Sashe 3
Masarautar Mu Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta yi wanka ta gasa jikinta sosai daga gajiyar zaman mota. Ba ta san me ya sa ya zabi su taho a mota ba tun daga Abuja har Bauchi. Daga baya ta lura cewa tukin mota is his hobby. Ko ba komai yana jinsa a privacy da Saade, ba tare da wani ya gifta a tsakaninsu ba, ko da kuwa ba za ta yi masa magana ba.
Kafin ta fito ya yi musu odar abinci na alfarma, kayan da ta shiga da su da su ta fito a jikinta, sai tawul da ta rufo a kansu. Yareema ya shiga wanka wannan ya ba ta damar shiryawa a nutse. Amma maimakon ta sanya kayan barci sai ta dauko wata kakkaurar laffaya ta nannada ta dora a kai. Kai ka ce unguwa za ta tafi, ba ta yi wa fuskarta kwalliyar komai ba banda wet-lips da ta shafa kadan, amma ba karamin kyau ta yi ba.
Ta daga ido ta dubi Yareema Sageer yana fitowa daga toilet ruwa yana yarari daga cikin gashin kansa. Bakin kyakkyawan Babarbare mai kama da Mai Askira. Tawul kawai ya daura zuwa gwiwoyinsa, ta hango wani ingarman physique chestna manyan maza wanda ya sanya ta ba shiri ta sunkuyar da kanta.
Lokaci guda jikinta ya dauki rawa da makyarkyata lokacin da Yareema ya tako zuwa gabanta.
Kamshin bathrobb din da ya yi amfani da shi na desire dunhill ya bakunci hancinta. Saadatu Hashim, tayi saurin sunkuyar da kan ta cikin neman taimakon Allah ganin irin kallon da Yarima ke mata. Kallo ne mai aika sakon kiran miji zuwa ga matar sa. Ya kira sunanta da wata siga da bai taba kiran ta da ita ba wanda hakan ya sa ta dago ido a hankali ta dube shi, idanun ta na ragaita, ya kama dukkan hannayenta ya mikar da ita tsaye, hannayensa sarke cikin nata.
Ya ce, Saadatu hakurina ya gaza, na yi alkawarin da ba zan iya saukewa ba, Im so sorry Saadatu. Na daga kafar iya yadda zan iya, kuma na tabbatar kin samu tsarki, ki yarda ba zan cutar da ke ba, kuma ba zan hana ki karatunki ba, sannan zan bi hanyar da ba za ki samu ciki yanzu ba.
Ki yi hakuri Saadatu, hakkina nake so na aure a daren yau ba sai gobe ba Saadatu, I promised you it will only be sweet, not hurting akwai barazanar da nake fuskanta wadda tasa dole zan tabbatar da aurena a yau.
Saadatu ta soma kuka, Yaya Yareema ni ban shirya ba, na karanta a biology (reproduction) yana faruwa ne sanadin haka in na zo haihuwa mutuwa zan yi. Im only 19 years.
Daga yadda jikin Yareema ke kyarma ta tabbatar yau ba ta da maceci sai Allah. Kalaman fatar bakin ta sun yi kadan su sa Yarima fasa abinda yayi niyya.
Cikin wata sassanyar murya ya ce, Saadatu hakuri za ki yi, ni ma ban shirya hakan a yau ba, amma ba zan bari a raba ni da ke ba, dole in tabbatar da ke matsayin matata a daren yau.
Iyayenmu har shekaru sha hudu ana musu aure, kuma suna haihuwa lafiya tambayi Fulani shekararta nawa sanda ta haife ki.. and he began from there... with very hot and irresistible kisses..Saadatu roko ta ke tana magiya, amma kamar tana kara zuga Yareema Sageer ne.
To ka bari in ci abinci?
Ta fada cikin ragaitacciyar murya jikin ta na kara karkarwa. Kafin kukan ya kwace mata gabadaya.
Ya soma warware mata laffayar idanunsa ko buduwa ba sa yi, Abinci? Abinci fa ki ka ce Saadatu? Im sorry ki ba ni only two hours in ba haka ba zan cutu Saadatu.
Da ta ga ba sarki sai Allah, sai ta mika lamarinta ga Allah. Hawaye na bilbila, in wuya ta yi wuya ta kira sunan Fulani, yau har Hanne da Raheema sun sha kira da neman taimako daga bakin Saade. So it was with every woman. Cikin awanni biyun da Yareema Sageer ya ambata, ya mayar da Saade cikakkiyar matarsa, wadda ko mutuwa ya yi sai ta yi masa idda.
