Sashe 6
Masarautar Mu Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Wayewar gari ke da wuya ta soma shirin shiga makaranta. Ba ta dade da zama a mazauninta ba, Said ma ya shigo suka hada ido, ta dauke kai. Yau fuskarsa a sake ba kamar jiya ba. Ya zo har gaban kujerarta ya ajiye mata tulin wasu takardu. Gabadaya notes din da ya shige ta ne ya je ya yo mata photocopying dinsu. Ba tare da ya ce komai ba ya koma mazauninsa.
A kwanakin biyu gaba daya ba sa magana da juna, ya kasa cire abin da idanunsa suka gane masa daga kwakwalwarsa, ita kuma ta kasa yi masa bayanin da ya kamata ta yi masa. Kunya ta ke ji a ce ita yanzu matar aure ce. Kwarai ta ji dadin photocopies din da ya yi mata, amma wata zuciyar na cewa ta dauka ta bishi har mazaunin sa ta watsa masa tsiyar sa, zuciya mafi adalci na cewa ta yafe masa muggan maganganun sa ya fada ne a bisa rashin sani.
A kwanaki biyun in ta koma gida ba ta komai cikin kwanaki biyun sai bitar karatun da ya wuce ta. Abin da ba ta gane ba ta kira Dr. Sageer ta gaya masa ta waya ya yi mata bayani yadda za ta gane. Yana yi yana kashe ta da kalaman soyayyarsa masu ratsa zuciya da ruhinta.
Yau kwanansa uku da tafiya kuma ya sauka a Abuja, amma bai kira ta ba. Ta wuce makaranta har yamma tana fama da assignments din da ta kasa solving gabadaya. Ta daga agogon hannunta ta ga karfe shidda, ko me ya hana direbanta zuwa har yanzu?
Ta dauki wayarta don ta kira shi sai ta samu cajin wayar ya mutu gabadaya, don jiya kusan kwana suka yi a kan waya ita da Yareema, kuma da asubah ta manta ba ta sanya cajin ba.
Gabadaya Dr. Sageer ya gama kwance kan Saade da soyayyah ba abin da ta ke jira sai dawowarsa a kashe wutar da ake rurawa a waya.
Da ta tuna yau zai dawo, sai ta ga ba za ta iya zaman jiran direbanta ba, sabida tana son yi masa girki na musamman, gara ta gangara da kafarta zuwa cikin quarters dai ba nisa, ban da Yarima da ba ya so tana tahowa ita kadai da yamma da da kanta za ta dinga komawa gida ko don ta motsa jikinta.
Ba ta jima tana tafiya a gefen hanya ba, motar Said ta yi parking a gabanta.
Shigo in karasa da ke.
Aah na gode, ka je kawai.
Ki yi hakuri ki shiga, ba zan barki ki bi jejin nan ke kadai ba daf da magriba.
Sai ta ji tausayinsa ya kamata, ya kasa cireta a ran sa, ta fi kowa sanin yadda yake sonta. Ko ya zai ji in ya ji ta yi aure? Sai ta ga gara ta shiga motar yau ta gaya masa gaskiya ko don ya daina kishi a kan abin da ba nasa ba, kuma ba zai taba zama nasan ba. Sannan babu yaudara a tsakaninsu har abada sai mutunta juna. Ba za ta taba mantawa da dimbin kirkinsa gare ta ba.
Don haka ta bude gaban motar ta shige, ya soma tafiya a hankali, Saade ta ce,
Da dai ka yi sauri maigidana yana hanyar dawowa. Ka yi hakuri ban samu damar gaya maka ba kana ta fushi, an yi min AURE!
Said ya taka wani wawan birki sai da suka jirkito dukkansu, Saade ta yi maza ta rike hannun kofar motar, ta ce,
Yaa Salam!
