Sashe 8
Kida A Ruwa Part 4 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 6_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
.........A bakin ruwan ya samu Faro dake jiransa. Sai dai sam baiga isowarsa ba saboda ya juya baya a jikin motar daya iso da ita yana waya da Biebah. Dadah dake taku a nutsensa ya ƙaraso wajen. Hannu yakai ya zare wayar daga kunnen Faro. Ai ko yay wata kalar juyowa yana kai masa bindiga gafen ciki cike da salon jami'in daya samu cikakken horo.
Ganin Dadah ne ya saka Faro runtse idanunsa da dafe kai ya juya da sauri yana ɗauke bindigar. Dadah daya tsaresa da idanu ya kawar. Screen ɗin wayar ya kalla. Dai-dai Biebah na faman faɗin, “Hello Love! Love baka jina wai?”.
Hankali kwance Dadah ya kai wayar kan kunensa. Hannunsa ɗaya a aljihu yay gyaran murya.
“Nayi seezing wayar”.
Biebah da muryar Dada ta dake ta ta waro idanu tare da dafe bakinta. Cikin rawar murya ta ce, “Na shiga uku Dadah”.
Wani sanyi ya ratsa zuciyar Dadah, tare da ƙaunar ƴar ƙanwar tashi.
Biebah ta shiga gaishe shi muryarta na ɗan rawa.
“Ykk?”.
“Ina lafiya Dadah. Sai dai ina kewar ku”.
“Ƙarya ko?”.
“ALLAH Dadah”.
Ta faɗa cikin shagwaɓa.
Ƙaramin murmurshi yayi, batare da ya sake cewa komai ba ya miƙama Faro wayar yana hararar sa. Amshe abarsa yay yana gimtse dariya. Ƙasa-ƙasa ya ce, “Biebalo next kada yayanki ya mun yankan rago”.
Dariya ta ƙyalƙyale da shi. Shima ya yanke wayar yana murmurshi. A haka ya buɗe mazaunin driver ya shiga. Dan Dadah har ya shige gefen mai zaman banza. Sai da ya tada motar har suka fara barin wajen sannan Faro ya juyo ya ɗan kallesa. Kan Dadah a duƙe yake yana danna waya. Dan haka Sai ya sake maida kansa ga titi.
“Yanzu asibitin zamu je?”.
Wayar Dadah ya ajiye yana ɗan furzar da iska. Sai da yay crossing ƙafafunsa sannan ya bashi amsa da.
“Ba Imran na tare da shi ba?”.
“Eh suna tare”.
“Kira su kawai mu haɗu acan”.
“Okay”.
Faro ya faɗa yana ɗaukar waya. Cikin ɗan raba hankalinsa tsakanin wayar da titi yay kiran Imran. Bugu ɗaya ya daga. Yasa wayar a hans free.
Daga can Imran yace, “Yaya kun taho ne?”.
“Eh gamu nan a hanya. Kuna asibitin ne?”.
“No mun fito. Yanzu haka gamu a hanyar gidan.”
“Oh har yazo kenan?”.
“Tun ɗazu ma. Kawai mu haɗe daku a can”.
“Okay”.
Wayar ya yanke.
Shiru ya ɗan ratsa motar, sai kuma zuwa can Dadah ya katse shirun.
“Ya jikin yaran nan guda biyu?”.
“Humm ka bari kawai sai a hankali wlhy. Brain ɗin yaran baida ƙarfi. Shiyyasa hodar iblis ɗin tai musu illa da yawa.”
Dadah ya ɗan taune lips. Cike da takaici.
“Ina zaton akwai abinda suke haɗa musu a ciki. Ya kamata ayi gwaje-gwaje a kanta”.
“Nima nayi wannan tunanin. Dan har nake ma Imran bayani. Dama dawowarka muke jira”.
“No wannan ba abinda za'a jirani bane. Kawai a aiwatar”.
“Shike nan, in sha ALLAHU muna komawa”....
%==%==%==%
Nimrah data gama ƴan koke-kokenta falo ta koma. Ta hau kujera ta zauna tare da ɗaukar mayafi ta rufe ƙafafunta dan akwai sanyi. Ga skirt ɗin jikinta ƙarami. Koma ace kayan duka. Damma Dadah ya saka mata Safa a ƙafa da kansa bayan sun idar da sallar magriba. Television ta kunna, ta saka ƙarar can ƙasa. Sai kuma ta ɗauka bowl dake cike da grapes ta sa a cinyarta. Sai da takai ɗaya baki sannan ta ɗauki wayarsa ta fara ƙoƙarin kiran Mammah.
