Sashe 2
Masarautar Qamar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ashiru da azaba ta isheshi ihu ya saki yana kallon rashin tsoro a idonta kuma ya tabbatar da cewar zatayi mashi abinda yafi hakan matasan mazan dake wurin dariya kawai suke suna ihu ashiru kam daya rasa mi zaiyi sai ya juya yana dangeshi har ya samu ya bar wurin da take saida awarar Hurriya kam hidimarta ta cigaba don duk ihun da yan maza ke mata bata kalli kowa acikin su ba har ta gama ta amshe kudinta tass
Hada kayan da ta soya awararta tayi sannan ta samu yara tace suzo su daukar mata tare suka jera kunnenta da earpiece as usual wakarta takeji ta overloading don yadda take bin wakar kamar ita ta rairata har suka zo kofar gida kallon yaran da suka kawo mata tayi sannan ta zaro goma goma ta basu aiko nan da nan sukai ta tsalle suna ihun murna Hurriya ta shiga gida da yar sallamar ta .
Tabawa ko kallon inda take batayi bare ta amsa mata itadai Hurriya d’âge kafada tayi saboda tana kwasar adashenta Zata canza gida mai dan dama dama ta siye yar babbar wayarta da dan kayan abinci sai kayan sawar ta don Hurriya Allah yayi mata son sutura saidai bata da halin sanya expensive kayan Amman dai tana kokar tawa.
Tana shiga dakinta ta cire dan wandon da ta sanya ta sanya bomshort sannan ta fito tayi wanka tayi alwala ta shirye cikin wata yar rigar ta half gown ta kabbara sallah da sauri ta gama
Cire hijab din tayi ta fito ba karamin kyau tayi ba cikin jar rigar wanda duka dogayen kafafunta a bude suke banda salki babu abinda sukeyi Hurriya yau batajin dora tukunya don haka taje wurin iliya Mai shayi tace ya soya mata kwai guda daya sai ya bata ruwan lipton da biredi mazan dake zaune a wurin dukan su hankalin su na kanta Amman ba wanda ya isa ya tunkareta.
Ilya ya bata abinta ta amsa ta kama gaban ta
Shidai iliya maganar gaskiya yarinyar na burgeshi don duk garin nan bata daukar raini don ga kyau na fitar hankali gashi ba wanda ya isa ya tunkare ta ga Kuma sai shigar da ta ga dama Amman dai ba wanda ke binta da maganar banza don mafi yawan yan garin nan kusan duk sun bada kansu kuma kullum zaka gansu cikin shigar mutunci amman banda ita shigar banza ce irinta turawa wadda tsantsar turawa keyi
Hurriya ta gyara zama sannan ta cinye duk abinda ta siyo tasha ruwa ta wanke hannunta ta dan kishingida kanta saman katifa kafin ta samu a kira sallahr isha’i ta dade tanajin wakar don har isha’i ta gifta bata sani ba saida taji bacci yadan fara figarta sannan ta tashi tayi alwala tazo ta kabarta sallah
Kwanciya tayi a hankali bacci ya dauketa.
Yau dai ta tashi sallahr asuba tana dadewa bata tashi ba Daidai lokacin asuba don mafi yawan lokuta sai safiya take sallah to yau ta tashi Daidai asubar don har raka’atanul fijr tayi duk da batasan cewar sallahr ta micece ba Amman tasan anayita kafin sallar asuba tana gamawa ta linke hijab ta koma baccin ta
Karfe takwas na safe Hurriya taje gidan mai unguwa as usual matar Mai unguwa ta fito mata da kayan wanke wanke sannan tayi shara da sauran ayyuka ta biya ta da kudin aikinta karin kumallon yau a leda tace ta juye matashi idan taje gida sai taci.
