Sashe 7
Masarautar Qamar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tafiya sukayi inda suka kara nitsa kansu cikin masarautar sakin baki kusan Dukansu sukayi don haduwar masarautar tafi bayyana yanzu akan wurin da suka baro a baya kuyangu ne da bayi da hadimai wadanda basu da iyaka kowa da hidimar da yake kuma kusan kowa da kalar uniform din dake jikinshi wasu green and red wasu green and orange wasu green and yellow wasu green and blue.
Su karime kam yau sun samu Tv don suna kashe ma kwarkwatar idon su haka suka rinka tafiya don daga inda suka baro zuwa inda sukazo yanzu tafiya ce Mai wani irin nisa don dukansu sun gaji shaho yace a kira uwale uwar bayi ta raba masu aiki tun yanzu Kumurci ya daure yace ai kasan ka’idar abun dole sai sunkai gobe saboda jakadiya tana shiyar uwargijiyar ta yanzu to bari na nemo uwar bayi Shaho ya tafi don nemo uwar bayi ba tare da wani bata lokaci ba sai gashi sunzo fuskar ta ba annuri bare fara’a Kumurci ne ya gaisheta cike da girmamawa ya mikasu wurinta Kumurci Kallon Hurriya data gama galabaita yayi cikin aljihun shi ya fiddo paracetamol da ibuprofen ya bata kin karba tayi don kusan sau uku yana mata magana ta amsa Amman ko kallon inda yake batayi ba bare har ya sanya ran zata amsa a ranshi yace zaki sha wuya ne a masarautar nan don duk kafiyar ki sai kin ajiyeta don dubunki ma sunyi sun gama
Kumurci ya dora mata maganin saman hijab sannan ya juya ya bar wurin,su karime kam sai kallon yadda ta zukana sukayi she looks so pale and weak yanayin da ba wanda ya taba ganin ta dashi tunda take rayuwarta she’s always strong and fierce don haka Dukansu da mamakin yadda take suke sai Abu na biyu da ba wanda ya taba ganin ta dashi wato hijab tunda duk wanda ya kwana ya tashi ba wanda ya taba ganin Hurriya da hijab a unguwar su shiyasa suke kallonta da mamaki uwar bayi ce ta kallesu tace wai Lapia kukayi tsaye kallon mazan tayi tace zata kira halliru ya shigar dasu ta kalli su Bintu tace su tafi.
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: Masarautar Qamar
By Khadija (KMU)
Page 11&12
Uwar Bayi ce gaba suna biye da ita tafiya sukayi Mai nisan gaske kafin su iso wani babban gini kallon wurin su Bintu suka rinkayi ita dai Hurriya ta kosa ta kwanta don kiris ya rage mata ta daina tafiya saboda kasusuwan ta da suke kwankwatsa kusan dukan su itace karshe wurin tafiya uwar bayi ce ta shiga dasu cikin ginin wanda yake da bangare iri da iri a ciki
Kuyangi ne kowace da uniform dinta suna hidimar su tunda suka shigo yan matan dake zaune suke binsu da wani irin kallo Hansa’u ta tabo barira tace kinga mun samu sabbin zubi yau Barira da take kallon Ko wanne a cikin su daya bayan daya cikin izza da takama tace uwar Bayi daga ina aka samo mana sabbin tumakai su sa’ade da karime duk suka bude baki Hurriya da tanajin sun saidai ta kanta takeyi Uwar bayi kam batace komai ba ta wuce suka bi bayanta
Hansa’u ta kalli barira tace kinga yan mata tsala tsala nifa harna hango wacce tayiman Barira yadda take zaka dauka wata diyar sarkice saidai kawai saboda tafi su mukami kuma tanada saurayi a cikin dogarawan don haka take baza nata mulkin a inda ya kamata cikin izza da mulki tace kudai bi a hankali kada wata acikin ku ta shiga gonata sannan ta tashi tana wani juyi wanda kamar dagan gan takeyinshi su Hansa’u Dukansu biyota sukai abayanta.
Uwar Bayi wani babban daki ta kaisu wanda yake da Bayi kusan duka manya mata ma ko ina shimfede da katifa kowa kallonsu yakeyi da tausayi don ace yara da kuriciyar su sunzo azzalumar masarautar nan don neman abun duniya but basusan cewar lalatar rayuwar su sukazo yi ba don a masarautar tasu miye ba a aikatawa na kazanta babu shi Duk abinda baida kyau shi akeyi ga zalunci.
