auta way miye matsalarki ne???
Sopy tai d'an tsaki wlhy aunty haka kawai yau sai gabana ke fad'uwa tunda safe,, ga fareeda daga kai sak'o amma shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu.
Aunty hauwa'u tace" k'ila gosulo ne yarik'e ta,, zatazo tunda tace miki zatazo,, fad'uwar gaba kuma kita addu'a insha ALLAHU babu abinda zai faru sai alkairi.
Sopy tace" to ALLAH ya tabbatar mana da alkairin.
Kubiyoni masu karatu, danjin yanda zata kasance..................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 8~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💕
🔶🔸8⃣🔸🔶
................Sai wajan k'arfe 3:30 suka baro gidan aunty sadiya, Abdul ya kalli fareeda my love!! Yanzu "k" ina kika nufa??
Tai fari da idanu zanje wajen gimbiyarka ne a d'orayi, dan tana gidan aunty hauwa'u tana jirana.
Yad'an gintse fuska wato wannan gimbiyar bazai fita a bakinkiba ko??
Tai murmushi kayi hak'uri,, amma naga kaine kasaka mata gimbiyar aii?? Eh nine nasaka mata amma a da ba yanzuba,, yanzu kece gimbiyata! Dan haka karna sake jin wannan sunan wlhy natsaneshi.
Ta murmusa insha ALLAH wannan sunan ya goge har abada kamar yanda ALLAH ya shafe FIR'AUNA DA ABU LAHAB a doron k'asa.
"" Abdul yay murmushi harna k'ara sonki my love!!
Itama tai dariya to ALLAH yak'ara maka sona my love!! Amin Abdul yafad'a yana kallonta,, yacigaba toni bari nawuce gida dansu adam nacan suna jirana zamuje fagge.
Okey to saikun dawo,, nima bari nak'arasa dan nasan sopy nacan hankalinta atashe tana zura ido taga ta inda zan b'ullo.
Abdul yace" okey yazaro dubu d'aya yabata ga wannan kiyi k'ud'in mota,, tace to nagode,, saida yaga tashiga mota sannan yatafi shima.
Fareeda tanufi d'orayi cikin farinciki,, irin wanda daka ganta zaka shaida haka.
Ta isa gidan aunty hauwa'u sopy ta harareta aii dama kin koma saimu had'u agida.
Fareeda ta rungume sopy tana fad'in sorry my dear sister wlhy matsalar gosuloce kuma na tarar aunty sadiya bata nan nad'an dad'e kafin tadawo,, plz for giveme my sweet sister ayi hak'uri Amin azuri,, auntyna kisa baki a yafe min.
Aunty hauwa'u tayi dariya karki damu zaku daidaita nasani aii babu mai shiga tsakanin masoya.
" sopy ta tuntsire da dariya ALLAH dandai kawai na yarda dake,, amma da watace sainayi sati bamuyi magana ba.
Fareeda tace" to nagode my darling da kika yarda dani.
Sopy tace" to zauna nakawo miki abinci.
Nan sukaita hira abinsu,, sopy tace" way my sister miye yasaki farin cikine?? Naganki yau cikin irin wata walwala ta musamman; fareeda tayi dariya kibari kawai 'yar uwa wlhy ina cikin farin ciki mai tarin yawa. Tofa k'awata miye sirrin???
"Fareeda tayi dariya nima ban saniba amma ki tayani da addu'a.
Sopy ta dafata to ALLAH ya tabbatar mana da alkairi my dear sister, nikuma kinga yau sai gabana keta yawan fad'uwa bansan daliliba??
Kema aikairine my sopy.
Nan dai sukaita hirarsu har saida mijin aunty hauwa'u yadawo yana tsokanarsu,, my jidda yaukuma mafarkinmu tagwayen inna sukayine?? Aunty hauwa'u tayi dariya kamar dai hakane abban Arfat nima nayi mamakin ganinsu, dan yauma girkinsu aka kaimaka kasuwa.