Yau dai cikin sa'a ta shiga. Wani farin ciki ya tsarga mata. A take murmurshi ya ƙawata fuskarta. Damuwar da Dadah ya barta a ciki ta gudu. Cikin ƙaguwar a ɗaga mata tace, “Mammah ɗaga Mammah”.
“Ai na ɗaga Autar Mammah”.
Mammah ta faɗa daga can tana dariya. Itama Nimrah dariyar ta ƙyalƙyale da shi da faɗin, “Mammah na i miss you irin mai cika duniya ɗin nan”.
Anan ma Mammah sai da ta dara. Ta ce, “Auta ƴar Mammahn ta. Ina fatan kina lafiya?”.
Da sauri Nimrah ta fara gaishe ta. Mammah ta amsa da kulawa tana tambayarta yaya take?.
“Mammah ina lafiya. Sai kewar ku. Ina jin kamar nayi tsuntsuwa na zo na ganku. Mammah ina su Yaya Mu'azz?”.
Kafin Mammah ta amsa karaɗin su Ruky ya cika falon ita da Mu'azz. Suna kitchen ne dama wai suna wainar fulawa. Dan yanzu anan su bayan la'asar ne. Su kuma Dubai na jiran isha'i ma dan bakwai ta gota sosai.
“Kin gansu nan ma sun ishe mu da rigimarsu tunda ke ALLAH ya hutar dake ta kwana biyu”.
Cikin dariya Nimrah tace, “Mammah Yaya Mu'azz ɗin ne sai a hankali. Rinton sa yayi yawa ne”.
Mammah bata kai ga bata amsa ba Mu'azz ya iso wajen yana kawo ƙarar Ruky data zabtare waina wai ita da Ninah. Dan yanzu tsabar fitina idan za'a raba abu sai tace sai an raba da Ninah, kuma itace mai cin gadonta. Mu'azz na jin an ambaci Nimrah ya saki batun faɗa yana matsowa kusa da Mammah da kwalama Ruky kira tazo. Ai dole Mammah ta miƙa musu wayar ganin suna shirin hayeta. Su Kulu na kwasar dariya da Gwaggo Khadijah data fito.....
»»««»»««»»««
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 6_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
.........A bakin ruwan ya samu Faro dake jiransa. Sai dai sam baiga isowarsa ba saboda ya juya baya a jikin motar daya iso da ita yana waya da Biebah. Dadah dake taku a nutsensa ya ƙaraso wajen. Hannu yakai ya zare wayar daga kunnen Faro. Ai ko yay wata kalar juyowa yana kai masa bindiga gafen ciki cike da salon jami'in daya samu cikakken horo.
Ganin Dadah ne ya saka Faro runtse idanunsa da dafe kai ya juya da sauri yana ɗauke bindigar. Dadah daya tsaresa da idanu ya kawar. Screen ɗin wayar ya kalla. Dai-dai Biebah na faman faɗin, “Hello Love! Love baka jina wai?”.
Hankali kwance Dadah ya kai wayar kan kunensa. Hannunsa ɗaya a aljihu yay gyaran murya.
“Nayi seezing wayar”.
Biebah da muryar Dada ta dake ta ta waro idanu tare da dafe bakinta. Cikin rawar murya ta ce, “Na shiga uku Dadah”.
Wani sanyi ya ratsa zuciyar Dadah, tare da ƙaunar ƴar ƙanwar tashi.
Biebah ta shiga gaishe shi muryarta na ɗan rawa.
“Ykk?”.
“Ina lafiya Dadah. Sai dai ina kewar ku”.
“Ƙarya ko?”.
“ALLAH Dadah”.
Ta faɗa cikin shagwaɓa.
Ƙaramin murmurshi yayi, batare da ya sake cewa komai ba ya miƙama Faro wayar yana hararar sa. Amshe abarsa yay yana gimtse dariya. Ƙasa-ƙasa ya ce, “Biebalo next kada yayanki ya mun yankan rago”.
Dariya ta ƙyalƙyale da shi. Shima ya yanke wayar yana murmurshi. A haka ya buɗe mazaunin driver ya shiga. Dan Dadah har ya shige gefen mai zaman banza. Sai da ya tada motar har suka fara barin wajen sannan Faro ya juyo ya ɗan kallesa. Kan Dadah a duƙe yake yana danna waya. Dan haka Sai ya sake maida kansa ga titi.
