Sashe 23
Ni Da Aminiyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
...........Uncle G! Ya kalli sopy da sauri dama kinsantane?.
Sopy ta juyar da kai gefe ta ce, "fareeda ce fa, kuma tunda naganku tare nasan ka san ko wacece, tana fad'ar haka tanufu d'aki tana hawaye.
Ran uncle G! Ya b'aci, amma saiya danne yashiga kiran sopy! Sopy!!.
Banza tai masa tashige d'aki cikin sauri, yarasa abinda zaiyi ga fareeda kwance a sume, gashi yakula ran sopy a b'ace yake, ruwa yad'akko ya yayyafama fareeda takawo numfashi.
Ya ce, "sannu".
Ta ce, "yauwa, saikuma tasaki kuka yayinda tatuno abinda yafaru yanzunnan tamkar amafarki, cikin hawaye ta ce, "dan ALLAH kabarni natafi, nagode da taimakon daka min, amma ban cancanci zama gidannanba.
Ya ce, "saboda mi zakice haka?, taja hancinta kad'an tana dubansa ta ce, "saboda bazan iya zama a k'ar kashin inuwa d'aya da safiyya ba, ina matuk'ar jin kunyarta, sannan nasan safiyya tanada hak'uri, ammafa idan tayi fushi babu mai iya sauketa.
Ya ce, "A'a, bazan barki kitafiba, barema kunsan juna keda matata, karki damu nidai ki amince zaki zauna damu, nikuma nayi miki alk'awarin zan shawo kan safiyya harta fahimceki, yanzu tashi ki kwanta saman kujera.
Fareeda ta ce, "to, amma nasan sopy bazata tab'a fahimta ta ba, dan ban cancanci a fahimceni ba.
Ya ce, "karki damu ina zuwa, d'akin sopy yanufa saidai ta kulle d'akin da key, yabuga mata amma tayi burus dashi, fita yayi yazagaya wajen window d'inta yalek'a, tana zaune akan kujerar madubi, takifa kanta saman madubin tana kuka, uncle G ya ce, "ALLAH idan baki bud'e min k'ofarnanba zan matuk'ar b'ata miki rai😎, bai jira amsartaba ya zagayo, sai yatarar ta bud'e k'ofar.
D'akin yashiga, amma yanzu takoma saman gado, ya ce, "ki tashi ki had'a mata ruwan zafi tayi wanka, kibata wasu kayan tacanja najikinta.
Tashitai tana hawaye😭 tacika umarninsa.
Saida yaga ta had'a sannan yakira fareeda tashiga wanka, sannan ya fita.
Sopy ma fitowarta tayi falo tazauna, tana kuka.
Shikam uncle G wanka yashiga, amma tunaninsa yana kan sopy, ya kula tashiga cikin damuwa dayawa, to amma mi wannan matar tayi mata haka da zafi, kodayake yaji takirata da suna fareeda, kuma yasan fareeda a cikin tarihin rayuwarta, wannan yasa yad'an zargi wani abu, saidai kukan datakeyi yatab'a zuciyarsa, amma yasan dole saiya nuna b'acin ransa kafin tayi abinda yakeso, da wannan sake2n yagama wankan, yafito yay shirinsa cikin k'ananun kaya, yayi k'yau kamar matashin saurayi.
Falon yafito yanufi dinning ya zauna, sopy tana zaune tana kallonsa, shima ya juwyo ya kalleta ya ce, "yau baza'a bani abincin bane??.
Sopy ta mik'e tana zumb'ura baki😒, shidai binta kawai yake da kallo, dan dariya take bashi amma saiya gimtse, ta zuzzuba masa abincin sannan takoma falo abinta.
Baice komaiba yahau cin abincinsa, sai dai lokaci2 yakan kalli inda sopy take, yagama ya dawo falon shima, ya ce, "kije ki kaimata abinci itama, idan tagama saitasha magingunan ta kwanta.
Sopy tak'ara cika da haushi, amma takasa magana dan ganin yanda uncle G ya tsare gida😕, babu damar yin jayayya dashi, ta mik'e tanufi dinning tad'iba abinci tatafi d'aki.