Said ya dube ta a sanyaye, ya rasa abun cewa. Sai ya ja motar suka karasa kofar gidanta. Har cikin get ya shiga da ita, tana kokarin fitowa motar su Yarima na shigowa shi da Dr. Ziyad ne da ya yi wa waya ya je ya dauko shi a filin jirgi.
Bakuwar motar samfurin henessyta dauki hankalinsa, kuma ba jimawa ya gane yaron, ya taba sauke Saade, kuma ya yi warning dinta tun a wancan lokacin amma shi ne shi ne bakin ciki, kishi da bacin rai sun hana Sageer tunanin abin da ya dace.
Dr. Ziyad bai gama tsayar da motar ba ya bude ya fito. Cikin takunsa na Yariman Askira ya taka ya isa gaban Said, sannan ya nuna shi da dan yatsa.
Wannan ya zama lokaci na karshe da za ka kara daukar min mata a mota, ko da da niyyar taimako ne. bana so, nagode. Ko kallonta ka sake yi ba taimako ba, kotu ce za ta raba ni da kai, na gaya maka, na kara gaya maka wannan.
Da sauri Dr. Ziyad ya karaso ya kama shi yana fadin, Haba Dr. he is your student, ba girmanka ba ne.
Saade tuni ta shige gida jikinta na rawa. Dr. Ziyad ya bi ta da kallo yana hadiyar miyau. Said tuni ya tsugunna yana bada hakuri, ya gaya musu direbanta ne bai zo ba, ya ganta tana dawowa da kafa, kuma sawu ya dauke shi ya sa ya ce ta shigo ya karaso da ita.
Dr. Ziyad ya ce, Is o.k, kana iya tafiya, mun gode.
Bayan wucewar Said ya kwace hannunsa daga na Ziyad ya ce, Da ka bar ni na dan sassaba masa kamanni, gobe ko da kudi aka hada shi bai kara daukar matar mutane a akwalar motarsa.
Cikin mamaki Dr. Ziyad ya ce,
Daga zuwa na Istanbul da dawowata kana nufin ka kara aure? Is she this girl da ta wuce ciki yanzun nan?
Dr. Sageer ya harare shi sosai da ya tuna waye Ziyad a kan mata, ya ce.
Babana ya aura min yarinyar da na ke riko ce tun da jimawa.
And now ina Sultana?
Mun rabu. Na mayar da ita kasarsu.
“This is serious, ashe za ka iya rabuwa da Rose? What a lucky girl, amma ta ciri tuta, ya ya sunanta?
Sageer ya zabga masa harara ya ce, Don Allah malam kama gabanka, ina ruwanka da sunan mata ta?
Dariya Ziyad ya yi, ya ce, Ina nan ina jiran ka, in ka gama kwasar amarci za ka zo neman new catch.
Da sauri Dr. Sageer ya ce, Waiyazu billah, sai dai wani Sageer din ba ni ba, kai ma ina maka fatan shiriya, kuma ina mai ba ka shawarar ka dauko iyalinka daga Istanbul ka dawo da su kusa da kai ya fiye maka wannan kazamtacciyar rayuwar.
Ziyad sai dariya yake yana mamaki, in wani ya ce masa Sageer zai bar mata saboda mace daya ba zai taba yarda ba, amma a sanin da ya yi masa shi kaifi daya ne, sannan ba ya taba fadin abin da ba haka yake a zuciyarsa ba.
Ko sallama Dr. Sageer bai bari sun yi ba ya shige falon gidansa ya kullo kofa ta ciki. Ya bar Dr. Ziyad a tsaye ya kasa tafiya. Ba abin da idanunsa ke hango masa sai kyakkyawar surar BAGGARA-SAADATU diyar Fulani Bilkisu, a lokacin data juya baya tana shigewa cikin gida.
