Sashe 23
Masarautar Qamar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hamdan kallonta yayi sannan ya kara cewa guess what?ganin tayi banza dashi ya sanya yace tunda bazakiyi guessing ba ni bari na fada maki we’re going to Ethiopia 🇪🇹 tomorrow In Sha Allah Gaban Hurriya ne ya fadi don batasan inda zasuje ba sai yanzu da yake fada mata ta dai san gobe zasuyi tafiya Ahankali batare da tasan maganar ta fito ba tace ethopia daga mata kai yayi sannan yace mata eh manah Do you want to know why I was so happy ? Daga mashi kai tayi alamar ehhh murmushi yayi yace I will get to see Layla Khasheem she’s my cousin all this while bansaniba sai ba’a dade ba fa Ammar yake fadamin suka barni inata hauka ashe yar uwata ce ma it will be my first time to be in Heral palace I can’t wait oo har na kosa naga yanda masarautar take don labarinta da ake bani na kasa yadda akwai masarauta irin haka i will get to see it with my own eyes and zanga my grandparents sannan yayi dariya
Gaban Hurriya banda faduwa ba abinda yakeyi Heral palace can zasuje kenan gobe itafa? Heral palace nan ne fa asalinta nan ne gidanta Amman ta gagareta Because of abubuwan da suka faru
Shiru tayi wanda ta fada duniyar tunani past dinta iyayenta wanda batasan ta tuna komai da ya faru Amman ya zatayi karar hoton da tajine ya sanyata dawowa daga duniyar tunanin da take neman fadawa kallon Hamdan da wayar dake hannunshi kirar iPhone 14proMax tayi inda ya dauki hotonta shida ita Hamdan yace idan mun isa i will tell Layle Khasheem about you sai in nuna mata picture dinki taga yanda kuke kama Da wani irin bacin rai Hurriya ta amshe wayar tareda yadda ta kasa Qarar fashewarta kawai akeji
Idonta har ya canza launi saboda tsananin bacin rai Hamdan shima ranshi ne ya fara baci don shima badai zuciya ba kallonta yayi da muryarshi wadda bata wasa ba yace Hurriya how dare you yana mata wani banza kallo itama kallon takeyi mashi tace And how dared you took a picture of me without my consent kallonta Hamdan yayi wanda yake nuna tsantsar bacin rai yace what did you think of yourself girl you’re nothing here but just a filthy maid me kika dauki kanki bari kiji in fada maki ma if You’re feeling great you’re not great don kinga anayi maki magana ba komai ya sanya ake maki magana ba saboda kinyi man kama da Layla Khasheem isn’t it something great a whole prince took a picture of à fouling smell maid like you bari kiji you stink and you’re disgusting kuma kedin ba komai bace face kaskantaciyar baiwa wadda ta fito daga tsatson kaskantattu mutane shas bai ida fada mata kalmar shasha ba yaji saukar maruka guda biyu a tare bai ida juyowa ba ya karajin ta sakar mashi lafiyayyen maruka biyu kara daga hannunta tayi ta kara sauke mai wani marin tana kallonshi da idanunta da suka kada sukayi jawur kamar an zuba mata barkono muryarta har wani shakewa take saboda bacin rai tace And who are you to say that Hamdan shima muryar shi ba dadi yace how dared you slapped a prince with your stinky hands ya nufota alamar zai mareta Amrah ce tayi saurin rikeshi tace haba Manah Hamdan calm down stop please miye haka Ammar ne yazo wanda tun farkon abun yana kallon abinda ya faru duk da Hurriya ce bata da gaskiya Amman sam Hamdan bai kamata yayi mata irin rashin kunyar nan ba kuma ta wani fannin shima Hamdan baida gaskiya
Kallon Hurriya yayi tare da matsowa inda take da niyyar bata hakuri wata irin tsawa ta daka mashi looking so angry 😡 tace Ammar don’t say a word here it’s between me and Hamdan kuma wallahi sai yaji ajikinshi this is a promise gobe idan akace ya karayi ma wani rashin kunya bazai kara ba ta ida maganar da wani irin bacin rai ta kama gabanta