Bayan samun nutsuwarsa bai juya mata baya ba, rungume ta ya yi with utmost devotion and affection wanda baki ba zai iya fassarawa ba. Tunda yake biye-biyen matansa, farare, jajaye da bakake, da aure da ya yi na shekara da shekaru bai taba zama sexually satisfied irin yau ba. Rayuwarsa daga ranar ya tabbatar ta juya zuwa anotherdirection, zuwa sabuwar rayuwa wadda babu sauran sabon Allah a cikinta.
Saade na kuka, Yareema na lallashi, ta rantse cikin daren nan sai ya maida ita Askira, bazata kuma zuwa gidan sa ba, ashe haka auren yake bata sani ba? Kuma ya rasa da wa zai yi sai ita kanwar sa da aka bashi amana don kawai ita ba Askirama ne ya haife ta ba? Kuma ta rantse sai ta gayawa Fulani komai. Wani abun in ta fada dariya Sageer yake amma a cikinsa, yadda ta ke a fusace din nan daren yau za ta iya kai duka, tunda cizo da yakushi ya sha su har ya gode Allah.
Na ji duk abinda kika ce Saadatu, na ji ni dan ne, amma na Saadatu da Aisha-Sultana kadai, na amshi laifina ki yi hakuri ki yafe min, rayuwar will not besmooth ba tare da wannan din ba, baki ji ba yanzu duk wani tension da ke kaina ya fita, duk wata damuwa ta gushe, babu komai a rai da zuciya ta sai SAADATOUH,and I want to use this mediumin gaya miki tun daga karkashin zuciya ta cewa;I love you very- very muchhh!.
Yadda ya furta kalaman na karshe har cikin ruhin Saade, ta ci gaba da kuka ba ta ce komai ba. Har ya je ya hada ruwa ya dawo ya dauke ta ya sanya a jacuzzi idanun Saade a rufe suke suna bulbular da hawaye.
Idan wannan ita ce rayuwar diya mace hakika ta jinjina wa mata. Duk wani taimako da ya kamata miji maabocin kulawa ya nuna wa matarsa, Yareema Sageer ya nuna wa Saade daren yau.
Abincin kuma da ya ce ta ci bayan sun kimtsa, cewa ta yi ba za ta ci ba, sanda ta ce zata ci ai bai saurare ta ba. Ya yi juyin duniya ta ki, sai kuka.
A haka suka kwana, washegari ko waya bai kunna ba, tunda ya yi wanka ya tafi falo ya barta a dakin, ya kunna talabijin domin ya gaji da lallashin. Ko yaron goye nan ya ga Saa ya barta wajen kukan banza.
SAADATU SAAR MATA!!!
Yareema Sageer ya fada a fili, yana tuno kalaman Mai Askira.
Za ta dauke kwadayinka a kan sauran mata tunda Bilkisu ce ta haife ta matan Baggara ne don manya aka halicce su.
Murmushi ya yi yana jin kaunar mahaifinsa na kara ratsa shi. Sai kawai ya dauki wayarsa a gefe ya kira Maimartaba.
Da kyar ya daga wayar tashi, sabida a ganinsa Sultana ta ci gaba da kafirci ne da sakacin Yareema. Ga shi an ce Da na kowa ne ba zai so ya sa shi sakinta ba. Amma Allah ya gani auren Aisha da Yareema ya fice masa a ka. Damuwarsa ita ce irin tarbiyyar da za a bai wa yaya idan Allah ya kawo.
Ciki-ciki Mai Askira ya amsa gaisuwar Yarima, shi kuma excitedly yake bayyana masa dalilin kiransa da ya yi
Godiya marar adadi da ba shi auren Saadatu, ya kuma yi alkawarin rike aurenta da daraja da amana har karshen rayuwarsa. A karshe ya dora da bada hakuri a kan Sultana, ya ce, ya dauki matakin kaurace mata har sai ta daina shan giya.
Idan ba za ta iya dainawa ba ya ce ta tafi garinsu. Wannan hukunci ya sanyaya ran Askirama har ya sanya musu albarka, ya kuma ce ya saya wa Saadatu waya mahaifiyarta na cikin kewarta, ga shi ta bar wayarta a nan dakinta na Unguwar Fulani Bilkisu.
Yareema ya ce, A nan inda muke ba za a samu waya ba, amma in mun koma Abujan zan saya mata.
Mai Askira ya ce cikin tsokana.