Uncle G ya bita da kallo shi kam tana bashi dariya, Dan haka yad'an murmusa tareda fad'in 'yarrigima.
Taje d'akin ta tarar fareeda tafito wankan tana zaune tana shafa mai, ko kallon inda take batayiba ta ce, "ga abincinan ya ce, "kici, idan kina kuma buk'ata ki kwanta, tai waje batarda tajira amsar fareedar ba.
Fareeda ta bita da kallo tana zubar da hawaye masu zafi, wai yau itace da sopynta suke zama doya da manja, sopyn dabata iya barci saita ganta, sopyn dabata walwala idan bana kusada ita, sopyn dake k'aunarta da sonta, takuma matso wasu hawaye kamar ruwan sama,😭bataga laifin sopy ba, dan ko itace abinda zatayi kenan, taja abincin ta hau ci, dan tana matuk'ar jin yunwa, cin yunwa tayi masa dan andad'e ba'a had'uba 😜😜.
A falo kuka zaman kurame aka cigaba dayi, har akan kira sallar magriba, yashirya yatafi masallaci, itama saita shiga d'akinsa domin yin sallahr, dama basu cin abu mai nauyi da daddare, dan haka ta d'akko alkur'ani tashiga karatu har akan kira sallahr isha'i............✍🏻
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 6~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣2⃣🔸🔶
.............Uncle G yadawo daga masallacin, ganin sopy bata a palon sai yayi tunanin tana d'akinta, yanufi d'akin amma bata nan, fareeda ce kawai take barci, sai yaje kichin, nanma bata nan, dan haka yanufi d'akinsa, tana zaune a bakin gado ta rabga uban tagumi, uncle G yay wata sassanyar ajiyar zuciya tareda girgiza kai.
Kusada ita ya zauna, amma duk bata sani ba, ya jawota zuwa jikinsa, tai firgigit alamar dawowa.
Ya ce, "haba Safiyya wane irin tunanine haka??, ta fara mutsu2n kwace jikinta tana wani zumb'uro baki.
Ya kuma rungumeta tsam ajikonsa ya ce, "kinga yi hak'uri muyi magana ta fahimta.
Cikin shagwab'a ta ce, "ni dai ka k'yaleni, ba fareeda ta finiba!!.
Ya sumbaci bakinta ya ce, "ni na isa, aii youseef! sai Safiyya!, aurenmufa yafi auren zobe💍, yanzu dai tashi muyi magana.
Ta tatashi tana wani zuzzun b'uro baki😒, yanaso yayi dariya, amma yana tsoron karya sake tunzurata, dukda haka saida yad'an dara.
Ta ce, "O, dariyama kake min!.😏
Ya ce, "A'a, aii ke d'ince duk kin wani burkice min!.
Shiru tai masa, dan shima haushi yake bata😏.
Jawota yayi suka hau kan gadon sosai suna fuskantar juna, ta rintse ido kam, dan ganin yanda ya k'ura mata idanu, yay 'yar dariya tareda had'e bakinsa da nata, soyayya mai tsafta yashiga nuna mata, yayinda lamura suka fara nisa sai tsoro yashigeta, ta tuna wahalar datasha kwana uku dasuka wuce, tafara mutsu2n kwace jikinta, amma ina tariga tazo hannu, dole ta hak'ura yaci gaba da sarrafata yanda yaso, har yakai ga zuwa inda yake kwad'ayi🙈.
Dukda yau batasha wahala kamar ranarba, amma tad'anji jiki, bayan komai yanatsa saiya shiga tsokanarta wai matsoraciya, tasa hannu ta rufe fuska🙈.
Yaudai tare sukai wanka, sopy tanata wani nok'e2 dan kunya, shiko gogan naku ko ajikinsa, d'akinta taje ta canja kaya, dan har yanzu fareeda barci takeyi.
A palo ta iske uncle G!, ya ce, "Sopyna yunwa nakejifa.
Ta ce, "yunwa kuma?.
Ya ce, "wlhy kuwa, bakin kwashe abincinba.
Tad'an zaro ido😳 tana fad'in yaushe naje cikinka na kwashe maka abinci?.
Ya ce, "zona gaya miki.
Sopy tayi dariya ta ce, "nak'i wayon".
"Shima dariya yayi."
