Sashe 33
Ni Da Aminiyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suduka suka shigo, uncle G! yana binsu da kallo, akwai baban farida da mamarta sai k'anin babanta sai yayyaenta maza biyu, sai zainab, sai baban sopy da inna saikuma aunty Nafisa da aunty hauwa'u da aunty asiya matar uncle kabeer, suduka kallon falon suke, dan kuwa ya hargitsu, lallai sun tabbata ansha gumurzu agidan.
Suka kai dubansu akan fareeda dake kwance jina jina, sai kuma sopy da uncle G! yasaketa ganin iyayenta, yazata tahak'ura tunda taga iyayensu, amma ina baisan zuciyar sopy idan tab'aci akwai matsalaba.
Yana sakinta kan fareeda tayi, tacigaba da jibga, baban tane ya wanka mata mari, wanda yasa tashiga hankalinta, ta zube a k'asa tana gunjin kuka, dan an hanata koyama fareeda darasi, mamar fareeda tazo ta rungume sopy tana lallashi, saida kowa ya natsa, aka zazzauna falon yayi ahiru, babu abinda kakeji sai shashshekar kukan sopy, wanan kuma sunsan bazata dainaba har sai ta huce, ko kuma an tofa addu'a acikin ruwa an bata tasha sannan.
Wani mai kyamis dake bayansu uncle kabeer yakira, yazo yay musu diresin d'in wajajen dasukaji ciwo, na sopy kad'an ne, amma fareeda abin sai wanda yagani, ma gunguna yabasu sannan ya gice.
Palon yay tsit kamar ruwa ya cinyesu, har tsawon minti goma babu wanda ya ce, "uffan.
Sai can k'anin baban fareeda yay gyaran murya, tareda sallama suka amsa, ya ce, "yusufa miya kawo wannan d'anyen aikin a gidanka, kuma a ina kuka samo fareedatu???.
Uncle G! ya sassauta murya cikin ladabi, yashiga basu labari tundaga zuwan fareeda gidan har zuwa abinda ya faru yau, baba yadawo kan fareeda ya ce, "fareeda haka akayi, ta ce, "tunda taji uncle G! bai fad'i tsiyatakun datayiba, yadawo kan sopy wadda har yanzu tana ajiyar zuciya ya ce, "ke kuma mikika sani gameda hakan safiyya??.
Sopy saitayi shiru, kowa yasan idan tayi zuciya batason magana, dan haka uncle G! yay saurin ce wa, "a k'yaleta kawai wanda suka fad'a shida fareeda ya isa, Dan baya so sopy tab'aro komai.
Baban fareeda ya ce, "dolene itama tayi magana dan kar a tauyeta, uncle kabeer ya mika mata kofin ruwan addu'a takarb'a tasha, bayan "yan muntuna tadawo hayyacinta.
Ta zauna ta zayyano duk abinda ya ke fatuwa tsaka ninta da fareeda, har abinda yasa Abdul ya koma kan fareeda, dan fareedar tafad'ama sopy komai da bakinta, tafad'i zuba mata gishiri da yaji da suga cikin abinci da fareeda tayi, har saka kayan barci tazo falo ta zauna saida sopy tafad'i, tafad'i gargadin data yima fareedar dan takiyayeta, dakuma abinda yafaru a yau.
Sopy bata rage komaiba.
Maman fareeda ta dakawa fareeda tsawa ta ce, "koki warware tuggun dakika kulla yau kokuma na tsine miki, nakuma kasheki da hannuna, yayanta ya zazzare mata idanu ya ce, "bazaki fad'aba muna fuka annamimiya.
Fareeda dataga babu sarki sai ALLAH saita fad'i gskyr abinda yafaru yau, takuma wanke uncle G! daga zargi, danshi yak'i fad'ar komai.
Uncle G! yaja ajiyar zuciya danjin ALLAH mai komai mai kowa ya kub'utsr dashi.
Maman fareeda ta fashe da kuka danjin abinda d'iyar tata ta aikata, abin kunya da kazanta.
