Sashe 22
Masarautar Qamar Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan ta sallame sallahr ta juyo ta kalli Bintu wadda take gyangyadi murmushi Hurriya tayi wanda batasan tayi shi ba don da sauri ta maidashi sannan tace Bintu Bintu adan firgice Bintu ta tashi Hurriya kallon katifa tayi sannan tayi ma Bintu alamu data kwanta
Ba musu Bintu ta kwanta wani irin bacccin gajiya ya dauketa murmushi Hurriya tayi sannan ta dauki wayarta da ta amso chargy dazu wurin haule reza
Bude wayar tayi wani tunani yazo mata da sauri ta cire tunanin waka ta kunna ta kishingida nesa da Bintu
Inna hanne ce tazo da plate da kula na abinci kallon Hurriya tayi da ta lumshe ido tanajin waka sam batason wakar da Hurriya keji don akwai abubuwa da yawa gabanta karatun AlQur’ani ya kamata ta rinka ji ba waka ba Amman Hurriya is not helping matters
Murmushi tayi ganin yadda take bin wakar
Inna hanne tace Hurriya Hurriya saida inna hanne ta daga murya Sosai Hurriya ta tashi kallonta tayi ta dage mata gira alamun lafiya shigowa tayi tare da ajiye kular sannan tace abinci na kawo maki daga mata kai Hurriya tayi sannan ta koma ta kwanta ta dade bata motsa ba don har inna hanne ta tafi idonta rufe
Saida taji yunwa na damunta Sosai sannan ta bude idonta tare da cizon lebenta ta sauko ta zuba shinkafa da mai da yaji hada maggi mai tauraro
Kamar tanajin tausayin cikinta haka ta fara cin abinci har saida taji ta koshi sannan ta ajiye cokalin tasha Ruwa
Yau ya kama wata daya kenan da kona masu su barira da Hurriya tayi su kuma su shaho da kaura tunda Hurriya tayi masu warning dinan basu kara zuwa ba Amman sun kudirta aransu abinda zasuyi mata mai muni ne
Bintu kam da Hurriya sun zama tamkar yan uwa don Hurriya har ta fara bude mata wasu abubuwan duk da she’s not allowed to do that saboda she’s not to trust anybody in this life saidai mi after all she’s human being too tana amsa sunanta yar adam don haka itama tanada émotions kamar kowa kawai ta iya boye émotions din nata saboda emotions dinta babbar barazana ce a rayuwarta bata yadda ace wani Abu yafi karfinta ba tunda ita har takeda kanta so she have full control of herself don haka she control everything around her herself her maids kowa da kowa saidai yanzu kanta kadai zata iya controlling
Bintu ba karamin son Hurriya take ba don ita kadai take kallo taji sanyi a rayuwarta ko kuma ince a masarautar Qamar bata da kowa sai Allah sai Hurriya
Ita kanta Hurriya idan har kasan mi kakeyi yadda take kallon Bintu kadai zai nuna maka tana matukar tsantsar Qaunarta don idonta har wani gleaming na pure love yakeyi
Yanzu haka ma Bintu ce ta siyo masu awara da rake itada Hurriya
Zaune suke saman wani dakali su biyu Hurriya ba dankwali a kanta gashin kanta duka ya zuba a gadon bayanta don bata daureshi ba
Kallon wurin da wasba ke zama tana wasa da icce Hurriya tayi kafin ta sanya hannu cikin awarar wadda ta tauna sai kuma tayi murmushi wanda duka dimples dinta suka lotsa dan gleam din dake a gefen idonta ya kara fitowa Bintu lahaula wala Quwatta illah billah kawai take ambato Lallai babu karfi da iko sai gurin Allah wanda yayi hallitar nan ba tare da makusa ba ita Hurriya wani irin kyau ne take dashi har haka?
Shin gwara da ya kasance bata dariya da ace tana dariya tabbas da dariyar ta zamar mata babban kalubale a rayuwarta acikin masarautar wani irin kyau take gani kota Ina gaban Bintu banda faduwa ba abinda yakeyi ita mace ma kenan wai tohm inaga namiji
Hurriya ta dage girarta daya ta kalli Bintu sannan tace kallon na miye?