An bar kasar ke nan zuwa shahar asal (honeymoon)?
Yareema ya yi murmushi cikin jin kunya yana shafa kai, ya ce,
Aah Alanguburo muna cikin Nigeria. Na kawo ta ta ga dabbobi ne, a nan Yankari Game Reserve.
Askirama ya yi dariya, idan yana magana da Sageer mantawa yake shi Sarki ne. He so much love him, zai iya komai don ya faranta masa ko da kuwa kara masa wata mace ne bayan Saade in dai har zai nutsu ya tsaya a kan matansa na aure.
To a ga dabbobi da kyau. Ina gaida Giwayen Yankari.
Dariya Yareema ya yi, sannan suka yi sallama cike da begen juna.
Ya koma dakin, Saade na kwance har yanzu yadda ya barta abincin da aka kawo musu ko tabawa ba ta yi ba. Da ya duba sai ya ga bacci ne ya dauke ta, ga busasshen hawaye a fuskarta, ya tsugunna ya sumbaci goshinta, sannan ya hau kintsa kayansu da ya yi watsi da su a dakin daren jiya.
Jinya sosai har ta kwanaki uku cif! Yareema ya yi ba shiga ba fita, ko kofar falo ta ki fitowa sai a rana ta uku ne ta yarda ta ci abinci ta koshi, amma a tsayin kwana uku oldenburger fresh milk kawai ta ke sha a Yankari.
Ranar da ta dan soma walwala, Yareema bai yi kasa a gwiwa ba ya sake kalallame ta ya maimaita laifinsa.
Sai dai wannan karon ita kanta ta san da bambanci. So sweet, so gentle. Kafin su bar Yankari cikin kwanaki bakwai Saade an zama manyan mata. Ta iya dauke wa mijinta Yareema Sageer Yusuf Askira lalurar da mata hudu ba za su iya dauke masa ba. Sun dinke sun zama miji da mata na haqiqa mafiya kusanci da juna, maabota soyayyar da biro ya yi kadan ya bayyana ta.
Sai a na i-gobe za su tafi ne suka zaga wild life na cikin Yankari Resort, Saadatu ta ga dabbobi iri-iri a fili, wadanda sai a talabijin ta ke ganinsu. Ta baro Yankari with nostalgia, ta sanya zamanta na amarci na dan lokaci a Yankari cikin kundin tarihinta as the beginning of the beginning na kafuwar rayuwarta da maigidanta Yareema Sageer Yusuf Askira.
******
Kafin ta fito ya yi musu odar abinci na alfarma, kayan da ta shiga da su da su ta fito a jikinta, sai tawul da ta rufo a kansu. Yareema ya shiga wanka wannan ya ba ta damar shiryawa a nutse. Amma maimakon ta sanya kayan barci sai ta dauko wata kakkaurar laffaya ta nannada ta dora a kai. Kai ka ce unguwa za ta tafi, ba ta yi wa fuskarta kwalliyar komai ba banda wet-lips da ta shafa kadan, amma ba karamin kyau ta yi ba.
Ta daga ido ta dubi Yareema Sageer yana fitowa daga toilet ruwa yana yarari daga cikin gashin kansa. Bakin kyakkyawan Babarbare mai kama da Mai Askira. Tawul kawai ya daura zuwa gwiwoyinsa, ta hango wani ingarman physique chestna manyan maza wanda ya sanya ta ba shiri ta sunkuyar da kanta.
Lokaci guda jikinta ya dauki rawa da makyarkyata lokacin da Yareema ya tako zuwa gabanta.
Kamshin bathrobb din da ya yi amfani da shi na desire dunhill ya bakunci hancinta. Saadatu Hashim, tayi saurin sunkuyar da kan ta cikin neman taimakon Allah ganin irin kallon da Yarima ke mata. Kallo ne mai aika sakon kiran miji zuwa ga matar sa. Ya kira sunanta da wata siga da bai taba kiran ta da ita ba wanda hakan ya sa ta dago ido a hankali ta dube shi, idanun ta na ragaita, ya kama dukkan hannayenta ya mikar da ita tsaye, hannayensa sarke cikin nata.
Ya ce, Saadatu hakurina ya gaza, na yi alkawarin da ba zan iya saukewa ba, Im so sorry Saadatu. Na daga kafar iya yadda zan iya, kuma na tabbatar kin samu tsarki, ki yarda ba zan cutar da ke ba, kuma ba zan hana ki karatunki ba, sannan zan bi hanyar da ba za ki samu ciki yanzu ba.
