Sashe 2
Ni Da Aminiyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sopy tai shiru tana wanke2n ta can kuma saitace inna!! Inna ta amsa da na'am.
Inna mizai hana ahad'e abincin harna dare?? A'a baza a had'eba kinsan dai babanku bason cin shinkarnan yakeba koda yaushe balle wannan fara da mai d'in, yana cine kawai dan bashida yanda zaiyi,, ayi shinkafar yanzu da daddare sai ayi tuwo.
Tuwo kuma inna!!!! Jiyafa shi mukaci nikam nagaji da cin tuwonnan wlhy.
Inna ta d'auki wani murfin roba dake gefenta ta jefi safiyya dashi,, dan k'aniyarki in bakici tuwonba mizakici?? Ko kin ajiye mana wani abincinne bayan tuwon?? Kudai yaran yanzu bakusan ku godema ALLAH ba yayin dayay muku ni'ima, da basai ki wuni ki kwana bamuci abinci agidannan ba, amma yanzu ALLAH yarufa mana asiri shine zakiyima mutane iyayi,, kul nasake jin wannan furicin abakinki.
"" Sopy tai kwal2 da idanu tana shirin yin kuka dan ganin ran innarta ya b'aci, tace" dan ALLAH inna kiyi hak'uri bazan sakeba ki gafarceni???
Inna tai murmushi to shikenan ya wuce share hawayenki kinji,, barma girkin nizanyi.
A'a inna kibari zanyi tafad'a tana nufar kichin d'in da hayakin wuta ya maida bangon bak'ik'k'irin, tafara k'ok'arin had'a wutar icce.
Sopy tana aiki suna hira da inna, inna tace waini lfy yau banga fareeda ba agidannan kuma kema banga kinje gidansuba????
Sopy tace"wlhy babu komai inna, tacemin ne zataje gidan k'anuwar mama a hotoro, nikuma kinsan ba shiri muke da'itaba shiyyasa nace bazanjeba,, to inaga tana can bata dawoba.
Hummm kudai kaiwai shirmenku ne ya motsa amma in banda haka miye nawani rashin shiri kema aii sadiya innar kice.
"Taf inna ALLAH yakiyaye sadiya tazama inna ta,, dan tunda nalura batasan abotarmu da fareeda nai alk'awarin na daina zuwa gidanta,, idan tazo nan anguwar ma gaisa, shima idan mun had'u kenan.
Inna ta shige d'aki tana fad'in kudai kuka sani.
::::::::::::::::::::::::::::::::::::☆
Fareeda tana gidan innarta sadiya, k'anwar mamace mahaifiyar fareeda, itamadai bawata babba bace dan kusan sa'ar hauwa'u ce yayar safiyya.
Suna zaune afalon sadiyar gabansu tiren taliyane da yaji damai,, kunsan dai mu 'yan kano mun iya k'wad'ayin mai da yaji, sadiya takalli fareeda 'yar uwa ina jinki jamuje labari.
Fareeda ta harareta oh dama matsalar tawa labarice?? Sadiya tace yi hak'uri ina tsokanarkine. """Fareeda taja ajiyar zuciya sannan takuma gyara zama tana fad'in wlhy anty da nayi niyyar bar mata Abdul amma yanzu bazan iyaba, idan nagansu tare jinake tamkar na had'iyi zuciya na mutu.
Dan ALLAH ki bani shawara miya kamata nayi???? Dan na mallaki Abdul.
"""Sadiya tayi murmushi aii wlhy koni ban goyi bayan ki bar mata shiba, Abdul k'yak'yk'awane dama dake yadace bawannan bak'ar yarin yarba,k'ilama asiri tai muku dan na lura tun farko ke yake so. Fareeda ta gir giza kai,, bana tunanin haka aunty sadiya nasan halin sopy nakuma san abinda zata iya,, inama tasan inda wasu malamai suke?? bare taje, kedai kawai bani shawara.
Sadiya ta tab'e baki dan ta lura fareeda bazata gane inda ta dosaba,, tace kawo kunnanki kiji!!!;!!
Fareeda ta mik'a kunnenta ga sadiya, can kuma sai suka tuntsire da dariya harda tafawa, fareeda tace"wlhy shawararki tayi auntyna ALLAH ya biyaki,, inada tabbacin samun ABDUL yanzu.