******
A yadda ta hango bacin ran da ke kunshe fuskar Yareema ta san ba za su kwashe ta dadi ba. Tana shiga dakinta ta aje jakarta ta sunce ta daura tawul ta shiga wanka, tana tsakiyar wanka a shower sai ganin Yareema ta yi ya bude kofar toilet din ya shigo. Idanunsa sun kada, amma ganinta cikin wannan yanayin tuni ya birkita shi. Ko a Yankari bai taba samun damar ganinta yadda ya ganta a zahirin yau ba cikin hasken farin lantarki. Da kayan jikinsa da komai ya tafi zuwa gare ta.
Da sauri Saade ta ja da baya ta ce cikin karkarwar murya, na tuba Prince
Duka jikinsu rawa ya hau yi cikin wani yanayi, ita nata rawar jikin na tsoron abin da zai yi mata don huce bacin ransa ne akan Said, yayin da shi kuma nashi na tasowar wata irin soyayya ne da bai taba ji ba a rayuwar sa a kan kowacce diya mace.
Ka yi hakuri don Allah ba zan sake ba. Saade ta fadi cikin karkarwar murya, amma daga irin rikon da Yareema Sageer ya yi mata, ruwan yana sauka a kansu su biyu, tun daga sumar kansu har zuwa yatsun kafarsu, da yadda ya soma sumbatarta fiercely ya tabbatar mata ta hanyar da zai huce fushin nasa kenan.
All of a suddenga Saade,komai ya faru cikin shower.. gently, romantically yet abruptly(in an abrupt manner). Abin nufi, bata zaci abinda ya kawo shi shower din kenan ba, ta zaci ya zone don ya gaggaura mata mari a yadda ta gaidanun sa lokacin da ya gan ta a motar Saidu.
Sai ta ga alamarin ya juye zuwa zazzafar soyayya mara misaltuwa. Dukkansu sai da suka yiwani irin kuka(for emotion and satisfaction), wanda soyayyar juna, kewar juna da tsananin kauna suka kawo shi. Wata sabuwar rayuwa ce mai gardi da Saadatu da bata taba tsintar kanta a ciki ba.
Wani sabon yanayi ne a gangar jiki da ruhin Yareema Sageer, ya ji nan duniya bai iya kara sake hada jiki da kowacce diya mace bayan Saadatu diyar Mallam Hashimu da Fulani Bilkisu.
Kalaman mahaifinsa suka sake dawo masa a ranar da ya mallaka masa SAADE.
A kwanakin biyu gaba daya ba sa magana da juna, ya kasa cire abin da idanunsa suka gane masa daga kwakwalwarsa, ita kuma ta kasa yi masa bayanin da ya kamata ta yi masa. Kunya ta ke ji a ce ita yanzu matar aure ce. Kwarai ta ji dadin photocopies din da ya yi mata, amma wata zuciyar na cewa ta dauka ta bishi har mazaunin sa ta watsa masa tsiyar sa, zuciya mafi adalci na cewa ta yafe masa muggan maganganun sa ya fada ne a bisa rashin sani.
A kwanaki biyun in ta koma gida ba ta komai cikin kwanaki biyun sai bitar karatun da ya wuce ta. Abin da ba ta gane ba ta kira Dr. Sageer ta gaya masa ta waya ya yi mata bayani yadda za ta gane. Yana yi yana kashe ta da kalaman soyayyarsa masu ratsa zuciya da ruhinta.
Yau kwanansa uku da tafiya kuma ya sauka a Abuja, amma bai kira ta ba. Ta wuce makaranta har yamma tana fama da assignments din da ta kasa solving gabadaya. Ta daga agogon hannunta ta ga karfe shidda, ko me ya hana direbanta zuwa har yanzu?
Ta dauki wayarta don ta kira shi sai ta samu cajin wayar ya mutu gabadaya, don jiya kusan kwana suka yi a kan waya ita da Yareema, kuma da asubah ta manta ba ta sanya cajin ba.
Gabadaya Dr. Sageer ya gama kwance kan Saade da soyayyah ba abin da ta ke jira sai dawowarsa a kashe wutar da ake rurawa a waya.