Dak'ar aka lallasheta, ta ce, "kuma bazasu sake zama da fareedaba, saidai tanemi wasu iyayen badai suba.
Nakula yau fareeda tayi nadama ta gsky, dan kallo d'aya zakai mata ka sheda hakan, kuka tashiga rerawa tana basu hakuri, da fadin tayi nadama walhy tayi nadamar aikata duk abinda yafaru abaya da yanzu, takumayi alkawarin canja halayenta.
Baban ya daka mata tsawa ya ce, "makaryaciyar banza da wofi, ba haka kika cema su yufan ba yayinda ya tsuntoki, kekam inaga wutar ALLAH ce kawai zata sakaki nadama.
Da sauri baban sopy ya karb'e da fad'in A'a bama fata, kuma ni na yarda da tubanta, dan haka zata koma gidana da zama, kafin ALLAH yabata miji tayi aure, sai dai ina nemar mata gafara daga gareku,, kuyi hakuri ku yafe mata, bakinku kawai zai iya hana dawwamar tubanta, zai kara jefata wajen aikata wani kuskuren, ku yafe mata dan ALLAH.
da k'yar uncle G! da uncle kabeer da inna suka saka baki, iyayen fareeda suka yafe mata, aka dawo kan 'yan uwa suma ansha fama kafin su yafe, sopy kuwa duk'ar dakai tayi dan baxata iya yafe waba, sunsan halinta sarai yanzu tana kan dokin zuciya, dan haka uncle kabeer ya ce, "su barta sai nan gaba, idan ta huce, dan ba'a tursasa mutum ya yafe zalincin da'akai masa.
Haka aka hak'ura aka bar sopy, suka tusa k'eyar fareeda suka tafi, akabarsu aunty zainab suna gyara gidan sopy, dan yayi kaca2 kamar filin sukuwa.
Gyara sosai sukai mata aka maida komai mazauninsa, wadanda suka fashe aka zubar, sai bayan isha'i suka tafi, bayan sun yimusu girki sunsaka sopy ta gasa jikinta da ruwa mai zafi, saboda tsamin jiki.
Suka tafi gidan shiru, dan uncle G! yana masallaci, tazuba abinci taci batareda tajirashiba, ta sha magani tashige d'akinta ta kwanta.
Uncle G! ya dawo yaga bata falo saiya lek'a d'akinta, tana kwance akan gado amma da alama idanunta biyu, dan yaga tana karkad'a k'afafuwa, alamar har yanzu asama take, dazata samu wani dasaita ruburbud'a😜, kamar yanda ta suburbud'i fareeda😆😆😆👈🏻.
Uncle G! yashigo jiki asanyaye, yak'araso kusa da gadon ya tsura mata idanu, kallo d'aya tayi masa ta kauda kai gefe, yad'an murmusa, ya zauna kusada ita, yakamo hannunta dake saman ruwan cikinta, yad'an matsasu, tayi burus dashi, ya matso ya juyo da fuskarta gefen dayake, saita runtse idanu.
Ahankali ya furta wai laifin mi nayi sopyna, idan nayi laifine sai asanar dani, wasu zafafan hawaye suka shiga zubowa daga kumatun sopy.
Uncle G! ya jin jina kai, lallai ya yarda da batun uncle kabeer dayace fushin sopy bala'ine, shikam ya shaida yau, yasa hannu yana share mata hawaye, ya dawo da kanta saman cin yarsa yana cigaba da lallashi, amma tak'i saurarensa.
Dole yahakura yaje yaci abinci yay wanka, yayo shirin barci yazo yakwanta kusada ita, yay musu addua dan ita harma tayi barci.
Shiko saiya kasa barcin dan abubuwan dasuka faru d'azune suka shiga dawo masa, gani yake kamar alabarin littafi ko film, ya dad'e bai barciba, saidaga baya ya saceshi shima. .............✍🏻
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 25~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!! 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸5⃣5⃣🔸🔶
...............Tsawon kwana uku kenan amma Sopy tak'i sakin jikinta, kwatata ta daina fara'a, bata shiga d'akin uncle G!, dan idan ta tuno da yanda tasamesu ad'akin shida fareeda sai taji hawaye na kwaranya a idaniyarta, lallai tana ji aranta da uncle G! da fareeda sunyi tarayya tofa da har abada ta barmata uncle G!😳.