Ba komai inji Bintu kasa rikewa Bintu tayi don da farko batayi niyyar fadar abinda ke cikin ranta ba cewa tayi MashaAllah Hurriya kina da kyau Hurriya batace mata komai ba ta kara sanya a wara a bakinta.
[12/02, 4:54 PM] Khadyn Sp: 🌚Masarautar Qamar
A story about a mysterious palace
By Khadija (KMU)
29&30
Saida taci awarar kusan guda hudu sannan tasha raken wanda aka daddatsa guda biyu
Bata Qara cema Bintu komai ba ta sauko Bintu nagani Hurriya ta fara tafiya itama ta sauko tana cewa Hurriya jirani banza Hurriya tayi da ita aiko Bintu ta rugo ta samu suka jera tare tana haki
Tana shiga aka fara kiran Sallahr magriba sallah sukayi sai ga inna hanne ta shigo wadda yanzu Hurriya na bata amsa yanzu idan tayi mata magana kallonsu tayi Dukansu Hurriya nagama sallah ta linke hijab sannan ta dauki wayarta ta makala earpiece inna hanne tace Hurriya kidan rufe kanki don Allah tunda dare yayi kinji
Ko kallon inda take Hurriya batayi bare tasan ran amsa ta fita zuwa part din Imad
Ba inda ta tsaya sai part din Imad wanda zasuyi tafiya gobe kuma yace mata tare zasuyi parking she must come
Ba kowa parlon don haka ba inda ta tsaya sai bedroom dinshi yana zaune ya mike kafafunshi yana amfani da MacBook sai Qamshi dakin yake na turaren wuta mai sanyin dadi
Lumshe ido Hurriya tayi sannan ta bude idonta masu kyau ta tsotsi lebenta
Batace mashi komai ba ta bude duka wadropes dinshi akwai wani wuri dake da jerin tarin designers suitcase, Daya daga ciki ta dauka mai matukar kyau da tsada na Bottega veneta ta ajiyeshi sannan ta fara shirya mashi kaya tunda ta shigo yake kallonta ta karkashin ido don ba karamin kyau tayi mashi ba kallon doguwar sumarta yakeyi sai kafafunta da suke waje don rigar da ta sanya tsaga gareta sosai
A ranshi yake tambayar kanshi who is this mysterious girl wadda take neman dagula mashi lissafi ji wata seductive shiga da tayi wadda duk wanda ya kalleta sai yaji wani abi tunda ga kanshi har zuwa tafukan hannunshi
Don yanzu yafi kowa sanin Hurriya da zai iya cewa dagangan takeyi saboda tayi seducing dinshi ko kuma ta ya kulata
Tunawa yayi ko kallo na biyu batayi mashi bare har ta kasa dauke idonta daga gareshi don ko gaisheshi batayi ba wani dogon conversation din da ya taba shiga tsakaninsu bare harma yace donshi takeyi
she’s so unique and classy may that’s why he started to like her
Hurriya tanajin idonshi akanta murmushi tayi sannan ta cigaba da hada mashi kayanshi
kaya take shiyar mashi masu matukar tsada da kyau kallon yadda take komai yake yi
Hurriya tunanin da batasan tayi saida tayishi dan the more tana kallon su Imad da Ammar take ganin tasansu and the most funniest thing ever shine tagano imad dasu Ammar maternal cousins dinta ne mamansu da babanta uwarsu daya ubansu daya they used to come too their palace lokacin suna yara
Ammar and Imad are her best friends kuma sune favorite cousins dinta ba kamar Imad saboda lokacin they don’t get along but deep down she was his favorite person itama Hurriya haka yake a wurinta she used to annoyed him har sai ta tabbatar da ta sanya shi kuka tukuna saboda zuciya gareshi idan tayi mashi abu saboda bacin rai shi kuka yake Bata iya kirga yadda takesa shi kuka sai kuma ta dawo tana bashi hakuri Ammar yayi ta yi masu dariya
She doesn’t get along with the female twins duk da sune mate dinta Amman basa shiri saboda suna mata kallon mutum mai girman kai da nuna isa Because she’s from Heral palace
Ita kuma Hurriya she doesn’t care at all don ko da ace sun shige mata tohm zalintar su zatayi because alokacin Hurriya muguwa ce duk salon mugunta ta iyata mamansu itace favorite person dinta don tana matukar son Aunty Banafsha saidai tana shekara goma rabonta da su Imad da Aunty banafsha lokacin zataje Mexico akwai fashion school din da zatayi acan tohm kusan kowa saida yazo a yanuwanta sukayi bidding dinta farewell murmushi tayi tana tuna childhood dinta a hankali tace how times flies
Imad yanajin sautin murmushinta shima murmushin yayi daman tana dariya kodai he misheard her ne gaskiya baiji da kyau ba
Duk abinda Hurriya tasanya mashi mai kyau ne da tsada tunda yake bai taba ganin Mai great fashion sense dinta ba how did she know expensive abubuwa irin haka kuma tasan duk yadda kayan zasu bada ma’ana who is she?what is her identity?only God Knows sai kuma Hurriya din da kanta.