Hurriya har bata kallon gabanta how dare him take ta cewa how dare him har tazo dakinsu duniyar tana bata haushi
Hamdan kam wata irin ajiyar zuciya ya saki sai kuma ya fashe da kuka tare da rungume Ammar yace inna lillahi wa’inna ilaihi raji’un Ammar what did i did na kwafsa did i just yell at her wani kukan ya kara saki yace zaginta fa nayi da iyayenta na bani ya zanyi idan Hurriya ta daina kulani i just like her why? Amrah da takejin conversation dinsu ta harareshi in a disgusting way tayi tafiyarta ta barsu
“Ammar patting bayan shi ya rinkayi yace it’s okay kadaina kuka kada ka damu zatayi hakuri” a hankali ammar ya rinka kwantar mashi da hankali tare da yi mashi alkawarin zasu bama hurriya hakuri gobe kafin su tafi daga mashi kai kawai ya rinkayi har ya samu ya lallashe ya rakashi chamber dinshi
Hurriya ba abinda tayi face kwanciya tare da lumshe idonta duka abinda ya faru na dawo mata hakan da tayi shine Daidai idan har ya nuna ma wani ilta acikin Heral tohm tabbas she will be at risk rayuwarta zata kasance cikin hadari
Mutane iri biyu ke nemanta da masoysnt da kuma makiyanta kuma ita kam batasan kowa yaganta a cikinsu she will wander around the world she will be freed from all those fights of powers zata tsaya a masarautar Qamar har taga yadda Allah zaiyi da ita
Yau ta kama su hamdan zasu tafi duka ma’aikatansu da dogarawa da kuyangu ba wanda bai masu rakiya ba zuwa airport ba
Neela kam kallon kowa tayi tanason taga Hurriya ta ina zata bullo?saidai shiru bata ganta ba kallon Liya tayi sannan tace wai ina Hurriya Liya murmushi tayi tace I don’t know
Imad shima sai kallon wurin yake yaga ta inda zata fito Amman bata ba alamar ta
Hamdan kam kamar yayi kuka saboda takaici gashi Amrah ta dauke mashi magana kwata kwata duk yanda yaso yayi magana da ita sai tayi banza dashi
Kallon kowa yayi saidai kwata kwata ba gifcin Hurriya kuka ya fashe dashi tareda rungume Ammar dake kusa da Hamdan Ammar lallashin shi kawai yake tare bashi hakuri yana yayi shiru
Announcement din da suka ji ne ya sanya su tashi wadanda suka yo masu rakiya suna dukar da kai Ammar riko Hamdan yayi sannan suka nufi jirgin
Ma’aikatan Saida suka tsaya suka tashi sannan suka juya.
🌚Masarautar Qamar
Page 31&32
Karfe 3:44 jirginsu yayi landing tun a cikin airport din ake masu wata irin busa da algaita ga wasu mutane tsaye gigantic da wasu kaya da basu taba Ganin wasu irinsu ba
Durkusa masu kawai ake ana gaishesu Dukansu a
They’re from the imperial family kenan inji wasu wadanda sukayi landing tare dasu Imad
Imad frowning fuskar su sukayi hade da takaicin wannan durkusawar da akeyi masu saboda islamically ba kyau Amman basuji ko an fada masu saboda basa practicing musuluncin sosai duk da cewar musulmai ne Amman abinda sukaga dama shi sukeyi ba tare da sanin sun aikata laifi ba
Amrah da Hamdan bude baki sukayi Ganin yadda akayi masu kneeling tare da dukar da kai Ammar tsoki yayi cikin ranshi sannan yace Raise sannan suka tashi tare da ce masu welcome
Wasu mahaukatan bakaken jeep ne akayi masu convoy dasu a kowace bayan motar an rubuta Heral palace motocin kusan guda ashirin sai farar limousine a tsakiya bude masu cikin limousine din akayi ana durkusa masu