Kichin taje ta had'o musu abinci mai d'an sauk'i, ya ce, "to bak'uwarmufa??.
Saida tad'an rage fara'a sannan ta ce, "to, aii barci takeyi.
Uncle G! ya ce, "saiki kai mata ki ajiye, idan tatashi zuwa anjima basai taciba, to, kawai ta ce, "masa".
Bayan sun gama suka zauna kallon labarai, sai zuwa goma ya ce, "tashi muje mu kwanta kinga gobe idan ALLAH ya kaimu zan fara zuwa aiki, ta ce, "haka ne."
♡~♡~♡~♡~♡~♡~♡~♡
Saida suka kwanta ta ce, "uncle!!.
Ya ce, "Na'am,
Wai dan ALLAH a ina ka ga fareeda ne?.
Saida ya rungumeta ajikinsa sannan ya ce, "kin daina fushin da nine?, ta ce, "nidama ba fushi nakeyi da kaiba aii, kawai dai rainane ya b'aci, amma kayi hak'uri bazan sakeba.
Yay mirmushi tareda sake rungumeta sosai yana shafa bayanta, ya ce, "na hakuta sopyna, amma kinsan ban tab'a ganin fareeda ba, nadai santa a labarine kawai.
Ta ce, "hakane".
ya gyara kwanciyarsa zuwa rigingine, ya ce, "bayan fita ta daga gida, asibiti na nufa, dan dubo yayan faruk da baida lafiya, nafito kenan tsautsayi yasa na bige fareeda da mota akan titi, wannan yasa na d'auketa muka koma cikin asibiti, aka karb'eta da gaggawa dan a sume take, amma ""ALLAH gafurun rahimun"" sai ta farfad'o da wuri, kuma babu inda taji wani mummunan ciyo saidai d'an guggurjewa, dan haka aka sallamemu, to sainace tafad'amin gidansu na kaita, saita shiga kuka ta ce, "batada gurin zuwa, to nikuma saita bani tausayi shine nace tabani labarinta, amma saita kasa tanata kuka, nikuma ganin haka yasa nataho da'ita gida dan ta huta, sannan idan inada halin taimaka mata saina taimaka mata, kinji yanda akai muka had'u.
Sopy taja ajiyar zuciya ta ce, "tomiyasa baka d'aga wayataba?.
Saida ya kalleta sannan ya ce, "na barta a motane, shiyyasa banga kirankiba.
Ta ce, "to, yanzu yakake gani zamuyi da fareeda?, dan gsky bazan iya zama da itaba.
Ya d'an murmusa tareda jawota jikinsa ya ce, "haba sopyna nasanki mai tausayice, kiyi hak'uri mu zauna tare harta warke, sannan saimu san abinyi, ko muje mubama baba hak'uri amaida ita gidan mijinta, nasan har yanzu kina k'yaunar fareeda, ki yafe mata sopyna ALLAH yana tareda masu hak'uri.
Ta ce, "uncle amma kasan fareeda ta cutar dani ko?, ya ce, "nasan haka sopyna amma ki daure ki yafe mata, aii wani hanin ga ALLAH baiwane.
Ta rungumeshi itama tana 'yar dariya ta ce, "gashima ALLAH yay min canji da samun gwarzon namiji mai ilimi da k'yau, ga nasaba.
Uncle G yad'ago fuskarta yana murmushi, ya ce, "sopyna nagode, amma taya nazama gwarzo? Tunda ban tab'a yin wani abu dazai nuna ni gwarzo bane.
Tayi murmushi tareda b'oye fuskarta a k'irjinsa ta ce, "kaima kasan kai gwarzone.
Cikin kunnenta ya ce, a wajen....... ya'arasa a hankali batareda najiba, ta kuma cusa kanta a kirjinsa tana fad'in nidai babu ruwana ga bily nan tana kallonmu.
Ya ce, "aii yanzu zan koreta, dan sa idonta yayi yawa.
🚶🏼nima sainayo waje tun kafin a koroni, nad'an lek'a fareeda naga har sannan barci takeyi, dan haka nima nataho wajen my sweet d'ina😜😜😎...............✍🏻
Kuyi hakuri jiya ba'ayi type ba.