Bayan tagama ta zage komai sannan ta gyara komai ta juyo saitin Imad wanda ya kauda kanshi saboda kunyar data kamashi yana kallonta gyara murya yayi sai ya rasa mi zaiyi ita kuma Hurriya taki ta daina kallonshi Dage girarta tayi sannan ta rungume hannayenta tace why are you staring at me kallonshi takeyi da idanunta masu kyau tana tsotsar lebanta imad shima gyara murya yayi yace wake kallonki yana dage gira daya harar shi tayi in an annoying way tace you manah sannan ta fita shiru Imad yayi yace kada fa ace wannan yarinyar ta rainani lallai ma I will Deal with her
Hurriya tana fitowa ta iske amrah da Hamdan sai ammar a balcony suna zazzaune
Ammar ne yace hurry ba gaisuwa banza tayi dashi ta cigaba da tafiya da sauri Hamdan da Amrah suka taso Amrah tayi saurin rike mata hannu Hurriya kallon Amrah tayi alamar ta saketa da sauri Amrah ta saki hannun Hurriya
tana rike kunne alamar tayi hakuri daga mata kai Hurriya tayi
Hamdan ne yace Hurriya Guess what?shiru tayi batace komai ba bata rai Hamdan yayi yace Hurriya you’re not funny at all I won’t share the story with you shrugging kafadarta tayi though tanason taji mi zai fada mata because she’s starting to like the twins saidai mi batada lokacin batawa tafiyarta ta fara da sauri Hamdan yasha gabanta yana bata fuska dariya amrah ta farayi masu
Ba musu Bintu ta kwanta wani irin bacccin gajiya ya dauketa murmushi Hurriya tayi sannan ta dauki wayarta da ta amso chargy dazu wurin haule reza
Bude wayar tayi wani tunani yazo mata da sauri ta cire tunanin waka ta kunna ta kishingida nesa da Bintu
Inna hanne ce tazo da plate da kula na abinci kallon Hurriya tayi da ta lumshe ido tanajin waka sam batason wakar da Hurriya keji don akwai abubuwa da yawa gabanta karatun AlQur’ani ya kamata ta rinka ji ba waka ba Amman Hurriya is not helping matters
Murmushi tayi ganin yadda take bin wakar
Inna hanne tace Hurriya Hurriya saida inna hanne ta daga murya Sosai Hurriya ta tashi kallonta tayi ta dage mata gira alamun lafiya shigowa tayi tare da ajiye kular sannan tace abinci na kawo maki daga mata kai Hurriya tayi sannan ta koma ta kwanta ta dade bata motsa ba don har inna hanne ta tafi idonta rufe
Saida taji yunwa na damunta Sosai sannan ta bude idonta tare da cizon lebenta ta sauko ta zuba shinkafa da mai da yaji hada maggi mai tauraro
Kamar tanajin tausayin cikinta haka ta fara cin abinci har saida taji ta koshi sannan ta ajiye cokalin tasha Ruwa
Yau ya kama wata daya kenan da kona masu su barira da Hurriya tayi su kuma su shaho da kaura tunda Hurriya tayi masu warning dinan basu kara zuwa ba Amman sun kudirta aransu abinda zasuyi mata mai muni ne
Bintu kam da Hurriya sun zama tamkar yan uwa don Hurriya har ta fara bude mata wasu abubuwan duk da she’s not allowed to do that saboda she’s not to trust anybody in this life saidai mi after all she’s human being too tana amsa sunanta yar adam don haka itama tanada émotions kamar kowa kawai ta iya boye émotions din nata saboda emotions dinta babbar barazana ce a rayuwarta bata yadda ace wani Abu yafi karfinta ba tunda ita har takeda kanta so she have full control of herself don haka she control everything around her herself her maids kowa da kowa saidai yanzu kanta kadai zata iya controlling
Bintu ba karamin son Hurriya take ba don ita kadai take kallo taji sanyi a rayuwarta ko kuma ince a masarautar Qamar bata da kowa sai Allah sai Hurriya
