Sashe 22
Kida A Ruwa Part 4 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Har suka gama abinda suke a sashen suka sake fitowa abin nan na Rayhana bai bar zuciyar Nimrah ba. Daga nan sashen Asma'u suka shiga. Nan ma ko'ina sai da suka shiga kowa na santi kamar sashen Nimrah. Sun iso sashen Ruky suka samu Ammar ya ɗakko abu zai fito. Ruky yay ma ƙaramar harara a kaikaice. Ta masa gwalo itama tana murmurshi. Sai yay mata alamar zasu haɗe ya fice.
Nimrah dake lure da su tai murmurshi. Sai da suka shiga ne take ma Ruky raɗa. Itama cikin raɗa Rukyn ta ce, “Ninah a rage sakama masoya ido.”
Baki Nimrah ta riƙe. Tare da faɗin, “ALLAH ya shirya min ke Trouble Buddy”.
Ruky ta sake sakin dariya. Asma'u da Biebah dai basu bi takan su ba. Dan sun san munafuncin kafi Autocin Mammah mai lasis ne. Sashen Rukyn ma ko'ina sai da suka shiga. Nan ma komai ya musu ƙyau. Koda suka fito sai suka nufi sashen Lailah inda su Aunty Mommy ke jiransu.
Kayan da aka baje a tsakiyar falon suke kallo. Ruky da Nimrah suka kalla juna. Dan sarai sun gane irin kayan da akaita danna musu ne lokacin biki. Sai da suka zauna Mimi ta ce, “Ku bani hankalin ku nan musamman ku iyayen rawar kan nan guda biyu. Mu da ku yanzu mun zama ƙawaye. Duk wadda aka ba abu tai wasa zata sha mamaki na. Dan wlhy ɗura zan koma yi muku. Kayan nan kaf dake nan babu wani abu na cutarwa. Daga su Dabino, cukwiy, madara ne da abinda nan gaba duk zaku gane. Ninah! Ninah! Ninah sau nawa na kira ki”.
“Uku Mom”.
“Kece mai Head girl a cikin ku, wlhy ki nutsu ki karɓo mana kambun SARAUNIYA. Wanan bakin na Dadah so muke muji ya buɗe duk motsinsa murmurshi ya dinga fita”.
Kasa daurewa Aunty Mommy tayi ta sanya dariya da faɗin, “Baki da kunya Mimi. So kike Dadanmu ya susu ce.”
“A wlhy Aunty a ɗaki ya susu ce mata. Mu mun yarda idan ya fito yayta haɗe fuskar”.
Yanzu kam babu wanda bai dara ba. Ta koma kan su Biebah. “Kuma kar kuji nace dan tana da Head girl ku zama lusarai. Duk wadda ta bari saboda sakacinta akai mata Head girl ɗin sai naci ƙaniyar ku. In ma zata zo tazo da wani dalili bana sakacin kula da miji ba. Ba kuma waɗan nan ne kawai kular ba. Tsafta, ƙamshi, ku nutsu kusan mi mazan ku ke so miye basa so. Mutum yasan abinda zai fito bakinsa a gaban miji. Ibada, ibada ina sake maimaitawa. Dan duk yanda kake tunanin namiji na sonka dole ka sake dagewa da gayama UBANGIJI ya ƙara saka masa soyayyar ka. Sai haƙuri. Ba komai ake ma shiru ba, sannan ba komai akema faɗa ba. Kowacce ta iya maganin matsalar ta a ɗakinta. Sai in abun yafi ƙarfinta ne dan kar naji kar na gani yawon kai ƙara”..
Bayan Mimi ta gama nata suma sauran ɗaya bayan ɗaya sukai nasu. Harda koya musu kalolin abubuwa da suka kusan saka Nimrah da Ruky narkewa. Asma'u da Biebah da yake sun girme su ƴar sinne kai kawai ake. Su ko sukai fuska kamar basu fahimce su ba sai da suka feɗe musu biri har wutsiya...........✍️
(Wai head girl, ALLAH ya shirya matar Uncle L dai jama'a ita ta bamu sunan ga🤣🤣).
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 18_
_________________
_________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
..........Cike da tsiwa Nimrah ta ɗaga wayar. Dama gashi zuciyarta a kusa take.
“Nikam wai ko kana bina bashi ne malam? Ka takurama rayuwata fa. Tunda ka faɗi abinda kake son faɗa a baya ba sai ka ƙyale ni ba”.
“Ba kici bashi na ba, amma kina da abu mai muhimmanci a wajena Nimrah. Sannan ni da alkairi nake binki. Na jima ina neman hanyar dazan sameki amma na rasa. Sai a kwanan nan nake samun labarin kinyi aure. Auren ma wai maƙiyinki kika aura, wanda yay yunƙurin kashe mahaifiyarki. Anya kuwa Nimrah baƙya ganin akwai kuskure a yin hakan. Amma na miki uziri, dan na fahimci har yanzu baki gama sanin waye Zak-Shadow ba. Makirin mutum daya iya taku da bada ƙafa kenan. Shi ɗin ƙuli-ƙuli ne da ba'a gane masa gaba balle baya.....”