Hurriya ta zauna tana maida numfashi bayan ta huta kadan ta dauki kwano ta juye taliyar da take da zafi saida ta fita ta daurayo hannun ta sannan ta dawo ta fara ci bintu ce ta shigo dakin Hurriya tana kuka ta kwanta saman katifar Hurriya cin abincin ta cigaba dayi bata tanka ba har saida ta koshi taje ta wanke hannunta,batace ma bintu kala ba don earpieces ta sanya tanajin wakarta
Bintu da tagama kukan ta tabbatar ya isheta sannan tayi ma Hurriya magana Hurriya da taga alamun tagama kukan ya sanya ta cire earpiece din ta kalleta Bintu tace Hurriya idan ba zuwa nayi wurin ki ba baki taba zuwa wurin da nike
Hurriya tayi shiru bata ce komai ba Bintu tasan daman ba zatace komai din ba murmushi bintu tayi don duk garin nan tafi kowa sanin halin Hurriya tasan cewar Hurriya din tayi kewarta kwana biyu da bata ganta ba Amman tasan cewar baza ta taba tambayar lafiya ba saidai idan Bintu ta fada mata don haka bintu ta rike mata hannu tare da sakin murmushi a hankali Hurriya ta zare mata hannunta ta kalleta irin kallon kinsan banason ana tabani bintu ta turo baki tace kiyi hakuri
Bintu ta kalleta tace nidai bazaki kara ganina ba tunda bazaki tambayeni lafiya ba Hurriya ta kalleta sannan tayi shrugging kafadar ta tana kokarin mikewa Bintu da tasan hali tace zauna nagaya maki a hankali Hurriya ta zauna bintu ta kalleta tace lalu ya dawo shekaranjiya da daddare na fito zanzo wurin ki na hadu dashi a zaure a buge yana ganina ya taho yana kokarin rike mani kugu sai na kauce shikuma da yaga haka sai ya chakumo ni daganan muka fara kokowa dashi bugu kadan nayi mashi shine ya fadi kasa nikuma da naga haka na ruga cikin gida na kwanta
Shine fa yau sai ta fashe da kuka Hurriya dai tanajin ta don ita bata iya lallashi ba ko kadan saida ta gama kukan sannan ta cigaba da bata labari shine yau larai da lalu suka hau ni da duka wai sai sun kasheni suna ta dukana shine na rugo na taho wurin ki
Hurriya bazaka iya gane miye a fuskar ta ba fuskar nan blank koda yake ita duk bala’e baka iya reading emotions dinta don fuskar nan kullum a hade take
Muryar ta mai dadi don ba fluent hausa take ba saboda mixed din yaren Ethiopia da English da take dashi ta kalli Bintu tace kinajin yunwa Bintu ta daga mata kai taliyar da ta rage saura ta bata Bintu ta amsa da godiya Hurriya tana kallon yadda take cin taliyar tamkar wadda bata tabacin abinci ba.
Bintu bayan tagama cin abincin ta kalli Hurriya da kitson kanta ya Dan fara tsufa tace In kwance maki kitson nan girgiza mata kai tayi alamar Aa Bintu turo baki tayi tace kai Hurriya shiru tayi ba tare da ta tanka ta sannan ta dauki tsinke ta fara kwance kalabar
Murmushi Bintu tayi don tasan halin Hurriya na rashin son wani ya taba mata ko yatsa
Fira suka fara har ta gama kwancewa ta sharce kan Bintu tace Hurriya kinada gashi damani Hurriya ta yamutsa fuska sannan tace inaso in rage gashin yana damuna Bintu tayi dariya tace don’t even start don ba kyau shrugging Hurriya tayi sannan tace I don’t bloody care Bintu da tasan halinta sai tayi shiru tabar maganar.
Tare sukaje kasuwa inda ta saba siyen waken Awara da murmushi mutumin ya tarbesu Bintu itama maida mashi murmushin tayi Hurriya kam ba wani murmushi bare gaisuwa don Bintu sai washe baki take suna gaisawa dagan gan yace kinga murmushi ma sunnah ne a musulunci dariya tayi Mahnoor da tariga tasan da ita yake kwata kwata bata damu ba.
Hurriya jam da tagaji da surutunshi cikin zakin muryarta da accent dinta mai dadi tace mashi ya sanya mata waken idan kuma ya cigaba da surutu zata canja wurin siye saboda ita ba magana ya kawota ba she’s here for a business tana kallon tsakiyar idonshi tayi maganar murmushi yayi sannan ya zuba mata waken ta amsa ta kama gabanta.
Ashiru kam tunda yazo yake kallonta yana zaginta a ranshi yayi alkawarin bazai taba yafe mataba don lokaci kawai yake jira ya dauki fansar shi
Hurriya yau tare suka soya awara itada Bintu banda murmushi ba abinda Bintu takeyi don duk wanda yace abashi awara sai tayi mashi murmushi Hurriya kam ita take soyawa suna gama soyawa suka tattara komai suka tafi gida.