Ita kanta Hurriya idan har kasan mi kakeyi yadda take kallon Bintu kadai zai nuna maka tana matukar tsantsar Qaunarta don idonta har wani gleaming na pure love yakeyi
Yanzu haka ma Bintu ce ta siyo masu awara da rake itada Hurriya
Zaune suke saman wani dakali su biyu Hurriya ba dankwali a kanta gashin kanta duka ya zuba a gadon bayanta don bata daureshi ba
Kallon wurin da wasba ke zama tana wasa da icce Hurriya tayi kafin ta sanya hannu cikin awarar wadda ta tauna sai kuma tayi murmushi wanda duka dimples dinta suka lotsa dan gleam din dake a gefen idonta ya kara fitowa Bintu lahaula wala Quwatta illah billah kawai take ambato Lallai babu karfi da iko sai gurin Allah wanda yayi hallitar nan ba tare da makusa ba ita Hurriya wani irin kyau ne take dashi har haka?
Shin gwara da ya kasance bata dariya da ace tana dariya tabbas da dariyar ta zamar mata babban kalubale a rayuwarta acikin masarautar wani irin kyau take gani kota Ina gaban Bintu banda faduwa ba abinda yakeyi ita mace ma kenan wai tohm inaga namiji
Hurriya ta dage girarta daya ta kalli Bintu sannan tace kallon na miye?
Ba komai inji Bintu kasa rikewa Bintu tayi don da farko batayi niyyar fadar abinda ke cikin ranta ba cewa tayi MashaAllah Hurriya kina da kyau Hurriya batace mata komai ba ta kara sanya a wara a bakinta.
[12/02, 4:54 PM] Khadyn Sp: 🌚Masarautar Qamar
A story about a mysterious palace
By Khadija (KMU)
29&30
Saida taci awarar kusan guda hudu sannan tasha raken wanda aka daddatsa guda biyu
Bata Qara cema Bintu komai ba ta sauko Bintu nagani Hurriya ta fara tafiya itama ta sauko tana cewa Hurriya jirani banza Hurriya tayi da ita aiko Bintu ta rugo ta samu suka jera tare tana haki
Tana shiga aka fara kiran Sallahr magriba sallah sukayi sai ga inna hanne ta shigo wadda yanzu Hurriya na bata amsa yanzu idan tayi mata magana kallonsu tayi Dukansu Hurriya nagama sallah ta linke hijab sannan ta dauki wayarta ta makala earpiece inna hanne tace Hurriya kidan rufe kanki don Allah tunda dare yayi kinji
Ko kallon inda take Hurriya batayi bare tasan ran amsa ta fita zuwa part din Imad
Ba inda ta tsaya sai part din Imad wanda zasuyi tafiya gobe kuma yace mata tare zasuyi parking she must come
Ba kowa parlon don haka ba inda ta tsaya sai bedroom dinshi yana zaune ya mike kafafunshi yana amfani da MacBook sai Qamshi dakin yake na turaren wuta mai sanyin dadi
Lumshe ido Hurriya tayi sannan ta bude idonta masu kyau ta tsotsi lebenta
Batace mashi komai ba ta bude duka wadropes dinshi akwai wani wuri dake da jerin tarin designers suitcase, Daya daga ciki ta dauka mai matukar kyau da tsada na Bottega veneta ta ajiyeshi sannan ta fara shirya mashi kaya tunda ta shigo yake kallonta ta karkashin ido don ba karamin kyau tayi mashi ba kallon doguwar sumarta yakeyi sai kafafunta da suke waje don rigar da ta sanya tsaga gareta sosai
A ranshi yake tambayar kanshi who is this mysterious girl wadda take neman dagula mashi lissafi ji wata seductive shiga da tayi wadda duk wanda ya kalleta sai yaji wani abi tunda ga kanshi har zuwa tafukan hannunshi
Don yanzu yafi kowa sanin Hurriya da zai iya cewa dagangan takeyi saboda tayi seducing dinshi ko kuma ta ya kulata
Tunawa yayi ko kallo na biyu batayi mashi bare har ta kasa dauke idonta daga gareshi don ko gaisheshi batayi ba wani dogon conversation din da ya taba shiga tsakaninsu bare harma yace donshi takeyi