Gaba d'aya uncle G! yarasa kanta, tun yana lallashi har yabari dan yafara jin haushinta shima, yayi fushinsa na kwana d'aya ya sakko dan dole yakoma lallashinta.
Yauma tana zaune afalo ita kad'ai ta kurama tv ido,saidai azahiri ba kallon takeyiba tana duniyar tunanine, uncle G! yashigo hannunsa nik'i2 da kaya, kwata2 sopy batasan ya shigoba, dan tunaninta baya tareda duniyarta.
Ya dire kayan a tsakkiyar falon, ya nufo gareta, ahankali ya zauna kusada ita, yajawota zuwa jikinsa, tai figigit alamar dawowa, cikin d'an rikicewa ta ce, "sannu dazuwa, ALLAH bansan ka dawoba.
Uncle G! yay d'an murmushi tareda shafa gashinta ya ce, "yaza'ayi kisan nashigo bayan kina duniyar tunani, ya kuma mayseta ajikinsa yana fad'in sopyna plz yakamata komai ya wuce, ki d'ebi abinda yafaru ki watsashi baya, muci haba da gina sabuwar rayuwa, ki d'auki hakan a matsayin k'addararki ta rayuwa.
Sopy ta zubo da hawaye tak'ara kwanciya luf ajinkin uncle G!, shikuma yana shafata kamar mage, ta ce, "nakan dad'e ban damu da abuba koda yafaru a garenine, amma daga lokacin da'aka kaini mak'ura nakan shiga rud'ani da gushewar farin ciki, tad'ago tana kallon fuskar sa, ta ce, "uncle!! plz ka kaini wajen dazanyi kamar sati biyu, wannan ce kad'ai mafitar dazata mantar dani, rud'anin danake ciki a yanzu.
Uncle G! yay murmushi ya ce, "indai hakan zai sakaki farin ciki tofa zan miki, dama na shirya mana tafiya Gurum tunda makarantarmu mun shiga yajin aiki, tad'ago da sauri tana kallonsa tai saurin fad'in dgsk??.
Ya jin jina kai alamar eh.
Ta ce, "amma baka fad'a mini ba.
Yashafa kanta ya ce, "naga kina cikin rud'anine", yad'ora da fad'in idan kuma bak'ya son Gurum toki fad'i inda kike so sai muje, domin samun farincikin ki.
ta murmusa tareda murza tafin hannunsa, tad'ago tana kallon k'yak'yk'yawar fuskarsa ta ce, "aii nafison Gurum fiye da ko ina.
Shima murmusawa yayi ya ce, "ngd da k'aunar dakikema garina.
Tad'an harareshi oh, garinka mane kai kad'ai?.
Yay 'yar dariya ya ce, "sorry garinmu.
Yaudai babu laifi sund'anyi hira, har aka ci soyayya a wajen barci.
Na girgiza kai ina fad'in mata da miji sai ALLAH.
Bayan kwana biyu suka shirya, zuwa Gurum, babu yanda baiyi da'itaba akan suje su gaida su inna ba, amma ta ce, "bazata jeba, har k'ararta yakai wajen uncle kabeer.
Uncle kabeer ya ce, "ya k'yaleta, yasan saboda fareeda ta ce, "baza tajeba", kuma hakan yayi, inko taje tofa sabon fad'a zai tashine.
Uncle G ya ce, "haba aii ta hak'ura, uncle Kabeer yay dariya ya ce, "lallai nakula har yanzu bakasan halin sopy ba, ta hakura ne dan bata ganinta, amma sopy tafi kurma naci awajen fad'a.