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: 🌚Masarautar Qamar
By Khadija (KMU )
Page 5&6
lokacin da suka dawo anata kiraye kirayen sallah magriba Don Hurriya zaiyi wuya takai bayan magrib a wurin suyar Awara Bintu tayi alwala sannan ta shigo dakin kallon Hurriya dake kwance saman katifar tana jin waka tayi idonta a lumshe suke Bintu ta kalleta tana admiring irin kyaun da Allah yayi mata long lashes dinta da suke kwance kamar tayi fixing dinsu dogon hancin ta sai kuma cynical mouth dinta banda glowing ba abinda fuskar ta take because of her smooth and flawless skin a hankali ta kalli shafefen cikinta wanda kamar bata sanya mashi komai Hurriya is extraordinary beauty duk wanda ya kalleta yasan tana da kyau kuma har ka gama rayuwarka da ita baza ka lura da wani muni nata ba saboda kana kallonta a kullum tana kara maka kyau irinsu ne wanda ake gasar kyau dasu kuma tayi imani da cewar idan daHurriya zata fito gasar kyau ba abinda zai hanata cin wannan gasar irinsu ne za’a iya biyansu ko nawane don su kasance manya manya models irin nasu france da america Everything about her is screaming perfection with nothing left to criticize
Sallah Bintu ta kabbara har tagama sallah Hurriya bata matsa konan da can ba Bayan Bintu ta gama addu’a ta kalli Hurriya tace Hurriya ki tashi kiyi sallah lokaci na tafiya Hurriya kam da batajin Mai take cewa don ta kure volume a burin yar garuwarta Bintu kara mata magana tayi shiru tayi Bintu da taga kamar batajin mi take cewa sai ta sanya hannu ta taba ta Aiko kamar an tsunkuli Hurriya din da a firgice ta tashi tana Bintu wani irin mugun kallo ta Hurriya kallon take sosai Bintu kam da tasan yadda Hurriya ta tsani wani ya tabata don tanada tabbacin idan wani ne ya tabata ba ita ba to saukar mari ne kawai zaiji Hurriya tace Bintu don’t ever repeat this mistake again Bintu tace ki tashi kiyi sallah lokaci na wucewa Hurriya ta daga mata kai sannan taje tayi alwala da sauri tayi sallah don Bintu kallon yadda take sallah kawai sannan girgiza ta kai kawai
Hada kayan da ta soya awararta tayi sannan ta samu yara tace suzo su daukar mata tare suka jera kunnenta da earpiece as usual wakarta takeji ta overloading don yadda take bin wakar kamar ita ta rairata har suka zo kofar gida kallon yaran da suka kawo mata tayi sannan ta zaro goma goma ta basu aiko nan da nan sukai ta tsalle suna ihun murna Hurriya ta shiga gida da yar sallamar ta .
Tabawa ko kallon inda take batayi bare ta amsa mata itadai Hurriya d’âge kafada tayi saboda tana kwasar adashenta Zata canza gida mai dan dama dama ta siye yar babbar wayarta da dan kayan abinci sai kayan sawar ta don Hurriya Allah yayi mata son sutura saidai bata da halin sanya expensive kayan Amman dai tana kokar tawa.
Tana shiga dakinta ta cire dan wandon da ta sanya ta sanya bomshort sannan ta fito tayi wanka tayi alwala ta shirye cikin wata yar rigar ta half gown ta kabbara sallah da sauri ta gama
Cire hijab din tayi ta fito ba karamin kyau tayi ba cikin jar rigar wanda duka dogayen kafafunta a bude suke banda salki babu abinda sukeyi Hurriya yau batajin dora tukunya don haka taje wurin iliya Mai shayi tace ya soya mata kwai guda daya sai ya bata ruwan lipton da biredi mazan dake zaune a wurin dukan su hankalin su na kanta Amman ba wanda ya isa ya tunkareta.