Uwar Bayi ta kalli yan matan da tazo dasu tace to nidai ga makwanci don haka ku nemi inda zaku kwanta kafin gobe tayi a rarraba maku wurin bacci Dukansu godiya sukayi mata sukaje neman wanda zai taimaka yadan rabasu kafin zuwa goben da tace.
Hurriya kam tana duke bata motsa ba bare tayi i tunanin tafiya Uwar bayi ta kalleta tace kiyi maza kije ki nemi wurin kwana ko ki kwana a kasa tunda ba’a gidanku kike ba Hurriya dagowa tayi ta kalleta wani irin kwarjini tayima Uwar bayi Uwar bayi batace komai ba ta tabe baki ta fita.
Bintu kam har tasamu wurin kwana matar Mai kirki kamar ma budurwa ce ita ta kara Bintu kuma katifar katuwa ce zata ishesu su biyu Tunawa Bintu tayi da Hurriya don ba taganta ba tunda suka iso a hankali ta fara o dubata kafin ta hango ta zaune a tsakiyar dakin cikin sanyi sai kallonta akeyi da sauri Bintu ta nufi inda take tace Hurriya a hankali ta dago idonta da sukayi jajir ta zuba ma Bintu hankali tashe tace Hurriya mike damunki baki lafiyane? Subahanallah ta dora hannunta saman goshin Hurriya & tureta tayi da sauran karfin daya rage mata tace How dare you touch my Royal Body maganar na fita da karkarwa saboda kyarmar da takeyi Bintu tace kiyi hakuri don Allah hankalina ne ya tashi dana ganki haka Bintu tasan cewar Hurriya na bala’in sonta duk da cewar bata nunawa amman idan Bintu na mata labari hankalin ta duka take bata ko Daga yanayinta zakasan tanajin dadin ko wani irin labari Bintu ta bata kuma tasan har abada bazata samu kawa irin Hurriya ba don ako da wani lokaci itace Mai tsaya mata tsayin daka a rayuwarta ta kwatar mata yanci a wurin kishiyar uwa da shikanshi mahaifinta don ba wanda baisan irin muzgunawar da suke mata saidai Hurriya ba ruwanta haka zatazo tazage su tass kuma tayi masu babban kashedi na idan suka kara matsa mata zata dauko masu hukuma kuma sunsan halinta saboda ta taba dauko ma Larai da baban Bintu yayi magana tace a hada dashi saida Bintu tayi sati daya a wurinta lokacin abinci duk idan zasu ci sai ta tambayi Bintu mizasu siyo kuma duk abinda Bintu ta gani tanaso sai ta siya mata shi wani lokacin da kanta take tambayar Bintu Abu kaza yayi maki idan tace Eh zata sai mata shi kamar batasan darajar kudinta ba kuma idan har Bintu tazo bata kara kwana a katifa sai a kasa saboda Hurriya ba wanda ya isa ya taba koda hannunta don tasan wannan halin nata duk wanda yayi gigin taba ta sai ta sauke mashi mari Bintu ma kafin su saba kusan sau uku tana Marinta saboda yawan kai hannu jikinta daga bayane saidai ta tureta tayi mata kallon kada ta kara.
Kallon Hurriya tayi tace mata sanyi ke shigar ki muje ki kwanta banza tayi da ita Bintu kuka ta fashe dashi tana ma Hurriya magiya ta tashi sanyi Amman ina kusan duka mutanen dakin kallonsu suke Bintu kam da taga Hurriya taki tashi sai ta kwanta kasan siminti tana kuka tace mata don Allah ki tashi idan har baki tashi ba nima anan zan kwana Hurriya kallonta tayi cikin muryarta mai cike da rashin karfi tace Bintu ki shekara a kasa idan kin tashi Bintu da tasan wacece Hurriya tayi mata sanin da ba wanda yayi mata shi don tabbas Hurriya dagaske take ta shekara kwance a siminti itadai batasan mi ya faru a rayuwar Hurriya ba daya maidata haka kamar dutsi
Fashewa da kuka Bintu ta karayi sannan ta tashi tanayi mata magiya kallon yanayin Hurriya tayi wanda banda hakoranta dasuke gabgab ba abinda sukeyi wani kuka ta kara fashewa dashi mai tsuma zuciya ta fara hadata da Allah mutane duka kallonsu sukeyi suna mamakin irin son da Bintu keyi ma Hurriya ita kuma Hurriya ta kafe kamar kafurar farko sa’ade tace kibar shegiyar ta mutu kowa ma ya huta kafura Mai bakin hali Karime tayi caraf tace tun ba aje ko ina ba karshen karuwa yazo namu dai muyi kallo duk jiji da kan mutum dole ya ajiye shi don ubanshi zaici yayi anan.