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 7~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣3⃣🔸🔶
Sopy ta juyar da kai gefe ta ce, "fareeda ce fa, kuma tunda naganku tare nasan ka san ko wacece, tana fad'ar haka tanufu d'aki tana hawaye.
Ran uncle G! Ya b'aci, amma saiya danne yashiga kiran sopy! Sopy!!.
Banza tai masa tashige d'aki cikin sauri, yarasa abinda zaiyi ga fareeda kwance a sume, gashi yakula ran sopy a b'ace yake, ruwa yad'akko ya yayyafama fareeda takawo numfashi.
Ya ce, "sannu".
Ta ce, "yauwa, saikuma tasaki kuka yayinda tatuno abinda yafaru yanzunnan tamkar amafarki, cikin hawaye ta ce, "dan ALLAH kabarni natafi, nagode da taimakon daka min, amma ban cancanci zama gidannanba.
Ya ce, "saboda mi zakice haka?, taja hancinta kad'an tana dubansa ta ce, "saboda bazan iya zama a k'ar kashin inuwa d'aya da safiyya ba, ina matuk'ar jin kunyarta, sannan nasan safiyya tanada hak'uri, ammafa idan tayi fushi babu mai iya sauketa.
Ya ce, "A'a, bazan barki kitafiba, barema kunsan juna keda matata, karki damu nidai ki amince zaki zauna damu, nikuma nayi miki alk'awarin zan shawo kan safiyya harta fahimceki, yanzu tashi ki kwanta saman kujera.
Fareeda ta ce, "to, amma nasan sopy bazata tab'a fahimta ta ba, dan ban cancanci a fahimceni ba.
Ya ce, "karki damu ina zuwa, d'akin sopy yanufa saidai ta kulle d'akin da key, yabuga mata amma tayi burus dashi, fita yayi yazagaya wajen window d'inta yalek'a, tana zaune akan kujerar madubi, takifa kanta saman madubin tana kuka, uncle G ya ce, "ALLAH idan baki bud'e min k'ofarnanba zan matuk'ar b'ata miki rai😎, bai jira amsartaba ya zagayo, sai yatarar ta bud'e k'ofar.
D'akin yashiga, amma yanzu takoma saman gado, ya ce, "ki tashi ki had'a mata ruwan zafi tayi wanka, kibata wasu kayan tacanja najikinta.
Tashitai tana hawaye😭 tacika umarninsa.
Saida yaga ta had'a sannan yakira fareeda tashiga wanka, sannan ya fita.
Sopy ma fitowarta tayi falo tazauna, tana kuka.
Shikam uncle G wanka yashiga, amma tunaninsa yana kan sopy, ya kula tashiga cikin damuwa dayawa, to amma mi wannan matar tayi mata haka da zafi, kodayake yaji takirata da suna fareeda, kuma yasan fareeda a cikin tarihin rayuwarta, wannan yasa yad'an zargi wani abu, saidai kukan datakeyi yatab'a zuciyarsa, amma yasan dole saiya nuna b'acin ransa kafin tayi abinda yakeso, da wannan sake2n yagama wankan, yafito yay shirinsa cikin k'ananun kaya, yayi k'yau kamar matashin saurayi.
Falon yafito yanufi dinning ya zauna, sopy tana zaune tana kallonsa, shima ya juwyo ya kalleta ya ce, "yau baza'a bani abincin bane??.
Sopy ta mik'e tana zumb'ura baki😒, shidai binta kawai yake da kallo, dan dariya take bashi amma saiya gimtse, ta zuzzuba masa abincin sannan takoma falo abinta.
Baice komaiba yahau cin abincinsa, sai dai lokaci2 yakan kalli inda sopy take, yagama ya dawo falon shima, ya ce, "kije ki kaimata abinci itama, idan tagama saitasha magingunan ta kwanta.
Sopy tak'ara cika da haushi, amma takasa magana dan ganin yanda uncle G ya tsare gida😕, babu damar yin jayayya dashi, ta mik'e tanufi dinning tad'iba abinci tatafi d'aki.
Uncle G ya bita da kallo shi kam tana bashi dariya, Dan haka yad'an murmusa tareda fad'in 'yarrigima.