Da ta tuna yau zai dawo, sai ta ga ba za ta iya zaman jiran direbanta ba, sabida tana son yi masa girki na musamman, gara ta gangara da kafarta zuwa cikin quarters dai ba nisa, ban da Yarima da ba ya so tana tahowa ita kadai da yamma da da kanta za ta dinga komawa gida ko don ta motsa jikinta.
Ba ta jima tana tafiya a gefen hanya ba, motar Said ta yi parking a gabanta.
Shigo in karasa da ke.
Aah na gode, ka je kawai.
Ki yi hakuri ki shiga, ba zan barki ki bi jejin nan ke kadai ba daf da magriba.
Sai ta ji tausayinsa ya kamata, ya kasa cireta a ran sa, ta fi kowa sanin yadda yake sonta. Ko ya zai ji in ya ji ta yi aure? Sai ta ga gara ta shiga motar yau ta gaya masa gaskiya ko don ya daina kishi a kan abin da ba nasa ba, kuma ba zai taba zama nasan ba. Sannan babu yaudara a tsakaninsu har abada sai mutunta juna. Ba za ta taba mantawa da dimbin kirkinsa gare ta ba.
Don haka ta bude gaban motar ta shige, ya soma tafiya a hankali, Saade ta ce,
Da dai ka yi sauri maigidana yana hanyar dawowa. Ka yi hakuri ban samu damar gaya maka ba kana ta fushi, an yi min AURE!
Said ya taka wani wawan birki sai da suka jirkito dukkansu, Saade ta yi maza ta rike hannun kofar motar, ta ce,
Yaa Salam!
Said ya dube ta a sanyaye, ya rasa abun cewa. Sai ya ja motar suka karasa kofar gidanta. Har cikin get ya shiga da ita, tana kokarin fitowa motar su Yarima na shigowa shi da Dr. Ziyad ne da ya yi wa waya ya je ya dauko shi a filin jirgi.
Bakuwar motar samfurin henessyta dauki hankalinsa, kuma ba jimawa ya gane yaron, ya taba sauke Saade, kuma ya yi warning dinta tun a wancan lokacin amma shi ne shi ne bakin ciki, kishi da bacin rai sun hana Sageer tunanin abin da ya dace.
Dr. Ziyad bai gama tsayar da motar ba ya bude ya fito. Cikin takunsa na Yariman Askira ya taka ya isa gaban Said, sannan ya nuna shi da dan yatsa.
Wannan ya zama lokaci na karshe da za ka kara daukar min mata a mota, ko da da niyyar taimako ne. bana so, nagode. Ko kallonta ka sake yi ba taimako ba, kotu ce za ta raba ni da kai, na gaya maka, na kara gaya maka wannan.
Da sauri Dr. Ziyad ya karaso ya kama shi yana fadin, Haba Dr. he is your student, ba girmanka ba ne.
Saade tuni ta shige gida jikinta na rawa. Dr. Ziyad ya bi ta da kallo yana hadiyar miyau. Said tuni ya tsugunna yana bada hakuri, ya gaya musu direbanta ne bai zo ba, ya ganta tana dawowa da kafa, kuma sawu ya dauke shi ya sa ya ce ta shigo ya karaso da ita.
Dr. Ziyad ya ce, Is o.k, kana iya tafiya, mun gode.
Bayan wucewar Said ya kwace hannunsa daga na Ziyad ya ce, Da ka bar ni na dan sassaba masa kamanni, gobe ko da kudi aka hada shi bai kara daukar matar mutane a akwalar motarsa.
Cikin mamaki Dr. Ziyad ya ce,
Daga zuwa na Istanbul da dawowata kana nufin ka kara aure? Is she this girl da ta wuce ciki yanzun nan?
Dr. Sageer ya harare shi sosai da ya tuna waye Ziyad a kan mata, ya ce.
Babana ya aura min yarinyar da na ke riko ce tun da jimawa.
And now ina Sultana?