Tofa masu karatu wace irin shawar sadiya tabama fareeda ne??? dahar take murna haka, harma da tabbatar wa kanta samun ABDUL,, to kudai biyoni dan jin wannan bada k'ala.......... ..✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
4~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💕
🔶🔸4⃣🔸🔶
..............koda yamma da fareeda tadawo bata shiga gidan su Sopy ba, Sopy tagama shirin islamiyya ta fito, inna bari nagani ko fareeda tadawo saimu wuce islamiyya idan kuma bata dawoba nisai na wuce.
"" to autar inna adawo lfy""
Tafita tana fad'in ALLAH yasa innata.
Da sallamarta tashiga gidan, mama dake zaune a k'ofar d'akinta tana linke kayan wanki, ta amsa da fara'arta,, Sopy ta tsugunna ta gaida mama.
"Mama tace" waini yau ina kika shiga safiyya?? Duk yau ban gankiba, ince dai lfy???
Sopy tayi murmushi wlhy lafiya lao mama ina gidane kawai.
Aii d'azu danaga fareeda ta shirya canake tare kuka tafi hotoron??
A'a mama batare mukajeba saboda zanyi wanki.
ALLAH sarki kishiga tana nan tun d'azu tadawo inagama barci takeyi;
Sopy tamik'e tana fad'in fareeda kasace aii,, amma barcin yamma.
Tad'aga labilen d'akin fareeda kwance d'ai d'ai akatifa tana kwasar barci, Sopy tak'arasa cikin d'akin tasa hannu ta daki bayan fareeda, ke uwar barci tashi.
"Fareeda ta taahi a firgice tana fad'in wayyo mama.......saitaga safiyya tsaye akanta,, Sopy tace sarkin tsoro kawai kin wani tashi afirgice kamar wadda aka firgita.
Fareeda ta harareta wlhy sopy ke 'yar iskace miye na tashina ina barci??
To badole natashekiba tunda ke bak'ya duba agogo, kullum kece kikeja mu makara a islamiyya.
Fareeda ta yatsine fuska aini inagama yau bazani islamiyyar nanaba.
" saboda me??? Sopy ta tanbaya.
Babu komai kainane kawai keyimin ciwo.
Sopy tace" kinsha maganine?? A'a ban shaba amma yanzu zani nasiyo tunda kin tasheni,, tamik'e barima mufita tare.
Tare suka fito fareeda ta amshi kud'in magani awajen mama suka tafi,, dai2 zasu fita kwanar layinsu suka gamu da ABDUL dawani abokinsa Adam,, adam yace" 'yan halak kunk'i ambato yanzu muke hirarku ashe kuna hanya.
"CIkin zolaya Sopy tace" kodai kuna gulmarmu???
Abdul yace" kajiko abokina shiyyasa nace kayi shiru karka fad'a,, wad'an nan baka iya musu.
Adam yay dariya gsky ne abokina,, wannan abotar mai k'arfice nadad'e banga k'awaye masu irin shak'uwarkuba, gaku nan tamkar 'yan biyu.
"" fareeda tace" lah bakada labarin mu 'yan biyune rana d'aya aka haifemu kaje ka tambaya.""
Adam ya jinjina kai aii bama saina tambayaba nayarda, dan abokina yatab'a fad'amin.
"Abdul yamatsa kusada sopy gimbiyata yayadai??
Tai murmushi lfy lao habibina saidai my sister ce kanta yake ciwo.
Ayya ALLAH yak'ara sauk'i shiyyasa naga d'aya da uniform d'aya babu???
Sopy tayi murmushi eh kusan hakane danni zanje islamiyya itakuma zata sayo magani ne.
"Ayya sorry fareeda ALLAH yak'ara sauk'i."
Amin fareeda tafad'a tana fari da idanu.
Abdul yakalli agogon hannunsa gimbiyata yakamata ki wuce dan zaki makara karkisha bulalar makarafa.
Sopy tad'an murmusa gskyar ka habibina dan yasayyadi yananan abakin get, bari nawuce kasan idan ina tare dakai nakan manta kowa da komai.
" nima haka gimbiyata Abdul yafad"a yana kashe mata ido d'aya,,, Adam yace" kuna sha aninku masoyan zamani,, itakam fareeda tayi kicin kichin da rai kamar zata fasa ihu,, sopy ta tab'ata sister barina wuce saina dawo ALLAH yak'ara sauk'i.
