Sashe 40
Namijin Zuma Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
dazata maidasu asibitin. Amaryata ki dena kuka, ni koda kikaga na Aureki yanzu kin zama halal dina, bawai tasaki zanyi na hau zungura miki bura ba, aah ni danta Nima ki rike gindinki in rike nawa doguwar, dannasan sbda kar ince zanci gindinki tinda munyi aure yasa kike kukannan, sbda kawai Ammin kaciya gabanki, kiyi hkri mommy, ni ba mayen gindi bane wlhi sa ranki a inuwa! Aeezad ya fadi cikin jin dadih, shi yanzu duk bakin cikin data loda masa ya kau, daya kallesa se yaji wani dadih ya rufesa me tattare da niimah se murmushi kawai yakeyi,. Jin abinda yace yasata kara tabbatar dacewa ya auretanfa da gaske ta kara fashewa da wani kukan kmr zata haukace ta bude baki cikin kuka ta fara mgna Wlhi aurennan be dauru ba tinda Kai ba uwata bane kuma ba ubana bane, wlhi bana sanka Banasan me sanka! Aurennan be halatta ba! Gobe zan bar maka kasarku na koma kasarmu bazaka kara ganina ba a rayuwarka a duniyarka ba, wlhi na tsaneka bansanka!! Aeezad yayi murmushin mugunta ya d aga kafad a yace Duk inda zakije kije Allah tsare, amma ki sani da aurena a kanki, kuma wlhi duk inda kkje, inde a duniya yake sena biki na ciki, duk whlr nan da kk bani a cikin gindinki zan fanshe, danke kk reneni ai bake kk haifanba, dan hk kwara ma ki bari sena Ciki ko sau ashirin ne a rana daya ma se in Miki ci ashirin Inyaso se kiyi tafiyarki Allah tsare hanya, zansa a kaiki a fly kalamansa suka kawo mata zuciyarta wuya nan da nan ta harzuqaa ta jawoshi daga gaban motar da yake , ta fara yakushin fuskarsa Tana kuka tana fadin yau ni kakema wannan rainin Aeezad , nifa na raineka wlhi nayi nadamar saninka a rayuwata, dana sani da ban raineka ba, wlhi na tsaneka na tsaneka me sanka ma wlhi ban sanshi,,,, yadda take maganganun ya isa ya tabbatar maka bata hayyacinta tashin hankali ne fal kalamanta hadi da damuwa se yakushinsa takeyi a fuska tana jawoshi Tana daga baya shi yana gidan gaba, dataga kmr bejin yakushin ta fara hada masa da cizo, tako ina cizo kawai take Kai masa ta fuska, ba inda bata kafa masa hakori ba, ga kuka tanayi kmr zata shid e Tana kukan still Tana masa kalamai marasa dadih, suna taba masa zuciya amma Sam be damu da komi zakace tace ba, bayajin zafin duk abubuwan da take masa tako ina ta kakkafa masa hakori a fuska da kafadarsa duka se Kara kai masa duka takeyi da yakushi. Ganin abun yayi yawa yasa Zaks bude baki yace Mommynmu kiyi hkri pls, komi yayi zafi maganinsa Allah, kuma komi mukaddari ne, in ubangiji ya jefo maka kaddara ka amsheta hannu biyu insha Allahu haka ne yafi alheri Zaks ya fadi cikin sanyi duk yayi sanyi shima harga Allah began lefin mommy nabeelah ba ga duk abinda zata ma Aeezad sbda yaci da hakkinta kwata-kwata Aeezad be kyauta ba dande kawai Zaks be isar ya fadi bane, be tabajin anyi irin wannan Auren ba se yau a kan Aeezad da Mommy nabeelah ba adalci a lamarin, gabaki daya nabeelah yake tausaya wa a fari de tausan Aeezad yanzu, amma yanzu ya bar tausansa sbda yayi zalinci me tsanani.Sam nabeelah bataji hakurin da Zaks ke bata ba, idanuwa da kunnuwanta sun rufe bataji bata