Mun rabu. Na mayar da ita kasarsu.
“This is serious, ashe za ka iya rabuwa da Rose? What a lucky girl, amma ta ciri tuta, ya ya sunanta?
Sageer ya zabga masa harara ya ce, Don Allah malam kama gabanka, ina ruwanka da sunan mata ta?
Dariya Ziyad ya yi, ya ce, Ina nan ina jiran ka, in ka gama kwasar amarci za ka zo neman new catch.
Da sauri Dr. Sageer ya ce, Waiyazu billah, sai dai wani Sageer din ba ni ba, kai ma ina maka fatan shiriya, kuma ina mai ba ka shawarar ka dauko iyalinka daga Istanbul ka dawo da su kusa da kai ya fiye maka wannan kazamtacciyar rayuwar.
Ziyad sai dariya yake yana mamaki, in wani ya ce masa Sageer zai bar mata saboda mace daya ba zai taba yarda ba, amma a sanin da ya yi masa shi kaifi daya ne, sannan ba ya taba fadin abin da ba haka yake a zuciyarsa ba.
Ko sallama Dr. Sageer bai bari sun yi ba ya shige falon gidansa ya kullo kofa ta ciki. Ya bar Dr. Ziyad a tsaye ya kasa tafiya. Ba abin da idanunsa ke hango masa sai kyakkyawar surar BAGGARA-SAADATU diyar Fulani Bilkisu, a lokacin data juya baya tana shigewa cikin gida.
******
A yadda ta hango bacin ran da ke kunshe fuskar Yareema ta san ba za su kwashe ta dadi ba. Tana shiga dakinta ta aje jakarta ta sunce ta daura tawul ta shiga wanka, tana tsakiyar wanka a shower sai ganin Yareema ta yi ya bude kofar toilet din ya shigo. Idanunsa sun kada, amma ganinta cikin wannan yanayin tuni ya birkita shi. Ko a Yankari bai taba samun damar ganinta yadda ya ganta a zahirin yau ba cikin hasken farin lantarki. Da kayan jikinsa da komai ya tafi zuwa gare ta.
Da sauri Saade ta ja da baya ta ce cikin karkarwar murya, na tuba Prince
Duka jikinsu rawa ya hau yi cikin wani yanayi, ita nata rawar jikin na tsoron abin da zai yi mata don huce bacin ransa ne akan Said, yayin da shi kuma nashi na tasowar wata irin soyayya ne da bai taba ji ba a rayuwar sa a kan kowacce diya mace.
Ka yi hakuri don Allah ba zan sake ba. Saade ta fadi cikin karkarwar murya, amma daga irin rikon da Yareema Sageer ya yi mata, ruwan yana sauka a kansu su biyu, tun daga sumar kansu har zuwa yatsun kafarsu, da yadda ya soma sumbatarta fiercely ya tabbatar mata ta hanyar da zai huce fushin nasa kenan.
All of a suddenga Saade,komai ya faru cikin shower.. gently, romantically yet abruptly(in an abrupt manner). Abin nufi, bata zaci abinda ya kawo shi shower din kenan ba, ta zaci ya zone don ya gaggaura mata mari a yadda ta gaidanun sa lokacin da ya gan ta a motar Saidu.
Sai ta ga alamarin ya juye zuwa zazzafar soyayya mara misaltuwa. Dukkansu sai da suka yiwani irin kuka(for emotion and satisfaction), wanda soyayyar juna, kewar juna da tsananin kauna suka kawo shi. Wata sabuwar rayuwa ce mai gardi da Saadatu da bata taba tsintar kanta a ciki ba.
Wani sabon yanayi ne a gangar jiki da ruhin Yareema Sageer, ya ji nan duniya bai iya kara sake hada jiki da kowacce diya mace bayan Saadatu diyar Mallam Hashimu da Fulani Bilkisu.
Kalaman mahaifinsa suka sake dawo masa a ranar da ya mallaka masa SAADE.