Taje d'akin ta tarar fareeda tafito wankan tana zaune tana shafa mai, ko kallon inda take batayiba ta ce, "ga abincinan ya ce, "kici, idan kina kuma buk'ata ki kwanta, tai waje batarda tajira amsar fareedar ba.
Fareeda ta bita da kallo tana zubar da hawaye masu zafi, wai yau itace da sopynta suke zama doya da manja, sopyn dabata iya barci saita ganta, sopyn dabata walwala idan bana kusada ita, sopyn dake k'aunarta da sonta, takuma matso wasu hawaye kamar ruwan sama,😭bataga laifin sopy ba, dan ko itace abinda zatayi kenan, taja abincin ta hau ci, dan tana matuk'ar jin yunwa, cin yunwa tayi masa dan andad'e ba'a had'uba 😜😜.
A falo kuka zaman kurame aka cigaba dayi, har akan kira sallar magriba, yashirya yatafi masallaci, itama saita shiga d'akinsa domin yin sallahr, dama basu cin abu mai nauyi da daddare, dan haka ta d'akko alkur'ani tashiga karatu har akan kira sallahr isha'i............✍🏻
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 6~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣2⃣🔸🔶
.............Uncle G yadawo daga masallacin, ganin sopy bata a palon sai yayi tunanin tana d'akinta, yanufi d'akin amma bata nan, fareeda ce kawai take barci, sai yaje kichin, nanma bata nan, dan haka yanufi d'akinsa, tana zaune a bakin gado ta rabga uban tagumi, uncle G yay wata sassanyar ajiyar zuciya tareda girgiza kai.
Kusada ita ya zauna, amma duk bata sani ba, ya jawota zuwa jikinsa, tai firgigit alamar dawowa.
Ya ce, "haba Safiyya wane irin tunanine haka??, ta fara mutsu2n kwace jikinta tana wani zumb'uro baki.
Ya kuma rungumeta tsam ajikonsa ya ce, "kinga yi hak'uri muyi magana ta fahimta.
Cikin shagwab'a ta ce, "ni dai ka k'yaleni, ba fareeda ta finiba!!.
Ya sumbaci bakinta ya ce, "ni na isa, aii youseef! sai Safiyya!, aurenmufa yafi auren zobe💍, yanzu dai tashi muyi magana.
Ta tatashi tana wani zuzzun b'uro baki😒, yanaso yayi dariya, amma yana tsoron karya sake tunzurata, dukda haka saida yad'an dara.
Ta ce, "O, dariyama kake min!.😏
Ya ce, "A'a, aii ke d'ince duk kin wani burkice min!.
Shiru tai masa, dan shima haushi yake bata😏.
Jawota yayi suka hau kan gadon sosai suna fuskantar juna, ta rintse ido kam, dan ganin yanda ya k'ura mata idanu, yay 'yar dariya tareda had'e bakinsa da nata, soyayya mai tsafta yashiga nuna mata, yayinda lamura suka fara nisa sai tsoro yashigeta, ta tuna wahalar datasha kwana uku dasuka wuce, tafara mutsu2n kwace jikinta, amma ina tariga tazo hannu, dole ta hak'ura yaci gaba da sarrafata yanda yaso, har yakai ga zuwa inda yake kwad'ayi🙈.
Dukda yau batasha wahala kamar ranarba, amma tad'anji jiki, bayan komai yanatsa saiya shiga tsokanarta wai matsoraciya, tasa hannu ta rufe fuska🙈.
Yaudai tare sukai wanka, sopy tanata wani nok'e2 dan kunya, shiko gogan naku ko ajikinsa, d'akinta taje ta canja kaya, dan har yanzu fareeda barci takeyi.
A palo ta iske uncle G!, ya ce, "Sopyna yunwa nakejifa.
Ta ce, "yunwa kuma?.
Ya ce, "wlhy kuwa, bakin kwashe abincinba.
Tad'an zaro ido😳 tana fad'in yaushe naje cikinka na kwashe maka abinci?.
Ya ce, "zona gaya miki.
Sopy tayi dariya ta ce, "nak'i wayon".
"Shima dariya yayi."
Kichin taje ta had'o musu abinci mai d'an sauk'i, ya ce, "to bak'uwarmufa??.