Ilya ya bata abinta ta amsa ta kama gaban ta
Shidai iliya maganar gaskiya yarinyar na burgeshi don duk garin nan bata daukar raini don ga kyau na fitar hankali gashi ba wanda ya isa ya tunkare ta ga Kuma sai shigar da ta ga dama Amman dai ba wanda ke binta da maganar banza don mafi yawan yan garin nan kusan duk sun bada kansu kuma kullum zaka gansu cikin shigar mutunci amman banda ita shigar banza ce irinta turawa wadda tsantsar turawa keyi
Hurriya ta gyara zama sannan ta cinye duk abinda ta siyo tasha ruwa ta wanke hannunta ta dan kishingida kanta saman katifa kafin ta samu a kira sallahr isha’i ta dade tanajin wakar don har isha’i ta gifta bata sani ba saida taji bacci yadan fara figarta sannan ta tashi tayi alwala tazo ta kabarta sallah
Kwanciya tayi a hankali bacci ya dauketa.
Yau dai ta tashi sallahr asuba tana dadewa bata tashi ba Daidai lokacin asuba don mafi yawan lokuta sai safiya take sallah to yau ta tashi Daidai asubar don har raka’atanul fijr tayi duk da batasan cewar sallahr ta micece ba Amman tasan anayita kafin sallar asuba tana gamawa ta linke hijab ta koma baccin ta
Karfe takwas na safe Hurriya taje gidan mai unguwa as usual matar Mai unguwa ta fito mata da kayan wanke wanke sannan tayi shara da sauran ayyuka ta biya ta da kudin aikinta karin kumallon yau a leda tace ta juye matashi idan taje gida sai taci.
Hurriya ta zauna tana maida numfashi bayan ta huta kadan ta dauki kwano ta juye taliyar da take da zafi saida ta fita ta daurayo hannun ta sannan ta dawo ta fara ci bintu ce ta shigo dakin Hurriya tana kuka ta kwanta saman katifar Hurriya cin abincin ta cigaba dayi bata tanka ba har saida ta koshi taje ta wanke hannunta,batace ma bintu kala ba don earpieces ta sanya tanajin wakarta
Bintu da tagama kukan ta tabbatar ya isheta sannan tayi ma Hurriya magana Hurriya da taga alamun tagama kukan ya sanya ta cire earpiece din ta kalleta Bintu tace Hurriya idan ba zuwa nayi wurin ki ba baki taba zuwa wurin da nike
Hurriya tayi shiru bata ce komai ba Bintu tasan daman ba zatace komai din ba murmushi bintu tayi don duk garin nan tafi kowa sanin halin Hurriya tasan cewar Hurriya din tayi kewarta kwana biyu da bata ganta ba Amman tasan cewar baza ta taba tambayar lafiya ba saidai idan Bintu ta fada mata don haka bintu ta rike mata hannu tare da sakin murmushi a hankali Hurriya ta zare mata hannunta ta kalleta irin kallon kinsan banason ana tabani bintu ta turo baki tace kiyi hakuri
Bintu ta kalleta tace nidai bazaki kara ganina ba tunda bazaki tambayeni lafiya ba Hurriya ta kalleta sannan tayi shrugging kafadar ta tana kokarin mikewa Bintu da tasan hali tace zauna nagaya maki a hankali Hurriya ta zauna bintu ta kalleta tace lalu ya dawo shekaranjiya da daddare na fito zanzo wurin ki na hadu dashi a zaure a buge yana ganina ya taho yana kokarin rike mani kugu sai na kauce shikuma da yaga haka sai ya chakumo ni daganan muka fara kokowa dashi bugu kadan nayi mashi shine ya fadi kasa nikuma da naga haka na ruga cikin gida na kwanta
Shine fa yau sai ta fashe da kuka Hurriya dai tanajin ta don ita bata iya lallashi ba ko kadan saida ta gama kukan sannan ta cigaba da bata labari shine yau larai da lalu suka hau ni da duka wai sai sun kasheni suna ta dukana shine na rugo na taho wurin ki
Hurriya bazaka iya gane miye a fuskar ta ba fuskar nan blank koda yake ita duk bala’e baka iya reading emotions dinta don fuskar nan kullum a hade take
Muryar ta mai dadi don ba fluent hausa take ba saboda mixed din yaren Ethiopia da English da take dashi ta kalli Bintu tace kinajin yunwa Bintu ta daga mata kai taliyar da ta rage saura ta bata Bintu ta amsa da godiya Hurriya tana kallon yadda take cin taliyar tamkar wadda bata tabacin abinci ba.