gani se dukansa da cizo take karayi, duk ta fita hayyacinta shina tasashi ya fita hayyacinsa a zahiri amma a bad ini zuciyarsa fara sol. Kiyi hkri pls mommynmu karki masa lahani Cewar Zaks. Aeezad ya Amshi da kyaleta tayi iya yinta ta gaji tadena, nide ai na riga na aureta ko kasheni zatayi ta kasheni dole de nasan zatamin takaba ai kalmar daya fadi ta karshe ta kara bata mata rai nan ta kara rikicewa da wani kukan ta tabbatar ba abinda zata masa ta huce, kawai ta kyaleshi sbda tayi tayi ta gaji kuma taga alamar ma shi ko a jikinsa, ta kife tadinga kuka kmr ranta ze fita har suka isa asibitin Zaks yayi packing Aeezad da Kansa ya fara ciwo sbda kukan da takeyi, shi a duniya kwara kowa yayi kuka da Aunty nabeelah tayi kuka, ya kalli Zaks yace Fita kawai ni bari mu gana nida ita, mu Sada zumunci, insga so takeyi in hauta kmr yadda ake hawan mota, in mata sukuwa, inaga a motarka zamuyi amarcin, yau da rabon in fad a mata duri, in zungura mararta data jima Tana adanawa,,,daman wlhi ni ina missing gindi , insha Allahu yau sena ci gindin mommy ,, Jin manyan kalamai na fitowa daga bakin Aeezad yasa zaks ficewa daga motar kawai ya tsaya ta gefe ya zubawa motar ido kawai jira yakeyi yaga motar ta fara rangaji, domin ynzu Aeezad ya fara basa tsoro yasan kmr wasa ze iya aikata abinda yace, yaci yar mutane a car, tini Zaks ya fara tausayin Aunty nabeelah, yasan Aeezad ba karamin mutum bane, ko me tsohon gindi Esther yata kare dashi ina maga me sabon gindi. Kuyi manage wlhi am busy over, Allah sa mu gama lafiya my readers ina kaunarku fin san da Aeezad kema Mommy nabeelah Saadatubintuabdullahi NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 21 And 22 *this book is only 1k 08101626484* Bayan Zaks ya fita Aeezad ya kara sanyin AC din motar, ya juya ya zubo mata ido ta bayan motar yayinda take kife se kuka takeyi kamar wata babyn da uwarta ta hanata nono, tsaf taji me yace har fitar zaks taji a motar amma tasan be isa ya mata komi ba duk kurin baki ne, ko Aurenta dayace yayi ita wlhi bata yadda ba,. murmushin gefen kumatu Aeezad yayi , shifa wlhi be ganin girmanta, ganinta yakeyi kamar wata baby yar 5yrs wadda ze dinga juyata da sweet yadda yakeso. Ya tsurawa hips dinta idanuwa, Mommy daga ganin bayanki dayake cikennan zakiyi ruwa tako ina, zansha iyooo inna shiga mararki ya karashe hadi da tand ar baki shifa yau sharr, jinsa yakeyi kmr bashine bashi da lafiya ba, sharr ko zafin hannunma yadena ji, komi garau kawai zarrr dadih, Kai kace gindi yaci. Hannu ya kai ze shafar mata duwaiwuka tayi hanzarin bige masa hannu hadi da kara fashewa da kuka tana fadin Dan iska kawai mazinaci, in kai Bakasan mutumcin kanka ba ni nasan nawa, dan iska kawai mayen iskankanci, ka saba da zinace zinacenka, ni nafi karfinka, bansanka, mayaudari me Auren yaudara, dan iska!, sune kalaman da take fadi Tana kuka. Murmushi Aeezad ya karayi shifa ya riga yasan ya gama da kaf rayuwarta tinda ya Aureta kome zata masa ko zafi beji, shifa ko wuta zeta debo ta babbakasa dashi bazeji komi ba ko a jikinsa. Wallahi na Riga na Aureki yarinya, kuma kidena haramtamin aure na a kanki, na riga