Hurriya duk tanajinsu duk da ciki ciki sukayi maganar ta yadda bazata iyaji ba ,saidai sunanta fa Hurriya Faisait Hamood. Magana daga nesa komin kasa da murya da mutum zaiyi sai taji ta kamar gizo gizo haka take Allah ya bata kunnuwa kamar ba irin na mutane ba saboda kaifin ji da suke dashi.
A hankali ta fara wani irin tari harda sarkewa salati Bintu ta rinkayi tana kuka da tarin ya tsaya ba abinda take sai karkarwa Bintu a hankali ta rage tsawonta tana kuka tace ki taimakeni Hurriya ba kanki zaki taimaka ba Hurriya tunda nike baki taba musu da duk abinda nace inaso ba sai kinyi mani shi don Allah ki taimakeni ki tashi ba don halina ba Hurriya kallon Bintu tayi da idanunta masu kyau saidai sun rikida sun koma jajawur saboda azaba don har jijiyoyin idonta ana gani
Hurriya tashi tayi a hankali ta fara takawa saidai kafafunta banda kyarma ba abinda sukeyi Bintu ta dafata saboda kada ta fadi tureta tayi da sauran karfin da ya rage mata har Bintu na faduwa kasa tana binta da wani kallon cikin muryar ta da ta shake tace kina hauka ne ,Bintu kuka take tana girgiza kanta tace Aa to sai ta kasa maganar tana Neman faduwa Bintu da sauri tazo ta tarbeta kada tafadi kasa daga Hannunta Hurriya tayi da basu da karfi sosai ta wanka mata mari tana kallon Bintu da sai kuka take sannan ta sake ta
Mutane kallon dramar kawai suke wasu lokaci daya Tsanar Hurriya ta kamasu saboda rashin mutuncinta suna jin tausayin Bintu wasu kuma zaginsu kawai suke suna cewa marar sa mutunci zasu zubda hali daga zuwansu duk munsan ma’anar abinda kukeyi hmm mutane sun iya judging din abinda bashi bane Har sun manta da cewar yau su Hurriya da Bintu suka zo bare suyi irin hallayar da suke magana.
Su karime kam yau sun samu Tv don suna kashe ma kwarkwatar idon su haka suka rinka tafiya don daga inda suka baro zuwa inda sukazo yanzu tafiya ce Mai wani irin nisa don dukansu sun gaji shaho yace a kira uwale uwar bayi ta raba masu aiki tun yanzu Kumurci ya daure yace ai kasan ka’idar abun dole sai sunkai gobe saboda jakadiya tana shiyar uwargijiyar ta yanzu to bari na nemo uwar bayi Shaho ya tafi don nemo uwar bayi ba tare da wani bata lokaci ba sai gashi sunzo fuskar ta ba annuri bare fara’a Kumurci ne ya gaisheta cike da girmamawa ya mikasu wurinta Kumurci Kallon Hurriya data gama galabaita yayi cikin aljihun shi ya fiddo paracetamol da ibuprofen ya bata kin karba tayi don kusan sau uku yana mata magana ta amsa Amman ko kallon inda yake batayi ba bare har ya sanya ran zata amsa a ranshi yace zaki sha wuya ne a masarautar nan don duk kafiyar ki sai kin ajiyeta don dubunki ma sunyi sun gama
Kumurci ya dora mata maganin saman hijab sannan ya juya ya bar wurin,su karime kam sai kallon yadda ta zukana sukayi she looks so pale and weak yanayin da ba wanda ya taba ganin ta dashi tunda take rayuwarta she’s always strong and fierce don haka Dukansu da mamakin yadda take suke sai Abu na biyu da ba wanda ya taba ganin ta dashi wato hijab tunda duk wanda ya kwana ya tashi ba wanda ya taba ganin Hurriya da hijab a unguwar su shiyasa suke kallonta da mamaki uwar bayi ce ta kallesu tace wai Lapia kukayi tsaye kallon mazan tayi tace zata kira halliru ya shigar dasu ta kalli su Bintu tace su tafi.