Ki yi hakuri Saadatu, hakkina nake so na aure a daren yau ba sai gobe ba Saadatu, I promised you it will only be sweet, not hurting akwai barazanar da nake fuskanta wadda tasa dole zan tabbatar da aurena a yau.
Saadatu ta soma kuka, Yaya Yareema ni ban shirya ba, na karanta a biology (reproduction) yana faruwa ne sanadin haka in na zo haihuwa mutuwa zan yi. Im only 19 years.
Daga yadda jikin Yareema ke kyarma ta tabbatar yau ba ta da maceci sai Allah. Kalaman fatar bakin ta sun yi kadan su sa Yarima fasa abinda yayi niyya.
Cikin wata sassanyar murya ya ce, Saadatu hakuri za ki yi, ni ma ban shirya hakan a yau ba, amma ba zan bari a raba ni da ke ba, dole in tabbatar da ke matsayin matata a daren yau.
Iyayenmu har shekaru sha hudu ana musu aure, kuma suna haihuwa lafiya tambayi Fulani shekararta nawa sanda ta haife ki.. and he began from there... with very hot and irresistible kisses..Saadatu roko ta ke tana magiya, amma kamar tana kara zuga Yareema Sageer ne.
To ka bari in ci abinci?
Ta fada cikin ragaitacciyar murya jikin ta na kara karkarwa. Kafin kukan ya kwace mata gabadaya.
Ya soma warware mata laffayar idanunsa ko buduwa ba sa yi, Abinci? Abinci fa ki ka ce Saadatu? Im sorry ki ba ni only two hours in ba haka ba zan cutu Saadatu.
Da ta ga ba sarki sai Allah, sai ta mika lamarinta ga Allah. Hawaye na bilbila, in wuya ta yi wuya ta kira sunan Fulani, yau har Hanne da Raheema sun sha kira da neman taimako daga bakin Saade. So it was with every woman. Cikin awanni biyun da Yareema Sageer ya ambata, ya mayar da Saade cikakkiyar matarsa, wadda ko mutuwa ya yi sai ta yi masa idda.
Bayan samun nutsuwarsa bai juya mata baya ba, rungume ta ya yi with utmost devotion and affection wanda baki ba zai iya fassarawa ba. Tunda yake biye-biyen matansa, farare, jajaye da bakake, da aure da ya yi na shekara da shekaru bai taba zama sexually satisfied irin yau ba. Rayuwarsa daga ranar ya tabbatar ta juya zuwa anotherdirection, zuwa sabuwar rayuwa wadda babu sauran sabon Allah a cikinta.
Saade na kuka, Yareema na lallashi, ta rantse cikin daren nan sai ya maida ita Askira, bazata kuma zuwa gidan sa ba, ashe haka auren yake bata sani ba? Kuma ya rasa da wa zai yi sai ita kanwar sa da aka bashi amana don kawai ita ba Askirama ne ya haife ta ba? Kuma ta rantse sai ta gayawa Fulani komai. Wani abun in ta fada dariya Sageer yake amma a cikinsa, yadda ta ke a fusace din nan daren yau za ta iya kai duka, tunda cizo da yakushi ya sha su har ya gode Allah.
Na ji duk abinda kika ce Saadatu, na ji ni dan ne, amma na Saadatu da Aisha-Sultana kadai, na amshi laifina ki yi hakuri ki yafe min, rayuwar will not besmooth ba tare da wannan din ba, baki ji ba yanzu duk wani tension da ke kaina ya fita, duk wata damuwa ta gushe, babu komai a rai da zuciya ta sai SAADATOUH,and I want to use this mediumin gaya miki tun daga karkashin zuciya ta cewa;I love you very- very muchhh!.
Yadda ya furta kalaman na karshe har cikin ruhin Saade, ta ci gaba da kuka ba ta ce komai ba. Har ya je ya hada ruwa ya dawo ya dauke ta ya sanya a jacuzzi idanun Saade a rufe suke suna bulbular da hawaye.
Idan wannan ita ce rayuwar diya mace hakika ta jinjina wa mata. Duk wani taimako da ya kamata miji maabocin kulawa ya nuna wa matarsa, Yareema Sageer ya nuna wa Saade daren yau.
Abincin kuma da ya ce ta ci bayan sun kimtsa, cewa ta yi ba za ta ci ba, sanda ta ce zata ci ai bai saurare ta ba. Ya yi juyin duniya ta ki, sai kuka.