"Amin tafad'a ranta a dagule"
Abdul yace" aii barima mu kaita k'yamis aduba miki ita.
Yawwa habibina nakwa gode maka,, bari nawuce sai da daddare mun had'u.
"To shikenan ALLAH ya kaimu my lovely wife.
Abdul yadawo da kallonsa kan fareeda bayan b'acewar sopy,, fareeda tad'anja k'aramin tsaki mara sauti,, Abdul yay saurin fad'in lfy?? Fareeda taid'an yak'e wlhy jinai kaina ya sara.
Okey sorry to muje ko??
Adam yace" aii ni inaga anan zamu rabu, dan wlhy abba ya aikeni amma sai yanzu natuna, kuje da daddare zamu had'u insha ALLAH fareeda ALLAH yak'ara sauk'i,, saida daddare idan munzo tad'i.
To Adam nagode ALLAH yakaimu daren.
""Amin adam yafad'a,, sukai sallama yatafi suma suka tafi.
Tafiya suke cikin nutsuwa kowa da irin tunanin dayakeyi azuciyarsa, har suka isa k'yamis d'in sadiq amma k'yamis d'in arufe.
Abdul yace" inaga saimunje k'amis d'in Rufa'i fa,, kozaki iya??
Tai murmushi babu damuwa muje nida nake neman lfy.
Shima murmushin yayi,, to shikenan muje.
" sun isa k'yamis d'in Rufa'i aka bama fareeda magun guna,, Abdul yabiya suka fito,, saida sukaje bakin titi fareeda tace" Abdul idan bazaka damuba inason muyi wata magana.
"Abdul ya kalleta to ina saurarenki,,fad'a min.
A'a maganar bata tsaye bace,, indai ban takuraka ba musami gurin zama.
Abdul yace" to inaga kibari saida daddare idan nazo saimu zauna muyi maganar mu uku harda Sopy, inaga hakan zaifi ko???
"Fareeda ta had'iye wani kududun bak'in ciki daya tsaya mata a mak'oshi,, jikake k'uuuuuttt!!!
Abdul yace hakan yayi ko?? Fareeda ta girgiza kai,, Alamar A'a,, tacigaba da fad'in mubiyu nakeson muyi maganar dan banaso Sopy tasani,, kasaka mana lokaci muhad'u nida kai kaiwai.
Abdul yay shiru yana tunani, saikuma yaja numfashi, to amma miyasa baki son Sopy tasani?? Fareeda tayi d'an murmushi, babu komai wlhy amma bana son tasani saimun kammala komai sannan, inason nabata mamakine.
Abdul yay dariya to shikenan babu damuwa,, saimu bari zuwa kamar weekend ko???
Babu damuwa indai hakan yayi maka ni agareni babu matsala.
"" to amma kina ganin tayaya zamu kasance tare dake batareda sopy tasaniba?? Kinsan koda yaushe kuna tare.
Indai wannan ne babu matsala nasan yanda zan kauce mata.
To shikenan Abdul yafad'a yana kallon fareeda,, har gida yarakota sannan yajuya,, amma zuciyarsa tana tunanin mi fareeda keson fad'a masa wanda batason safiyya tasani ??? Hakadai yayta tunani har yak'arasa majalissarsu inda suke zama da abokansa da yamma bayan kowa yadawo aiki ko kasuwa.
To masu karatu kubiyo danjin mi fareeda zata fad'awa Abdul ne??? Shin idan ta fad'a masa zaya amince????? Kubiyo ni danjin amsar tan bayoyinku. .................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
5~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM 💕
🔶🔸5⃣🔸🔶
...................fareeda tafito cikin sharin fita, mama tabita da kallo kekuma ina zakije da yamman nan???
Mama dan ALLAH kibarni naje gidan aunty sadiya gobe in ALLAH yakaimu da safe saina dawo tunda babu makaranta.
Mama ta harareta kinga fareeda kifita idanuna tunkafin na b'ata miki rai,, yaufa kwananki uku da zuwa gidan sadiyar shine yaukuma kice zaki koma,, to waima mizakije yine??
: : fareeda ta turo baki gaba nifa sak'o zan amso awajenta.
Sak'o kuma??? To sak'on mi?? Kuma waye yabada sak'o abaki??
Fareeda tayi shiru dan batasan abinda zata fad'awa mama tabarta zuwaba,, saikawai tacire gyalen ta ajiye saman igiyar shanya,, tana fad'in tunda dai kin hana shikenan.