Uncle G! yay dariya yana f'ad'in ga k'arfin tsiya, dariya sukayi suduka suka kashe wayar uncle kabeer yana fad'in nidai babu ruwana, kunfi kusa, .
Suka kai dubansu akan fareeda dake kwance jina jina, sai kuma sopy da uncle G! yasaketa ganin iyayenta, yazata tahak'ura tunda taga iyayensu, amma ina baisan zuciyar sopy idan tab'aci akwai matsalaba.
Yana sakinta kan fareeda tayi, tacigaba da jibga, baban tane ya wanka mata mari, wanda yasa tashiga hankalinta, ta zube a k'asa tana gunjin kuka, dan an hanata koyama fareeda darasi, mamar fareeda tazo ta rungume sopy tana lallashi, saida kowa ya natsa, aka zazzauna falon yayi ahiru, babu abinda kakeji sai shashshekar kukan sopy, wanan kuma sunsan bazata dainaba har sai ta huce, ko kuma an tofa addu'a acikin ruwa an bata tasha sannan.
Wani mai kyamis dake bayansu uncle kabeer yakira, yazo yay musu diresin d'in wajajen dasukaji ciwo, na sopy kad'an ne, amma fareeda abin sai wanda yagani, ma gunguna yabasu sannan ya gice.
Palon yay tsit kamar ruwa ya cinyesu, har tsawon minti goma babu wanda ya ce, "uffan.
Sai can k'anin baban fareeda yay gyaran murya, tareda sallama suka amsa, ya ce, "yusufa miya kawo wannan d'anyen aikin a gidanka, kuma a ina kuka samo fareedatu???.
Uncle G! ya sassauta murya cikin ladabi, yashiga basu labari tundaga zuwan fareeda gidan har zuwa abinda ya faru yau, baba yadawo kan fareeda ya ce, "fareeda haka akayi, ta ce, "tunda taji uncle G! bai fad'i tsiyatakun datayiba, yadawo kan sopy wadda har yanzu tana ajiyar zuciya ya ce, "ke kuma mikika sani gameda hakan safiyya??.
Sopy saitayi shiru, kowa yasan idan tayi zuciya batason magana, dan haka uncle G! yay saurin ce wa, "a k'yaleta kawai wanda suka fad'a shida fareeda ya isa, Dan baya so sopy tab'aro komai.
Baban fareeda ya ce, "dolene itama tayi magana dan kar a tauyeta, uncle kabeer ya mika mata kofin ruwan addu'a takarb'a tasha, bayan "yan muntuna tadawo hayyacinta.
Ta zauna ta zayyano duk abinda ya ke fatuwa tsaka ninta da fareeda, har abinda yasa Abdul ya koma kan fareeda, dan fareedar tafad'ama sopy komai da bakinta, tafad'i zuba mata gishiri da yaji da suga cikin abinci da fareeda tayi, har saka kayan barci tazo falo ta zauna saida sopy tafad'i, tafad'i gargadin data yima fareedar dan takiyayeta, dakuma abinda yafaru a yau.
Sopy bata rage komaiba.
Maman fareeda ta dakawa fareeda tsawa ta ce, "koki warware tuggun dakika kulla yau kokuma na tsine miki, nakuma kasheki da hannuna, yayanta ya zazzare mata idanu ya ce, "bazaki fad'aba muna fuka annamimiya.
Fareeda dataga babu sarki sai ALLAH saita fad'i gskyr abinda yafaru yau, takuma wanke uncle G! daga zargi, danshi yak'i fad'ar komai.
Uncle G! yaja ajiyar zuciya danjin ALLAH mai komai mai kowa ya kub'utsr dashi.
Maman fareeda ta fashe da kuka danjin abinda d'iyar tata ta aikata, abin kunya da kazanta.
Dak'ar aka lallasheta, ta ce, "kuma bazasu sake zama da fareedaba, saidai tanemi wasu iyayen badai suba.
Nakula yau fareeda tayi nadama ta gsky, dan kallo d'aya zakai mata ka sheda hakan, kuka tashiga rerawa tana basu hakuri, da fadin tayi nadama walhy tayi nadamar aikata duk abinda yafaru abaya da yanzu, takumayi alkawarin canja halayenta.