she’s so unique and classy may that’s why he started to like her
Hurriya tanajin idonshi akanta murmushi tayi sannan ta cigaba da hada mashi kayanshi
kaya take shiyar mashi masu matukar tsada da kyau kallon yadda take komai yake yi
Hurriya tunanin da batasan tayi saida tayishi dan the more tana kallon su Imad da Ammar take ganin tasansu and the most funniest thing ever shine tagano imad dasu Ammar maternal cousins dinta ne mamansu da babanta uwarsu daya ubansu daya they used to come too their palace lokacin suna yara
Ammar and Imad are her best friends kuma sune favorite cousins dinta ba kamar Imad saboda lokacin they don’t get along but deep down she was his favorite person itama Hurriya haka yake a wurinta she used to annoyed him har sai ta tabbatar da ta sanya shi kuka tukuna saboda zuciya gareshi idan tayi mashi abu saboda bacin rai shi kuka yake Bata iya kirga yadda takesa shi kuka sai kuma ta dawo tana bashi hakuri Ammar yayi ta yi masu dariya
She doesn’t get along with the female twins duk da sune mate dinta Amman basa shiri saboda suna mata kallon mutum mai girman kai da nuna isa Because she’s from Heral palace
Ita kuma Hurriya she doesn’t care at all don ko da ace sun shige mata tohm zalintar su zatayi because alokacin Hurriya muguwa ce duk salon mugunta ta iyata mamansu itace favorite person dinta don tana matukar son Aunty Banafsha saidai tana shekara goma rabonta da su Imad da Aunty banafsha lokacin zataje Mexico akwai fashion school din da zatayi acan tohm kusan kowa saida yazo a yanuwanta sukayi bidding dinta farewell murmushi tayi tana tuna childhood dinta a hankali tace how times flies
Imad yanajin sautin murmushinta shima murmushin yayi daman tana dariya kodai he misheard her ne gaskiya baiji da kyau ba
Duk abinda Hurriya tasanya mashi mai kyau ne da tsada tunda yake bai taba ganin Mai great fashion sense dinta ba how did she know expensive abubuwa irin haka kuma tasan duk yadda kayan zasu bada ma’ana who is she?what is her identity?only God Knows sai kuma Hurriya din da kanta.
Bayan tagama ta zage komai sannan ta gyara komai ta juyo saitin Imad wanda ya kauda kanshi saboda kunyar data kamashi yana kallonta gyara murya yayi sai ya rasa mi zaiyi ita kuma Hurriya taki ta daina kallonshi Dage girarta tayi sannan ta rungume hannayenta tace why are you staring at me kallonshi takeyi da idanunta masu kyau tana tsotsar lebanta imad shima gyara murya yayi yace wake kallonki yana dage gira daya harar shi tayi in an annoying way tace you manah sannan ta fita shiru Imad yayi yace kada fa ace wannan yarinyar ta rainani lallai ma I will Deal with her
Hurriya tana fitowa ta iske amrah da Hamdan sai ammar a balcony suna zazzaune
Ammar ne yace hurry ba gaisuwa banza tayi dashi ta cigaba da tafiya da sauri Hamdan da Amrah suka taso Amrah tayi saurin rike mata hannu Hurriya kallon Amrah tayi alamar ta saketa da sauri Amrah ta saki hannun Hurriya
tana rike kunne alamar tayi hakuri daga mata kai Hurriya tayi
Hamdan ne yace Hurriya Guess what?shiru tayi batace komai ba bata rai Hamdan yayi yace Hurriya you’re not funny at all I won’t share the story with you shrugging kafadarta tayi though tanason taji mi zai fada mata because she’s starting to like the twins saidai mi batada lokacin batawa tafiyarta ta fara da sauri Hamdan yasha gabanta yana bata fuska dariya amrah ta farayi masu