Haba shiyyasa naji girkin bai dad'iba yafad'a cikin tsokana.
"" sopy tace haba na robar kaidai fad'i gsky nasan yau kaci girki ba irin namatar kaba, zauna kabamu labarin santin dakayi akasuwa.
Gaba d'aya suka kwashe da dariya hauwa'u tace" autafa ya isheku kubarmin miji yasha iskar duniya,, abban Arfat yace" barni dasu my jidda aii duk zan iya dasu ba baki suka fini ba.
Haka sukaita hirarsu da wasa da dariya sai gab da magriba suka tafi gida.
"" kubiyoni masoyana,, ina k'yaunarku kamar yanda kuke son kasancewa dani a books d'ina, ina muku fatan alkairi akoda yaushe...................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 9~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM 💕
🔶🔸9⃣🔸🔶
...............Yau tsawon kwana hud'u kenan Sopy bataga Abdul ba, duk ta damu dan tunda suka had'u baitab'a kwana biyu baije gidansuba,, amma yanzu har tsawon kwana uku baizoba, gashi tana jin kunyar zuwa layinsu duboshi tagayawa fareeda tun jiya amma tace mata inkaji shiru to lfy ce,, itakam bata gamsu da wannan dalilinba,, wannan ne karo na farko dataji haushin rashin kasancewar waya a hannunta,, datanada waya saita kirashi kodan taji lfy?? Toko wayar baban ta zata amsa to saidai kuma batada nomber Abdul d'in tad'anja tsaki mara sauti,, kai bari uncle kabeer yazo zance masa ya saya min waya kodan irin wannan ranar,, ALLAH dai yasa ya amince kar yace saina gama makaranta.
Fareeda ta tab'ata,, tai firgigit alamar dawowa daga tunani,, sopy way mi kike tunanine inata magana tun d'azu amma kinyi shiriru miye matsalarki ne???
Sopy taja ajiyar zuciya matsalata dai d'ayace kamar yanda kika sani fareeda,, wace matsala kenan?? Fareeda ta tanbaya?? Sopy tace" matsalar Abdul mana,, yaufa tsawon kwana hud'u kenan baizo wajena ba!!
Fareeda tad'an tab'e baki,, aii nafad'a miki lfy itace ke b'uya amma ba ciwoba,, toki kwantar da hankalinki yanzu haka daga gidansu Abdul nake..
Da sauri sopy tace" dan ALLAH da gsk kikeyi?? Fareeda ta b'ata rai tunda mike dake natab'a miki k'aryane??? Sopy tace"A'a" tokuma fareeda ta fad'a, dama bawani abune ya hanashi zuwaba wani aikine abbansu yasakasu,, yace" nabaki hak'uri shima yayi missing d'inki amma zuwa gobe zaizo.
"" sopy ta sauke ajiyar zuciya kai wlhy harnaji dad'i, amma wlhy habibi yad'auki hakkina basai yasanar minba.
Fareeda tace" kedai ki masa uzuri tunda bai tab'a aikata miki maka mancin hakaba.
Sopy tace" hakane kuma na fahimce sa,, kema ngd miki abin k'aunata aminiyata mai sona da son farin cikina,, yau zanyi barci mai dad'i kenan tunda naji dalilin rashin zuwan rabin raina gareni.
Fareeda ta harareta amma bata ganiba, azuciyarta tace" ko ubanki neshi dole ki barshi.
Amma afili saitace lallai kam yau sai ayi barci harda munshari tunda anji labarin habibi.
" Sopy ta kai mata duka fareeda ta kauce tana dariya, itama sopyn dariya take, tace sister dan baki san so bane amma kibari inkin fara zaki san zafinsa dakuma dad'insa.
Fareeda ta tab'e baki tana fad'in naga lailah da majnun indai asoyayyane.
Nan dai sukata hirarsu.