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: Masarautar Qamar
By Khadija (KMU)
Page 11&12
Uwar Bayi ce gaba suna biye da ita tafiya sukayi Mai nisan gaske kafin su iso wani babban gini kallon wurin su Bintu suka rinkayi ita dai Hurriya ta kosa ta kwanta don kiris ya rage mata ta daina tafiya saboda kasusuwan ta da suke kwankwatsa kusan dukan su itace karshe wurin tafiya uwar bayi ce ta shiga dasu cikin ginin wanda yake da bangare iri da iri a ciki
Kuyangi ne kowace da uniform dinta suna hidimar su tunda suka shigo yan matan dake zaune suke binsu da wani irin kallo Hansa’u ta tabo barira tace kinga mun samu sabbin zubi yau Barira da take kallon Ko wanne a cikin su daya bayan daya cikin izza da takama tace uwar Bayi daga ina aka samo mana sabbin tumakai su sa’ade da karime duk suka bude baki Hurriya da tanajin sun saidai ta kanta takeyi Uwar bayi kam batace komai ba ta wuce suka bi bayanta
Hansa’u ta kalli barira tace kinga yan mata tsala tsala nifa harna hango wacce tayiman Barira yadda take zaka dauka wata diyar sarkice saidai kawai saboda tafi su mukami kuma tanada saurayi a cikin dogarawan don haka take baza nata mulkin a inda ya kamata cikin izza da mulki tace kudai bi a hankali kada wata acikin ku ta shiga gonata sannan ta tashi tana wani juyi wanda kamar dagan gan takeyinshi su Hansa’u Dukansu biyota sukai abayanta.
Uwar Bayi wani babban daki ta kaisu wanda yake da Bayi kusan duka manya mata ma ko ina shimfede da katifa kowa kallonsu yakeyi da tausayi don ace yara da kuriciyar su sunzo azzalumar masarautar nan don neman abun duniya but basusan cewar lalatar rayuwar su sukazo yi ba don a masarautar tasu miye ba a aikatawa na kazanta babu shi Duk abinda baida kyau shi akeyi ga zalunci.
Uwar Bayi ta kalli yan matan da tazo dasu tace to nidai ga makwanci don haka ku nemi inda zaku kwanta kafin gobe tayi a rarraba maku wurin bacci Dukansu godiya sukayi mata sukaje neman wanda zai taimaka yadan rabasu kafin zuwa goben da tace.
Hurriya kam tana duke bata motsa ba bare tayi i tunanin tafiya Uwar bayi ta kalleta tace kiyi maza kije ki nemi wurin kwana ko ki kwana a kasa tunda ba’a gidanku kike ba Hurriya dagowa tayi ta kalleta wani irin kwarjini tayima Uwar bayi Uwar bayi batace komai ba ta tabe baki ta fita.
Bintu kam har tasamu wurin kwana matar Mai kirki kamar ma budurwa ce ita ta kara Bintu kuma katifar katuwa ce zata ishesu su biyu Tunawa Bintu tayi da Hurriya don ba taganta ba tunda suka iso a hankali ta fara o dubata kafin ta hango ta zaune a tsakiyar dakin cikin sanyi sai kallonta akeyi da sauri Bintu ta nufi inda take tace Hurriya a hankali ta dago idonta da sukayi jajir ta zuba ma Bintu hankali tashe tace Hurriya mike damunki baki lafiyane? Subahanallah ta dora hannunta saman goshin Hurriya & tureta tayi da sauran karfin daya rage mata tace How dare you touch my Royal Body maganar na fita da karkarwa saboda kyarmar da takeyi Bintu tace kiyi hakuri don Allah hankalina ne ya tashi dana ganki haka Bintu tasan cewar Hurriya na bala’in sonta duk da cewar bata nunawa amman idan Bintu na mata labari hankalin ta duka take bata ko Daga yanayinta zakasan tanajin dadin ko wani irin labari Bintu ta bata kuma tasan har abada bazata samu kawa irin Hurriya ba don ako da wani lokaci itace Mai tsaya mata tsayin daka a rayuwarta ta kwatar mata yanci a wurin kishiyar uwa da shikanshi mahaifinta don ba wanda baisan irin muzgunawar da suke mata saidai Hurriya ba ruwanta haka zatazo tazage su tass kuma tayi masu babban kashedi na idan suka kara matsa mata zata dauko masu hukuma kuma sunsan halinta saboda ta taba dauko ma Larai da baban Bintu yayi magana tace a hada dashi saida Bintu tayi sati daya a wurinta lokacin abinci duk idan zasu ci sai ta tambayi Bintu mizasu siyo kuma duk abinda Bintu ta gani tanaso sai ta siya mata shi wani lokacin da kanta take tambayar Bintu Abu kaza yayi maki idan tace Eh zata sai mata shi kamar batasan darajar kudinta ba kuma idan har Bintu tazo bata kara kwana a katifa sai a kasa saboda Hurriya ba wanda ya isa ya taba koda hannunta don tasan wannan halin nata duk wanda yayi gigin taba ta sai ta sauke mashi mari Bintu ma kafin su saba kusan sau uku tana Marinta saboda yawan kai hannu jikinta daga bayane saidai ta tureta tayi mata kallon kada ta kara.