Imad ya fara shiga su Hamdan suka biyo baya zama sukayi cikin motar wanda yake kamar wani parlo wani dim light blue da red yana kawowa sai kuma ya dauke Différents varieties of meals da small chops ne a cikin motar Liya ce ta lumshe ido tare da cewa Heral palace is freaking rich wannan motar itace latest limo of 2022 worthing shiru tayi tace gaskiya kudinsu yayi yawa .Neela tabe baki tayi tace aifa mun bani da extravagance life har sai an sanya mutum yaji baisan komawa masarautar Qamar
Imad baice komai ba Hamdan ba wani spirit tattare dashi don rungume da ammar yake kamar wani yaro
Basuci komai ba har suka iso Heral palace Din
Busa da algaitu ne akeyi kota ina Mutane kam basu da adadi kowa da irin abinda yakeyi
Hamdan da Amrah sakin baki sukayi suna kallon komai don All their life basu taba Ganin masarauta mai kyaun wannan ba everything is screaming rich and elegant tun daga kasan masarautar har sama
Daidai inda ake taron aka bude masu mota Dukansu suka fito sannan aka sanya ma kowanne acikinsu alkyabba mai matukar kyau da tsada banda kamshi ba abinda alkyabbar takeyi
Neela da Liya murmushi sukayi ganin yadda duk suka rikice da masarautar masarautar Heral kenan duk idan mutum ya dawo sai yaga canji bare wannan karan canjin da yawa sosai
Duk inda suka gifta durkusawa ake ana masu kirari har suka zo inda ya kamata su zauna ja masu kujera akayi
Basu dade ba aka fara annoucing shigowar sarki da matarshi kowa a wurin natsuwa yayi tare da sadda kai har saida sarki ya shigo tare da zama kallon saitin da suke yayi murmushi sarki Hamood yayi ya tashi ya nufo inda suke hannun Hamdan ya kama tare da shafa kanshi murmushi yayi yana kallon kamanninshi da Banafsha Amrah ya kalla yace mata amarya ta Hamdan da Amrah sukayi sauri suka gaisheshi yadda suka ga yan masarautar nayi
Haka su Neela suka gaishe shi kallonsu yayi tare da yin murmushi a hankali yace Hurain itama yanzu tazama yan mata kamar su ya fada cikin ranshi murmushi yayi yanajin wani Abu aranshi saboda babu rana da zatazo ta wuce baiyi tunanin Hurain ba yana tunanin ko tana raye ko ta mutu Allah shi yabar ma kanshi sani don ba inda baisa a nemeta ba saidai Duk maganar Dayace babu ita babu alamunta
itace favorite jikarshi saboda tsananin mulkinta da izzarta kuma kamanninta shi ta dauko da mahaifiyar Faisait wato bahiyya mikati shiyasa Allah ya jarabce shi da sonta yana fatan duk inda take Allah ya sanya tana lafiya sannan tana cin abinci
Gaban Hurriya banda faduwa ba abinda yakeyi Heral palace can zasuje kenan gobe itafa? Heral palace nan ne fa asalinta nan ne gidanta Amman ta gagareta Because of abubuwan da suka faru
Shiru tayi wanda ta fada duniyar tunani past dinta iyayenta wanda batasan ta tuna komai da ya faru Amman ya zatayi karar hoton da tajine ya sanyata dawowa daga duniyar tunanin da take neman fadawa kallon Hamdan da wayar dake hannunshi kirar iPhone 14proMax tayi inda ya dauki hotonta shida ita Hamdan yace idan mun isa i will tell Layle Khasheem about you sai in nuna mata picture dinki taga yanda kuke kama Da wani irin bacin rai Hurriya ta amshe wayar tareda yadda ta kasa Qarar fashewarta kawai akeji
Idonta har ya canza launi saboda tsananin bacin rai Hamdan shima ranshi ne ya fara baci don shima badai zuciya ba kallonta yayi da muryarshi wadda bata wasa ba yace Hurriya how dare you yana mata wani banza kallo itama kallon takeyi mashi tace And how dared you took a picture of me without my consent kallonta Hamdan yayi wanda yake nuna tsantsar bacin rai yace what did you think of yourself girl you’re nothing here but just a filthy maid me kika dauki kanki bari kiji in fada maki ma if You’re feeling great you’re not great don kinga anayi maki magana ba komai ya sanya ake maki magana ba saboda kinyi man kama da Layla Khasheem