Baban ya daka mata tsawa ya ce, "makaryaciyar banza da wofi, ba haka kika cema su yufan ba yayinda ya tsuntoki, kekam inaga wutar ALLAH ce kawai zata sakaki nadama.
Da sauri baban sopy ya karb'e da fad'in A'a bama fata, kuma ni na yarda da tubanta, dan haka zata koma gidana da zama, kafin ALLAH yabata miji tayi aure, sai dai ina nemar mata gafara daga gareku,, kuyi hakuri ku yafe mata, bakinku kawai zai iya hana dawwamar tubanta, zai kara jefata wajen aikata wani kuskuren, ku yafe mata dan ALLAH.
da k'yar uncle G! da uncle kabeer da inna suka saka baki, iyayen fareeda suka yafe mata, aka dawo kan 'yan uwa suma ansha fama kafin su yafe, sopy kuwa duk'ar dakai tayi dan baxata iya yafe waba, sunsan halinta sarai yanzu tana kan dokin zuciya, dan haka uncle kabeer ya ce, "su barta sai nan gaba, idan ta huce, dan ba'a tursasa mutum ya yafe zalincin da'akai masa.
Haka aka hak'ura aka bar sopy, suka tusa k'eyar fareeda suka tafi, akabarsu aunty zainab suna gyara gidan sopy, dan yayi kaca2 kamar filin sukuwa.
Gyara sosai sukai mata aka maida komai mazauninsa, wadanda suka fashe aka zubar, sai bayan isha'i suka tafi, bayan sun yimusu girki sunsaka sopy ta gasa jikinta da ruwa mai zafi, saboda tsamin jiki.
Suka tafi gidan shiru, dan uncle G! yana masallaci, tazuba abinci taci batareda tajirashiba, ta sha magani tashige d'akinta ta kwanta.
Uncle G! ya dawo yaga bata falo saiya lek'a d'akinta, tana kwance akan gado amma da alama idanunta biyu, dan yaga tana karkad'a k'afafuwa, alamar har yanzu asama take, dazata samu wani dasaita ruburbud'a😜, kamar yanda ta suburbud'i fareeda😆😆😆👈🏻.
Uncle G! yashigo jiki asanyaye, yak'araso kusa da gadon ya tsura mata idanu, kallo d'aya tayi masa ta kauda kai gefe, yad'an murmusa, ya zauna kusada ita, yakamo hannunta dake saman ruwan cikinta, yad'an matsasu, tayi burus dashi, ya matso ya juyo da fuskarta gefen dayake, saita runtse idanu.
Ahankali ya furta wai laifin mi nayi sopyna, idan nayi laifine sai asanar dani, wasu zafafan hawaye suka shiga zubowa daga kumatun sopy.
Uncle G! ya jin jina kai, lallai ya yarda da batun uncle kabeer dayace fushin sopy bala'ine, shikam ya shaida yau, yasa hannu yana share mata hawaye, ya dawo da kanta saman cin yarsa yana cigaba da lallashi, amma tak'i saurarensa.
Dole yahakura yaje yaci abinci yay wanka, yayo shirin barci yazo yakwanta kusada ita, yay musu addua dan ita harma tayi barci.
Shiko saiya kasa barcin dan abubuwan dasuka faru d'azune suka shiga dawo masa, gani yake kamar alabarin littafi ko film, ya dad'e bai barciba, saidaga baya ya saceshi shima. .............✍🏻
💞Bily💞
💞💞Mrs Abdus'salam💞💞💞
💞I LOVE YOU MY FAN's
[12/19, 7:26 PM] mrs bilkisu: 25~November~2016
🔷🔹NI DA AMINIYATA!!! 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💞
🔶🔸5⃣5⃣🔸🔶
...............Tsawon kwana uku kenan amma Sopy tak'i sakin jikinta, kwatata ta daina fara'a, bata shiga d'akin uncle G!, dan idan ta tuno da yanda tasamesu ad'akin shida fareeda sai taji hawaye na kwaranya a idaniyarta, lallai tana ji aranta da uncle G! da fareeda sunyi tarayya tofa da har abada ta barmata uncle G!😳.