Mama tai tsaki ke dai kika sani.
Inna mizai hana ahad'e abincin harna dare?? A'a baza a had'eba kinsan dai babanku bason cin shinkarnan yakeba koda yaushe balle wannan fara da mai d'in, yana cine kawai dan bashida yanda zaiyi,, ayi shinkafar yanzu da daddare sai ayi tuwo.
Tuwo kuma inna!!!! Jiyafa shi mukaci nikam nagaji da cin tuwonnan wlhy.
Inna ta d'auki wani murfin roba dake gefenta ta jefi safiyya dashi,, dan k'aniyarki in bakici tuwonba mizakici?? Ko kin ajiye mana wani abincinne bayan tuwon?? Kudai yaran yanzu bakusan ku godema ALLAH ba yayin dayay muku ni'ima, da basai ki wuni ki kwana bamuci abinci agidannan ba, amma yanzu ALLAH yarufa mana asiri shine zakiyima mutane iyayi,, kul nasake jin wannan furicin abakinki.
"" Sopy tai kwal2 da idanu tana shirin yin kuka dan ganin ran innarta ya b'aci, tace" dan ALLAH inna kiyi hak'uri bazan sakeba ki gafarceni???
Inna tai murmushi to shikenan ya wuce share hawayenki kinji,, barma girkin nizanyi.
A'a inna kibari zanyi tafad'a tana nufar kichin d'in da hayakin wuta ya maida bangon bak'ik'k'irin, tafara k'ok'arin had'a wutar icce.
Sopy tana aiki suna hira da inna, inna tace waini lfy yau banga fareeda ba agidannan kuma kema banga kinje gidansuba????
Sopy tace"wlhy babu komai inna, tacemin ne zataje gidan k'anuwar mama a hotoro, nikuma kinsan ba shiri muke da'itaba shiyyasa nace bazanjeba,, to inaga tana can bata dawoba.
Hummm kudai kaiwai shirmenku ne ya motsa amma in banda haka miye nawani rashin shiri kema aii sadiya innar kice.
"Taf inna ALLAH yakiyaye sadiya tazama inna ta,, dan tunda nalura batasan abotarmu da fareeda nai alk'awarin na daina zuwa gidanta,, idan tazo nan anguwar ma gaisa, shima idan mun had'u kenan.
Inna ta shige d'aki tana fad'in kudai kuka sani.
::::::::::::::::::::::::::::::::::::☆
Fareeda tana gidan innarta sadiya, k'anwar mamace mahaifiyar fareeda, itamadai bawata babba bace dan kusan sa'ar hauwa'u ce yayar safiyya.
Suna zaune afalon sadiyar gabansu tiren taliyane da yaji damai,, kunsan dai mu 'yan kano mun iya k'wad'ayin mai da yaji, sadiya takalli fareeda 'yar uwa ina jinki jamuje labari.
Fareeda ta harareta oh dama matsalar tawa labarice?? Sadiya tace yi hak'uri ina tsokanarkine. """Fareeda taja ajiyar zuciya sannan takuma gyara zama tana fad'in wlhy anty da nayi niyyar bar mata Abdul amma yanzu bazan iyaba, idan nagansu tare jinake tamkar na had'iyi zuciya na mutu.
Dan ALLAH ki bani shawara miya kamata nayi???? Dan na mallaki Abdul.
"""Sadiya tayi murmushi aii wlhy koni ban goyi bayan ki bar mata shiba, Abdul k'yak'yk'awane dama dake yadace bawannan bak'ar yarin yarba,k'ilama asiri tai muku dan na lura tun farko ke yake so. Fareeda ta gir giza kai,, bana tunanin haka aunty sadiya nasan halin sopy nakuma san abinda zata iya,, inama tasan inda wasu malamai suke?? bare taje, kedai kawai bani shawara.
Sadiya ta tab'e baki dan ta lura fareeda bazata gane inda ta dosaba,, tace kawo kunnanki kiji!!!;!!
Fareeda ta mik'a kunnenta ga sadiya, can kuma sai suka tuntsire da dariya harda tafawa, fareeda tace"wlhy shawararki tayi auntyna ALLAH ya biyaki,, inada tabbacin samun ABDUL yanzu.