isn’t it something great a whole prince took a picture of à fouling smell maid like you bari kiji you stink and you’re disgusting kuma kedin ba komai bace face kaskantaciyar baiwa wadda ta fito daga tsatson kaskantattu mutane shas bai ida fada mata kalmar shasha ba yaji saukar maruka guda biyu a tare bai ida juyowa ba ya karajin ta sakar mashi lafiyayyen maruka biyu kara daga hannunta tayi ta kara sauke mai wani marin tana kallonshi da idanunta da suka kada sukayi jawur kamar an zuba mata barkono muryarta har wani shakewa take saboda bacin rai tace And who are you to say that Hamdan shima muryar shi ba dadi yace how dared you slapped a prince with your stinky hands ya nufota alamar zai mareta Amrah ce tayi saurin rikeshi tace haba Manah Hamdan calm down stop please miye haka Ammar ne yazo wanda tun farkon abun yana kallon abinda ya faru duk da Hurriya ce bata da gaskiya Amman sam Hamdan bai kamata yayi mata irin rashin kunyar nan ba kuma ta wani fannin shima Hamdan baida gaskiya
Kallon Hurriya yayi tare da matsowa inda take da niyyar bata hakuri wata irin tsawa ta daka mashi looking so angry 😡 tace Ammar don’t say a word here it’s between me and Hamdan kuma wallahi sai yaji ajikinshi this is a promise gobe idan akace ya karayi ma wani rashin kunya bazai kara ba ta ida maganar da wani irin bacin rai ta kama gabanta
Hurriya har bata kallon gabanta how dare him take ta cewa how dare him har tazo dakinsu duniyar tana bata haushi
Hamdan kam wata irin ajiyar zuciya ya saki sai kuma ya fashe da kuka tare da rungume Ammar yace inna lillahi wa’inna ilaihi raji’un Ammar what did i did na kwafsa did i just yell at her wani kukan ya kara saki yace zaginta fa nayi da iyayenta na bani ya zanyi idan Hurriya ta daina kulani i just like her why? Amrah da takejin conversation dinsu ta harareshi in a disgusting way tayi tafiyarta ta barsu
“Ammar patting bayan shi ya rinkayi yace it’s okay kadaina kuka kada ka damu zatayi hakuri” a hankali ammar ya rinka kwantar mashi da hankali tare da yi mashi alkawarin zasu bama hurriya hakuri gobe kafin su tafi daga mashi kai kawai ya rinkayi har ya samu ya lallashe ya rakashi chamber dinshi
Hurriya ba abinda tayi face kwanciya tare da lumshe idonta duka abinda ya faru na dawo mata hakan da tayi shine Daidai idan har ya nuna ma wani ilta acikin Heral tohm tabbas she will be at risk rayuwarta zata kasance cikin hadari
Mutane iri biyu ke nemanta da masoysnt da kuma makiyanta kuma ita kam batasan kowa yaganta a cikinsu she will wander around the world she will be freed from all those fights of powers zata tsaya a masarautar Qamar har taga yadda Allah zaiyi da ita
Yau ta kama su hamdan zasu tafi duka ma’aikatansu da dogarawa da kuyangu ba wanda bai masu rakiya ba zuwa airport ba
Neela kam kallon kowa tayi tanason taga Hurriya ta ina zata bullo?saidai shiru bata ganta ba kallon Liya tayi sannan tace wai ina Hurriya Liya murmushi tayi tace I don’t know
Imad shima sai kallon wurin yake yaga ta inda zata fito Amman bata ba alamar ta
Hamdan kam kamar yayi kuka saboda takaici gashi Amrah ta dauke mashi magana kwata kwata duk yanda yaso yayi magana da ita sai tayi banza dashi
Kallon kowa yayi saidai kwata kwata ba gifcin Hurriya kuka ya fashe dashi tareda rungume Ammar dake kusa da Hamdan Ammar lallashin shi kawai yake tare bashi hakuri yana yayi shiru
Announcement din da suka ji ne ya sanya su tashi wadanda suka yo masu rakiya suna dukar da kai Ammar riko Hamdan yayi sannan suka nufi jirgin
Ma’aikatan Saida suka tsaya suka tashi sannan suka juya.