Gaba d'aya uncle G! yarasa kanta, tun yana lallashi har yabari dan yafara jin haushinta shima, yayi fushinsa na kwana d'aya ya sakko dan dole yakoma lallashinta.
Yauma tana zaune afalo ita kad'ai ta kurama tv ido,saidai azahiri ba kallon takeyiba tana duniyar tunanine, uncle G! yashigo hannunsa nik'i2 da kaya, kwata2 sopy batasan ya shigoba, dan tunaninta baya tareda duniyarta.
Ya dire kayan a tsakkiyar falon, ya nufo gareta, ahankali ya zauna kusada ita, yajawota zuwa jikinsa, tai figigit alamar dawowa, cikin d'an rikicewa ta ce, "sannu dazuwa, ALLAH bansan ka dawoba.
Uncle G! yay d'an murmushi tareda shafa gashinta ya ce, "yaza'ayi kisan nashigo bayan kina duniyar tunani, ya kuma mayseta ajikinsa yana fad'in sopyna plz yakamata komai ya wuce, ki d'ebi abinda yafaru ki watsashi baya, muci haba da gina sabuwar rayuwa, ki d'auki hakan a matsayin k'addararki ta rayuwa.
Sopy ta zubo da hawaye tak'ara kwanciya luf ajinkin uncle G!, shikuma yana shafata kamar mage, ta ce, "nakan dad'e ban damu da abuba koda yafaru a garenine, amma daga lokacin da'aka kaini mak'ura nakan shiga rud'ani da gushewar farin ciki, tad'ago tana kallon fuskar sa, ta ce, "uncle!! plz ka kaini wajen dazanyi kamar sati biyu, wannan ce kad'ai mafitar dazata mantar dani, rud'anin danake ciki a yanzu.
Uncle G! yay murmushi ya ce, "indai hakan zai sakaki farin ciki tofa zan miki, dama na shirya mana tafiya Gurum tunda makarantarmu mun shiga yajin aiki, tad'ago da sauri tana kallonsa tai saurin fad'in dgsk??.
Ya jin jina kai alamar eh.
Ta ce, "amma baka fad'a mini ba.
Yashafa kanta ya ce, "naga kina cikin rud'anine", yad'ora da fad'in idan kuma bak'ya son Gurum toki fad'i inda kike so sai muje, domin samun farincikin ki.
ta murmusa tareda murza tafin hannunsa, tad'ago tana kallon k'yak'yk'yawar fuskarsa ta ce, "aii nafison Gurum fiye da ko ina.
Shima murmusawa yayi ya ce, "ngd da k'aunar dakikema garina.
Tad'an harareshi oh, garinka mane kai kad'ai?.
Yay 'yar dariya ya ce, "sorry garinmu.
Yaudai babu laifi sund'anyi hira, har aka ci soyayya a wajen barci.
Na girgiza kai ina fad'in mata da miji sai ALLAH.
Bayan kwana biyu suka shirya, zuwa Gurum, babu yanda baiyi da'itaba akan suje su gaida su inna ba, amma ta ce, "bazata jeba, har k'ararta yakai wajen uncle kabeer.
Uncle kabeer ya ce, "ya k'yaleta, yasan saboda fareeda ta ce, "baza tajeba", kuma hakan yayi, inko taje tofa sabon fad'a zai tashine.
Uncle G ya ce, "haba aii ta hak'ura, uncle Kabeer yay dariya ya ce, "lallai nakula har yanzu bakasan halin sopy ba, ta hakura ne dan bata ganinta, amma sopy tafi kurma naci awajen fad'a.
Uncle G! yay dariya yana f'ad'in ga k'arfin tsiya, dariya sukayi suduka suka kashe wayar uncle kabeer yana fad'in nidai babu ruwana, kunfi kusa, .