Kallon Hurriya tayi tace mata sanyi ke shigar ki muje ki kwanta banza tayi da ita Bintu kuka ta fashe dashi tana ma Hurriya magiya ta tashi sanyi Amman ina kusan duka mutanen dakin kallonsu suke Bintu kam da taga Hurriya taki tashi sai ta kwanta kasan siminti tana kuka tace mata don Allah ki tashi idan har baki tashi ba nima anan zan kwana Hurriya kallonta tayi cikin muryarta mai cike da rashin karfi tace Bintu ki shekara a kasa idan kin tashi Bintu da tasan wacece Hurriya tayi mata sanin da ba wanda yayi mata shi don tabbas Hurriya dagaske take ta shekara kwance a siminti itadai batasan mi ya faru a rayuwar Hurriya ba daya maidata haka kamar dutsi
Fashewa da kuka Bintu ta karayi sannan ta tashi tanayi mata magiya kallon yanayin Hurriya tayi wanda banda hakoranta dasuke gabgab ba abinda sukeyi wani kuka ta kara fashewa dashi mai tsuma zuciya ta fara hadata da Allah mutane duka kallonsu sukeyi suna mamakin irin son da Bintu keyi ma Hurriya ita kuma Hurriya ta kafe kamar kafurar farko sa’ade tace kibar shegiyar ta mutu kowa ma ya huta kafura Mai bakin hali Karime tayi caraf tace tun ba aje ko ina ba karshen karuwa yazo namu dai muyi kallo duk jiji da kan mutum dole ya ajiye shi don ubanshi zaici yayi anan.
Hurriya duk tanajinsu duk da ciki ciki sukayi maganar ta yadda bazata iyaji ba ,saidai sunanta fa Hurriya Faisait Hamood. Magana daga nesa komin kasa da murya da mutum zaiyi sai taji ta kamar gizo gizo haka take Allah ya bata kunnuwa kamar ba irin na mutane ba saboda kaifin ji da suke dashi.
A hankali ta fara wani irin tari harda sarkewa salati Bintu ta rinkayi tana kuka da tarin ya tsaya ba abinda take sai karkarwa Bintu a hankali ta rage tsawonta tana kuka tace ki taimakeni Hurriya ba kanki zaki taimaka ba Hurriya tunda nike baki taba musu da duk abinda nace inaso ba sai kinyi mani shi don Allah ki taimakeni ki tashi ba don halina ba Hurriya kallon Bintu tayi da idanunta masu kyau saidai sun rikida sun koma jajawur saboda azaba don har jijiyoyin idonta ana gani
Hurriya tashi tayi a hankali ta fara takawa saidai kafafunta banda kyarma ba abinda sukeyi Bintu ta dafata saboda kada ta fadi tureta tayi da sauran karfin da ya rage mata har Bintu na faduwa kasa tana binta da wani kallon cikin muryar ta da ta shake tace kina hauka ne ,Bintu kuka take tana girgiza kanta tace Aa to sai ta kasa maganar tana Neman faduwa Bintu da sauri tazo ta tarbeta kada tafadi kasa daga Hannunta Hurriya tayi da basu da karfi sosai ta wanka mata mari tana kallon Bintu da sai kuka take sannan ta sake ta
Mutane kallon dramar kawai suke wasu lokaci daya Tsanar Hurriya ta kamasu saboda rashin mutuncinta suna jin tausayin Bintu wasu kuma zaginsu kawai suke suna cewa marar sa mutunci zasu zubda hali daga zuwansu duk munsan ma’anar abinda kukeyi hmm mutane sun iya judging din abinda bashi bane Har sun manta da cewar yau su Hurriya da Bintu suka zo bare suyi irin hallayar da suke magana.