Bintu bayan tagama cin abincin ta kalli Hurriya da kitson kanta ya Dan fara tsufa tace In kwance maki kitson nan girgiza mata kai tayi alamar Aa Bintu turo baki tayi tace kai Hurriya shiru tayi ba tare da ta tanka ta sannan ta dauki tsinke ta fara kwance kalabar
Murmushi Bintu tayi don tasan halin Hurriya na rashin son wani ya taba mata ko yatsa
Fira suka fara har ta gama kwancewa ta sharce kan Bintu tace Hurriya kinada gashi damani Hurriya ta yamutsa fuska sannan tace inaso in rage gashin yana damuna Bintu tayi dariya tace don’t even start don ba kyau shrugging Hurriya tayi sannan tace I don’t bloody care Bintu da tasan halinta sai tayi shiru tabar maganar.
Tare sukaje kasuwa inda ta saba siyen waken Awara da murmushi mutumin ya tarbesu Bintu itama maida mashi murmushin tayi Hurriya kam ba wani murmushi bare gaisuwa don Bintu sai washe baki take suna gaisawa dagan gan yace kinga murmushi ma sunnah ne a musulunci dariya tayi Mahnoor da tariga tasan da ita yake kwata kwata bata damu ba.
Hurriya jam da tagaji da surutunshi cikin zakin muryarta da accent dinta mai dadi tace mashi ya sanya mata waken idan kuma ya cigaba da surutu zata canja wurin siye saboda ita ba magana ya kawota ba she’s here for a business tana kallon tsakiyar idonshi tayi maganar murmushi yayi sannan ya zuba mata waken ta amsa ta kama gabanta.
Ashiru kam tunda yazo yake kallonta yana zaginta a ranshi yayi alkawarin bazai taba yafe mataba don lokaci kawai yake jira ya dauki fansar shi
Hurriya yau tare suka soya awara itada Bintu banda murmushi ba abinda Bintu takeyi don duk wanda yace abashi awara sai tayi mashi murmushi Hurriya kam ita take soyawa suna gama soyawa suka tattara komai suka tafi gida.
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: 🌚Masarautar Qamar
By Khadija (KMU )
Page 5&6
lokacin da suka dawo anata kiraye kirayen sallah magriba Don Hurriya zaiyi wuya takai bayan magrib a wurin suyar Awara Bintu tayi alwala sannan ta shigo dakin kallon Hurriya dake kwance saman katifar tana jin waka tayi idonta a lumshe suke Bintu ta kalleta tana admiring irin kyaun da Allah yayi mata long lashes dinta da suke kwance kamar tayi fixing dinsu dogon hancin ta sai kuma cynical mouth dinta banda glowing ba abinda fuskar ta take because of her smooth and flawless skin a hankali ta kalli shafefen cikinta wanda kamar bata sanya mashi komai Hurriya is extraordinary beauty duk wanda ya kalleta yasan tana da kyau kuma har ka gama rayuwarka da ita baza ka lura da wani muni nata ba saboda kana kallonta a kullum tana kara maka kyau irinsu ne wanda ake gasar kyau dasu kuma tayi imani da cewar idan daHurriya zata fito gasar kyau ba abinda zai hanata cin wannan gasar irinsu ne za’a iya biyansu ko nawane don su kasance manya manya models irin nasu france da america Everything about her is screaming perfection with nothing left to criticize
Sallah Bintu ta kabbara har tagama sallah Hurriya bata matsa konan da can ba Bayan Bintu ta gama addu’a ta kalli Hurriya tace Hurriya ki tashi kiyi sallah lokaci na tafiya Hurriya kam da batajin Mai take cewa don ta kure volume a burin yar garuwarta Bintu kara mata magana tayi shiru tayi Bintu da taga kamar batajin mi take cewa sai ta sanya hannu ta taba ta Aiko kamar an tsunkuli Hurriya din da a firgice ta tashi tana Bintu wani irin mugun kallo ta Hurriya kallon take sosai Bintu kam da tasan yadda Hurriya ta tsani wani ya tabata don tanada tabbacin idan wani ne ya tabata ba ita ba to saukar mari ne kawai zaiji Hurriya tace Bintu don’t ever repeat this mistake again Bintu tace ki tashi kiyi sallah lokaci na wucewa Hurriya ta daga mata kai sannan taje tayi alwala da sauri tayi sallah don Bintu kallon yadda take sallah kawai sannan girgiza ta kai kawai