Saida tad'an rage fara'a sannan ta ce, "to, aii barci takeyi.
Uncle G! ya ce, "saiki kai mata ki ajiye, idan tatashi zuwa anjima basai taciba, to, kawai ta ce, "masa".
Bayan sun gama suka zauna kallon labarai, sai zuwa goma ya ce, "tashi muje mu kwanta kinga gobe idan ALLAH ya kaimu zan fara zuwa aiki, ta ce, "haka ne."
♡~♡~♡~♡~♡~♡~♡~♡
Saida suka kwanta ta ce, "uncle!!.
Ya ce, "Na'am,
Wai dan ALLAH a ina ka ga fareeda ne?.
Saida ya rungumeta ajikinsa sannan ya ce, "kin daina fushin da nine?, ta ce, "nidama ba fushi nakeyi da kaiba aii, kawai dai rainane ya b'aci, amma kayi hak'uri bazan sakeba.
Yay mirmushi tareda sake rungumeta sosai yana shafa bayanta, ya ce, "na hakuta sopyna, amma kinsan ban tab'a ganin fareeda ba, nadai santa a labarine kawai.
Ta ce, "hakane".
ya gyara kwanciyarsa zuwa rigingine, ya ce, "bayan fita ta daga gida, asibiti na nufa, dan dubo yayan faruk da baida lafiya, nafito kenan tsautsayi yasa na bige fareeda da mota akan titi, wannan yasa na d'auketa muka koma cikin asibiti, aka karb'eta da gaggawa dan a sume take, amma ""ALLAH gafurun rahimun"" sai ta farfad'o da wuri, kuma babu inda taji wani mummunan ciyo saidai d'an guggurjewa, dan haka aka sallamemu, to sainace tafad'amin gidansu na kaita, saita shiga kuka ta ce, "batada gurin zuwa, to nikuma saita bani tausayi shine nace tabani labarinta, amma saita kasa tanata kuka, nikuma ganin haka yasa nataho da'ita gida dan ta huta, sannan idan inada halin taimaka mata saina taimaka mata, kinji yanda akai muka had'u.
Sopy taja ajiyar zuciya ta ce, "tomiyasa baka d'aga wayataba?.
Saida ya kalleta sannan ya ce, "na barta a motane, shiyyasa banga kirankiba.
Ta ce, "to, yanzu yakake gani zamuyi da fareeda?, dan gsky bazan iya zama da itaba.
Ya d'an murmusa tareda jawota jikinsa ya ce, "haba sopyna nasanki mai tausayice, kiyi hak'uri mu zauna tare harta warke, sannan saimu san abinyi, ko muje mubama baba hak'uri amaida ita gidan mijinta, nasan har yanzu kina k'yaunar fareeda, ki yafe mata sopyna ALLAH yana tareda masu hak'uri.
Ta ce, "uncle amma kasan fareeda ta cutar dani ko?, ya ce, "nasan haka sopyna amma ki daure ki yafe mata, aii wani hanin ga ALLAH baiwane.
Ta rungumeshi itama tana 'yar dariya ta ce, "gashima ALLAH yay min canji da samun gwarzon namiji mai ilimi da k'yau, ga nasaba.
Uncle G yad'ago fuskarta yana murmushi, ya ce, "sopyna nagode, amma taya nazama gwarzo? Tunda ban tab'a yin wani abu dazai nuna ni gwarzo bane.
Tayi murmushi tareda b'oye fuskarta a k'irjinsa ta ce, "kaima kasan kai gwarzone.
Cikin kunnenta ya ce, a wajen....... ya'arasa a hankali batareda najiba, ta kuma cusa kanta a kirjinsa tana fad'in nidai babu ruwana ga bily nan tana kallonmu.
Ya ce, "aii yanzu zan koreta, dan sa idonta yayi yawa.
🚶🏼nima sainayo waje tun kafin a koroni, nad'an lek'a fareeda naga har sannan barci takeyi, dan haka nima nataho wajen my sweet d'ina😜😜😎...............✍🏻
Kuyi hakuri jiya ba'ayi type ba.
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's💞💞
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 7~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!!🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸4⃣3⃣🔸🔶