Tofa masu karatu wace irin shawar sadiya tabama fareeda ne??? dahar take murna haka, harma da tabbatar wa kanta samun ABDUL,, to kudai biyoni dan jin wannan bada k'ala.......... ..✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
4~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💕
🔶🔸4⃣🔸🔶
..............koda yamma da fareeda tadawo bata shiga gidan su Sopy ba, Sopy tagama shirin islamiyya ta fito, inna bari nagani ko fareeda tadawo saimu wuce islamiyya idan kuma bata dawoba nisai na wuce.
"" to autar inna adawo lfy""
Tafita tana fad'in ALLAH yasa innata.
Da sallamarta tashiga gidan, mama dake zaune a k'ofar d'akinta tana linke kayan wanki, ta amsa da fara'arta,, Sopy ta tsugunna ta gaida mama.
"Mama tace" waini yau ina kika shiga safiyya?? Duk yau ban gankiba, ince dai lfy???
Sopy tayi murmushi wlhy lafiya lao mama ina gidane kawai.
Aii d'azu danaga fareeda ta shirya canake tare kuka tafi hotoron??
A'a mama batare mukajeba saboda zanyi wanki.
ALLAH sarki kishiga tana nan tun d'azu tadawo inagama barci takeyi;
Sopy tamik'e tana fad'in fareeda kasace aii,, amma barcin yamma.
Tad'aga labilen d'akin fareeda kwance d'ai d'ai akatifa tana kwasar barci, Sopy tak'arasa cikin d'akin tasa hannu ta daki bayan fareeda, ke uwar barci tashi.
"Fareeda ta taahi a firgice tana fad'in wayyo mama.......saitaga safiyya tsaye akanta,, Sopy tace sarkin tsoro kawai kin wani tashi afirgice kamar wadda aka firgita.
Fareeda ta harareta wlhy sopy ke 'yar iskace miye na tashina ina barci??
To badole natashekiba tunda ke bak'ya duba agogo, kullum kece kikeja mu makara a islamiyya.
Fareeda ta yatsine fuska aini inagama yau bazani islamiyyar nanaba.
" saboda me??? Sopy ta tanbaya.
Babu komai kainane kawai keyimin ciwo.
Sopy tace" kinsha maganine?? A'a ban shaba amma yanzu zani nasiyo tunda kin tasheni,, tamik'e barima mufita tare.
Tare suka fito fareeda ta amshi kud'in magani awajen mama suka tafi,, dai2 zasu fita kwanar layinsu suka gamu da ABDUL dawani abokinsa Adam,, adam yace" 'yan halak kunk'i ambato yanzu muke hirarku ashe kuna hanya.
"CIkin zolaya Sopy tace" kodai kuna gulmarmu???
Abdul yace" kajiko abokina shiyyasa nace kayi shiru karka fad'a,, wad'an nan baka iya musu.
Adam yay dariya gsky ne abokina,, wannan abotar mai k'arfice nadad'e banga k'awaye masu irin shak'uwarkuba, gaku nan tamkar 'yan biyu.
"" fareeda tace" lah bakada labarin mu 'yan biyune rana d'aya aka haifemu kaje ka tambaya.""
Adam ya jinjina kai aii bama saina tambayaba nayarda, dan abokina yatab'a fad'amin.
"Abdul yamatsa kusada sopy gimbiyata yayadai??
Tai murmushi lfy lao habibina saidai my sister ce kanta yake ciwo.
Ayya ALLAH yak'ara sauk'i shiyyasa naga d'aya da uniform d'aya babu???
Sopy tayi murmushi eh kusan hakane danni zanje islamiyya itakuma zata sayo magani ne.
"Ayya sorry fareeda ALLAH yak'ara sauk'i."
Amin fareeda tafad'a tana fari da idanu.
Abdul yakalli agogon hannunsa gimbiyata yakamata ki wuce dan zaki makara karkisha bulalar makarafa.
Sopy tad'an murmusa gskyar ka habibina dan yasayyadi yananan abakin get, bari nawuce kasan idan ina tare dakai nakan manta kowa da komai.
" nima haka gimbiyata Abdul yafad"a yana kashe mata ido d'aya,,, Adam yace" kuna sha aninku masoyan zamani,, itakam fareeda tayi kicin kichin da rai kamar zata fasa ihu,, sopy ta tab'ata sister barina wuce saina dawo ALLAH yak'ara sauk'i.
"Amin tafad'a ranta a dagule"
Abdul yace" aii barima mu kaita k'yamis aduba miki ita.