“Yanzu asibitin zamu je?”.
Wayar Dadah ya ajiye yana ɗan furzar da iska. Sai da yay crossing ƙafafunsa sannan ya bashi amsa da.
“Ba Imran na tare da shi ba?”.
“Eh suna tare”.
“Kira su kawai mu haɗu acan”.
“Okay”.
Faro ya faɗa yana ɗaukar waya. Cikin ɗan raba hankalinsa tsakanin wayar da titi yay kiran Imran. Bugu ɗaya ya daga. Yasa wayar a hans free.
Daga can Imran yace, “Yaya kun taho ne?”.
“Eh gamu nan a hanya. Kuna asibitin ne?”.
“No mun fito. Yanzu haka gamu a hanyar gidan.”
“Oh har yazo kenan?”.
“Tun ɗazu ma. Kawai mu haɗe daku a can”.
“Okay”.
Wayar ya yanke.
Shiru ya ɗan ratsa motar, sai kuma zuwa can Dadah ya katse shirun.
“Ya jikin yaran nan guda biyu?”.
“Humm ka bari kawai sai a hankali wlhy. Brain ɗin yaran baida ƙarfi. Shiyyasa hodar iblis ɗin tai musu illa da yawa.”
Dadah ya ɗan taune lips. Cike da takaici.
“Ina zaton akwai abinda suke haɗa musu a ciki. Ya kamata ayi gwaje-gwaje a kanta”.
“Nima nayi wannan tunanin. Dan har nake ma Imran bayani. Dama dawowarka muke jira”.
“No wannan ba abinda za'a jirani bane. Kawai a aiwatar”.
“Shike nan, in sha ALLAHU muna komawa”....
%==%==%==%
Nimrah data gama ƴan koke-kokenta falo ta koma. Ta hau kujera ta zauna tare da ɗaukar mayafi ta rufe ƙafafunta dan akwai sanyi. Ga skirt ɗin jikinta ƙarami. Koma ace kayan duka. Damma Dadah ya saka mata Safa a ƙafa da kansa bayan sun idar da sallar magriba. Television ta kunna, ta saka ƙarar can ƙasa. Sai kuma ta ɗauka bowl dake cike da grapes ta sa a cinyarta. Sai da takai ɗaya baki sannan ta ɗauki wayarsa ta fara ƙoƙarin kiran Mammah.
Yau dai cikin sa'a ta shiga. Wani farin ciki ya tsarga mata. A take murmurshi ya ƙawata fuskarta. Damuwar da Dadah ya barta a ciki ta gudu. Cikin ƙaguwar a ɗaga mata tace, “Mammah ɗaga Mammah”.
“Ai na ɗaga Autar Mammah”.
Mammah ta faɗa daga can tana dariya. Itama Nimrah dariyar ta ƙyalƙyale da shi da faɗin, “Mammah na i miss you irin mai cika duniya ɗin nan”.
Anan ma Mammah sai da ta dara. Ta ce, “Auta ƴar Mammahn ta. Ina fatan kina lafiya?”.
Da sauri Nimrah ta fara gaishe ta. Mammah ta amsa da kulawa tana tambayarta yaya take?.
“Mammah ina lafiya. Sai kewar ku. Ina jin kamar nayi tsuntsuwa na zo na ganku. Mammah ina su Yaya Mu'azz?”.
Kafin Mammah ta amsa karaɗin su Ruky ya cika falon ita da Mu'azz. Suna kitchen ne dama wai suna wainar fulawa. Dan yanzu anan su bayan la'asar ne. Su kuma Dubai na jiran isha'i ma dan bakwai ta gota sosai.
“Kin gansu nan ma sun ishe mu da rigimarsu tunda ke ALLAH ya hutar dake ta kwana biyu”.
Cikin dariya Nimrah tace, “Mammah Yaya Mu'azz ɗin ne sai a hankali. Rinton sa yayi yawa ne”.
Mammah bata kai ga bata amsa ba Mu'azz ya iso wajen yana kawo ƙarar Ruky data zabtare waina wai ita da Ninah. Dan yanzu tsabar fitina idan za'a raba abu sai tace sai an raba da Ninah, kuma itace mai cin gadonta. Mu'azz na jin an ambaci Nimrah ya saki batun faɗa yana matsowa kusa da Mammah da kwalama Ruky kira tazo. Ai dole Mammah ta miƙa musu wayar ganin suna shirin hayeta. Su Kulu na kwasar dariya da Gwaggo Khadijah data fito.....
»»««»»««»»««