🌚Masarautar Qamar
Page 31&32
Karfe 3:44 jirginsu yayi landing tun a cikin airport din ake masu wata irin busa da algaita ga wasu mutane tsaye gigantic da wasu kaya da basu taba Ganin wasu irinsu ba
Durkusa masu kawai ake ana gaishesu Dukansu a
They’re from the imperial family kenan inji wasu wadanda sukayi landing tare dasu Imad
Imad frowning fuskar su sukayi hade da takaicin wannan durkusawar da akeyi masu saboda islamically ba kyau Amman basuji ko an fada masu saboda basa practicing musuluncin sosai duk da cewar musulmai ne Amman abinda sukaga dama shi sukeyi ba tare da sanin sun aikata laifi ba
Amrah da Hamdan bude baki sukayi Ganin yadda akayi masu kneeling tare da dukar da kai Ammar tsoki yayi cikin ranshi sannan yace Raise sannan suka tashi tare da ce masu welcome
Wasu mahaukatan bakaken jeep ne akayi masu convoy dasu a kowace bayan motar an rubuta Heral palace motocin kusan guda ashirin sai farar limousine a tsakiya bude masu cikin limousine din akayi ana durkusa masu
Imad ya fara shiga su Hamdan suka biyo baya zama sukayi cikin motar wanda yake kamar wani parlo wani dim light blue da red yana kawowa sai kuma ya dauke Différents varieties of meals da small chops ne a cikin motar Liya ce ta lumshe ido tare da cewa Heral palace is freaking rich wannan motar itace latest limo of 2022 worthing shiru tayi tace gaskiya kudinsu yayi yawa .Neela tabe baki tayi tace aifa mun bani da extravagance life har sai an sanya mutum yaji baisan komawa masarautar Qamar
Imad baice komai ba Hamdan ba wani spirit tattare dashi don rungume da ammar yake kamar wani yaro
Basuci komai ba har suka iso Heral palace Din
Busa da algaitu ne akeyi kota ina Mutane kam basu da adadi kowa da irin abinda yakeyi
Hamdan da Amrah sakin baki sukayi suna kallon komai don All their life basu taba Ganin masarauta mai kyaun wannan ba everything is screaming rich and elegant tun daga kasan masarautar har sama
Daidai inda ake taron aka bude masu mota Dukansu suka fito sannan aka sanya ma kowanne acikinsu alkyabba mai matukar kyau da tsada banda kamshi ba abinda alkyabbar takeyi
Neela da Liya murmushi sukayi ganin yadda duk suka rikice da masarautar masarautar Heral kenan duk idan mutum ya dawo sai yaga canji bare wannan karan canjin da yawa sosai
Duk inda suka gifta durkusawa ake ana masu kirari har suka zo inda ya kamata su zauna ja masu kujera akayi
Basu dade ba aka fara annoucing shigowar sarki da matarshi kowa a wurin natsuwa yayi tare da sadda kai har saida sarki ya shigo tare da zama kallon saitin da suke yayi murmushi sarki Hamood yayi ya tashi ya nufo inda suke hannun Hamdan ya kama tare da shafa kanshi murmushi yayi yana kallon kamanninshi da Banafsha Amrah ya kalla yace mata amarya ta Hamdan da Amrah sukayi sauri suka gaisheshi yadda suka ga yan masarautar nayi
Haka su Neela suka gaishe shi kallonsu yayi tare da yin murmushi a hankali yace Hurain itama yanzu tazama yan mata kamar su ya fada cikin ranshi murmushi yayi yanajin wani Abu aranshi saboda babu rana da zatazo ta wuce baiyi tunanin Hurain ba yana tunanin ko tana raye ko ta mutu Allah shi yabar ma kanshi sani don ba inda baisa a nemeta ba saidai Duk maganar Dayace babu ita babu alamunta
itace favorite jikarshi saboda tsananin mulkinta da izzarta kuma kamanninta shi ta dauko da mahaifiyar Faisait wato bahiyya mikati shiyasa Allah ya jarabce shi da sonta yana fatan duk inda take Allah ya sanya tana lafiya sannan tana cin abinci