A haka suka kwana, washegari ko waya bai kunna ba, tunda ya yi wanka ya tafi falo ya barta a dakin, ya kunna talabijin domin ya gaji da lallashin. Ko yaron goye nan ya ga Saa ya barta wajen kukan banza.
SAADATU SAAR MATA!!!
Yareema Sageer ya fada a fili, yana tuno kalaman Mai Askira.
Za ta dauke kwadayinka a kan sauran mata tunda Bilkisu ce ta haife ta matan Baggara ne don manya aka halicce su.
Murmushi ya yi yana jin kaunar mahaifinsa na kara ratsa shi. Sai kawai ya dauki wayarsa a gefe ya kira Maimartaba.
Da kyar ya daga wayar tashi, sabida a ganinsa Sultana ta ci gaba da kafirci ne da sakacin Yareema. Ga shi an ce Da na kowa ne ba zai so ya sa shi sakinta ba. Amma Allah ya gani auren Aisha da Yareema ya fice masa a ka. Damuwarsa ita ce irin tarbiyyar da za a bai wa yaya idan Allah ya kawo.
Ciki-ciki Mai Askira ya amsa gaisuwar Yarima, shi kuma excitedly yake bayyana masa dalilin kiransa da ya yi
Godiya marar adadi da ba shi auren Saadatu, ya kuma yi alkawarin rike aurenta da daraja da amana har karshen rayuwarsa. A karshe ya dora da bada hakuri a kan Sultana, ya ce, ya dauki matakin kaurace mata har sai ta daina shan giya.
Idan ba za ta iya dainawa ba ya ce ta tafi garinsu. Wannan hukunci ya sanyaya ran Askirama har ya sanya musu albarka, ya kuma ce ya saya wa Saadatu waya mahaifiyarta na cikin kewarta, ga shi ta bar wayarta a nan dakinta na Unguwar Fulani Bilkisu.
Yareema ya ce, A nan inda muke ba za a samu waya ba, amma in mun koma Abujan zan saya mata.
Mai Askira ya ce cikin tsokana.
An bar kasar ke nan zuwa shahar asal (honeymoon)?
Yareema ya yi murmushi cikin jin kunya yana shafa kai, ya ce,
Aah Alanguburo muna cikin Nigeria. Na kawo ta ta ga dabbobi ne, a nan Yankari Game Reserve.
Askirama ya yi dariya, idan yana magana da Sageer mantawa yake shi Sarki ne. He so much love him, zai iya komai don ya faranta masa ko da kuwa kara masa wata mace ne bayan Saade in dai har zai nutsu ya tsaya a kan matansa na aure.
To a ga dabbobi da kyau. Ina gaida Giwayen Yankari.
Dariya Yareema ya yi, sannan suka yi sallama cike da begen juna.
Ya koma dakin, Saade na kwance har yanzu yadda ya barta abincin da aka kawo musu ko tabawa ba ta yi ba. Da ya duba sai ya ga bacci ne ya dauke ta, ga busasshen hawaye a fuskarta, ya tsugunna ya sumbaci goshinta, sannan ya hau kintsa kayansu da ya yi watsi da su a dakin daren jiya.
Jinya sosai har ta kwanaki uku cif! Yareema ya yi ba shiga ba fita, ko kofar falo ta ki fitowa sai a rana ta uku ne ta yarda ta ci abinci ta koshi, amma a tsayin kwana uku oldenburger fresh milk kawai ta ke sha a Yankari.
Ranar da ta dan soma walwala, Yareema bai yi kasa a gwiwa ba ya sake kalallame ta ya maimaita laifinsa.
Sai dai wannan karon ita kanta ta san da bambanci. So sweet, so gentle. Kafin su bar Yankari cikin kwanaki bakwai Saade an zama manyan mata. Ta iya dauke wa mijinta Yareema Sageer Yusuf Askira lalurar da mata hudu ba za su iya dauke masa ba. Sun dinke sun zama miji da mata na haqiqa mafiya kusanci da juna, maabota soyayyar da biro ya yi kadan ya bayyana ta.
Sai a na i-gobe za su tafi ne suka zaga wild life na cikin Yankari Resort, Saadatu ta ga dabbobi iri-iri a fili, wadanda sai a talabijin ta ke ganinsu. Ta baro Yankari with nostalgia, ta sanya zamanta na amarci na dan lokaci a Yankari cikin kundin tarihinta as the beginning of the beginning na kafuwar rayuwarta da maigidanta Yareema Sageer Yusuf Askira.
******