Yawwa habibina nakwa gode maka,, bari nawuce sai da daddare mun had'u.
"To shikenan ALLAH ya kaimu my lovely wife.
Abdul yadawo da kallonsa kan fareeda bayan b'acewar sopy,, fareeda tad'anja k'aramin tsaki mara sauti,, Abdul yay saurin fad'in lfy?? Fareeda taid'an yak'e wlhy jinai kaina ya sara.
Okey sorry to muje ko??
Adam yace" aii ni inaga anan zamu rabu, dan wlhy abba ya aikeni amma sai yanzu natuna, kuje da daddare zamu had'u insha ALLAH fareeda ALLAH yak'ara sauk'i,, saida daddare idan munzo tad'i.
To Adam nagode ALLAH yakaimu daren.
""Amin adam yafad'a,, sukai sallama yatafi suma suka tafi.
Tafiya suke cikin nutsuwa kowa da irin tunanin dayakeyi azuciyarsa, har suka isa k'yamis d'in sadiq amma k'yamis d'in arufe.
Abdul yace" inaga saimunje k'amis d'in Rufa'i fa,, kozaki iya??
Tai murmushi babu damuwa muje nida nake neman lfy.
Shima murmushin yayi,, to shikenan muje.
" sun isa k'yamis d'in Rufa'i aka bama fareeda magun guna,, Abdul yabiya suka fito,, saida sukaje bakin titi fareeda tace" Abdul idan bazaka damuba inason muyi wata magana.
"Abdul ya kalleta to ina saurarenki,,fad'a min.
A'a maganar bata tsaye bace,, indai ban takuraka ba musami gurin zama.
Abdul yace" to inaga kibari saida daddare idan nazo saimu zauna muyi maganar mu uku harda Sopy, inaga hakan zaifi ko???
"Fareeda ta had'iye wani kududun bak'in ciki daya tsaya mata a mak'oshi,, jikake k'uuuuuttt!!!
Abdul yace hakan yayi ko?? Fareeda ta girgiza kai,, Alamar A'a,, tacigaba da fad'in mubiyu nakeson muyi maganar dan banaso Sopy tasani,, kasaka mana lokaci muhad'u nida kai kaiwai.
Abdul yay shiru yana tunani, saikuma yaja numfashi, to amma miyasa baki son Sopy tasani?? Fareeda tayi d'an murmushi, babu komai wlhy amma bana son tasani saimun kammala komai sannan, inason nabata mamakine.
Abdul yay dariya to shikenan babu damuwa,, saimu bari zuwa kamar weekend ko???
Babu damuwa indai hakan yayi maka ni agareni babu matsala.
"" to amma kina ganin tayaya zamu kasance tare dake batareda sopy tasaniba?? Kinsan koda yaushe kuna tare.
Indai wannan ne babu matsala nasan yanda zan kauce mata.
To shikenan Abdul yafad'a yana kallon fareeda,, har gida yarakota sannan yajuya,, amma zuciyarsa tana tunanin mi fareeda keson fad'a masa wanda batason safiyya tasani ??? Hakadai yayta tunani har yak'arasa majalissarsu inda suke zama da abokansa da yamma bayan kowa yadawo aiki ko kasuwa.
To masu karatu kubiyo danjin mi fareeda zata fad'awa Abdul ne??? Shin idan ta fad'a masa zaya amince????? Kubiyo ni danjin amsar tan bayoyinku. .................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
5~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM 💕
🔶🔸5⃣🔸🔶
...................fareeda tafito cikin sharin fita, mama tabita da kallo kekuma ina zakije da yamman nan???
Mama dan ALLAH kibarni naje gidan aunty sadiya gobe in ALLAH yakaimu da safe saina dawo tunda babu makaranta.
Mama ta harareta kinga fareeda kifita idanuna tunkafin na b'ata miki rai,, yaufa kwananki uku da zuwa gidan sadiyar shine yaukuma kice zaki koma,, to waima mizakije yine??
: : fareeda ta turo baki gaba nifa sak'o zan amso awajenta.
Sak'o kuma??? To sak'on mi?? Kuma waye yabada sak'o abaki??
Fareeda tayi shiru dan batasan abinda zata fad'awa mama tabarta zuwaba,, saikawai tacire gyalen ta ajiye saman igiyar shanya,, tana fad'in tunda dai kin hana shikenan.
Mama tai tsaki ke dai kika sani.