na daura miki igiya uku rak a wuyanki, kaf wannan kayan Alaytun na jikinki ya zama nawa, gasunan tinjim-tinjim, komi enough, zansha nonuwa in koshi bakin cikinsa ya kuma tokare nabeelah, bata da yadda zatayi kawai se kuka, ko kashesa zatayi bazata huce ba, itade a ranta wlhi bata yadda da Auren yaudarar dayace yayi da ita ba, yanzu yanzu se Allah, awannin dasuka shude Tana cikin farin ciki amma yanzu ji takeyi dukta tsani kanta, abu kmr a mafarki, se tunano yadda suke tsaye gaban liman kawai takeyi, gabaki daya ta kasa magana ta kasa katafus Tabbas asiri Aeezad ya mata, da bata karyatasa a gaban liman din ba, siddabarun asiri yasa aka mata ya kaita ya aureta wannan Aure na yaudara domin be dauruba tinda shi Aeezad din ba ubanta bane. Wlhi bana sanka ni Alhaji Sadi nakeso, insha Allahu jikina nashi ne ta fadi cikin zallar bakin cikinsa da takaicinsa, duk tabi ta kara tsanarsa. Kalamanta sun matukar masa zafi a rai, amma ya danne danshi ya riga ya gama da ita, kome zatace tace is her time. Se inga ta gidan ubanwa da uwar wa jikinsa ze zama naki,, karya kkeyi Nima kina sona tinda kinajin duk abinda na gayawa liman amma baki karyatani ba makaryaciya wayasanma irin sha awata da sona da kkeyi a ranki, kila ma yanzu durinki ya jike,,,, Aeezad ya fadi yana kureta da ido, Ubangiji ne kawai yasan meyaji a kalamanta datayi nacewa tanason Alhaji Sadi, kuma shine mallakin jikinta, Dabe danne zuciyarsa ba Allah kadai yasan meze mata. Dagowa nabeelah tayi ta ballara masa harara , har cikin ransa yaji hararar data masa, se yaji wani sanyi ya luntsuna a birnin zuciyarsa , a memakon yaji haushi seyaji dadih ya ratsashi over. Wallahi ina sanki Mommy! Ki bani hadin Kai muyi wani sha ani me dadih , in saki a daki in hau mararki, in tura miki zakari na, innasa miki burana zakiji wani Mugun dadih, wlhi gabana dadih ne dashi, bakiji kaciyata ba, ta zanu iya zanuwa in kika ganta ma kina iya kawowa ba tare da kin ankare ba,,,, ya kara Kai hannu ze shafar mata duwaiwuka ta mike zumbur cikin bakin cikinsa da haushinsa tace dan iska kawai! Tana fadar hakan ta fice daga motar still Tana kuka, zaks dake tsaye yaga ta fito kallo daya ya mata ya tabbatar ba a ci ba sbda yadda take taku da karfi ya tabbatar da anci bazata iya motsawa daga cikin motar ba. Ganin Tana kuka kuma zata nufa dakin, cikin hanzari Zaks ya karasa gareta ya fara bata Hkri cikin dadin lafazi Aunty kiyi hkri Karki shiga kina kuka big hajiya tagani asiri ya tonu, kinga in asiri ya tonu matsalar zatafi shafarki mommynmu shide Aeezad kam nashi kadan ne, bama zeji komi ba sbda duk ya zama wani Kala, shi wannan baya hayyacinsa, bama a maganarsa nabeelah ta dakata da kukanta hadi da juyawa ta zubowa Zaks ido hawaye ya wanke mata fuska tace Kana ganin rainin da Aeezad kemin kou Zakariyya? Ya mance ni na renesa gabaki daya ya rainani, yanzu waini zema wannan cin mutumcin, sbda ina aiki gidansu ta karashe hadi da kara fashewa da kuka. Nan tausanta ya kara ninkuwa a zuciyar zaks ba karamin tausanta yaji ba kiyi hkri mommy,, harga Allah be miki Adalci ba, dande ba halin in fadi ne,,,kiyi control kar big hajiya ta gane wani