“Nifa gaskiya kana sakani a ruɗani. Kana raba min hankali da yawa. Saboda ko abubuwan daka gaya min a kansa a baya ni ba haka nake gani daga garesa ba a yanzu. Amma zan baka dama guda ɗaya tak, idan har ka gaza zaka sha mamaki na. ”
Da sauri Mr Specter yay ma Dagger alamar yace ya yarda. Dan haka Dagger ya sake kwantar da murya ya ce, “Na yarda da duk sharaɗin ki Nimrah. Sannan a wannan karon na miki alƙawarin sai na tabbatar miki da ɓoyayyar fuskar Zak-Shadow da baki sani ba. Sai na bankaɗo miki munanan ayyukansa. Sannan zan haɗaki da mahaifiyarki dake ɓoye kanta saboda shi”.
Nimrah ta ɗanyi shiru kamar mai nazari. Sai kuma a hankali ajiyar zuciya mai nauyi ta suɓuce mata. Ta kai zaune a bakin gadon karo na farko. Tabbas tana son ganin Ummanta, tana kwaɗayin hakan kodan ta tabbatar da gaskiyar nan akan Dadah...
“Kin amince?”.
Dagger ya katse mata tunani.
Kamar tana a gabansa ta jinjina kanta a hankali. “Na amince. Sai dai ina sake tabbatar maka idan naga daɓanin abinda ka faɗa zan baka mamaki. Dan kai ma baka san wacece ZAKANYAR KAWU TANIMU ba. Nimrah kawai ka sani”.
Dagger yay ƙaramar dariya. “Niko nasan Zakanyar Kawu Tanimu. Amma bazaki san na sani ba sai nan gaba idan kika gama sanin wanen ni. Na barki lafiya. Sai dai nan da kwana kaɗan saƙona zai riske ki. Idan kin aiwatar yanda ya kamata ki fara shirin haɗuwa da Ummanki. Kije ga mijinki dan yau kaɗan ya rage kishiyarki ta halaka shi da ƙwaya...”
Ɗiff wayar ta katse. Ƙirjin Nimrah ya buga, sakamakon kalaman ƙarshe.
“Kwaya?”.
Ta maimaita kalmar da tafi tsaya mata a ƙofar zuciya. Ai ba shiri ta watsar da wayar ta miƙe jiki na ɓari ta fita....
Nimrah dake lure da su tai murmurshi. Sai da suka shiga ne take ma Ruky raɗa. Itama cikin raɗa Rukyn ta ce, “Ninah a rage sakama masoya ido.”
Baki Nimrah ta riƙe. Tare da faɗin, “ALLAH ya shirya min ke Trouble Buddy”.
Ruky ta sake sakin dariya. Asma'u da Biebah dai basu bi takan su ba. Dan sun san munafuncin kafi Autocin Mammah mai lasis ne. Sashen Rukyn ma ko'ina sai da suka shiga. Nan ma komai ya musu ƙyau. Koda suka fito sai suka nufi sashen Lailah inda su Aunty Mommy ke jiransu.
Kayan da aka baje a tsakiyar falon suke kallo. Ruky da Nimrah suka kalla juna. Dan sarai sun gane irin kayan da akaita danna musu ne lokacin biki. Sai da suka zauna Mimi ta ce, “Ku bani hankalin ku nan musamman ku iyayen rawar kan nan guda biyu. Mu da ku yanzu mun zama ƙawaye. Duk wadda aka ba abu tai wasa zata sha mamaki na. Dan wlhy ɗura zan koma yi muku. Kayan nan kaf dake nan babu wani abu na cutarwa. Daga su Dabino, cukwiy, madara ne da abinda nan gaba duk zaku gane. Ninah! Ninah! Ninah sau nawa na kira ki”.
“Uku Mom”.
“Kece mai Head girl a cikin ku, wlhy ki nutsu ki karɓo mana kambun SARAUNIYA. Wanan bakin na Dadah so muke muji ya buɗe duk motsinsa murmurshi ya dinga fita”.
Kasa daurewa Aunty Mommy tayi ta sanya dariya da faɗin, “Baki da kunya Mimi. So kike Dadanmu ya susu ce.”
“A wlhy Aunty a ɗaki ya susu ce mata. Mu mun yarda idan ya fito yayta haɗe fuskar”.
Yanzu kam babu wanda bai dara ba. Ta koma kan su Biebah. “Kuma kar kuji nace dan tana da Head girl ku zama lusarai. Duk wadda ta bari saboda sakacinta akai mata Head girl ɗin sai naci ƙaniyar ku. In ma zata zo tazo da wani dalili bana sakacin kula da miji ba. Ba kuma waɗan nan ne kawai kular ba. Tsafta, ƙamshi, ku nutsu kusan mi mazan ku ke so miye basa so. Mutum yasan abinda zai fito bakinsa a gaban miji. Ibada, ibada ina sake maimaitawa. Dan duk yanda kake tunanin namiji na sonka dole ka sake dagewa da gayama UBANGIJI ya ƙara saka masa soyayyar ka. Sai haƙuri. Ba komai ake ma shiru ba, sannan ba komai akema faɗa ba. Kowacce ta iya maganin matsalar ta a ɗakinta. Sai in abun yafi ƙarfinta ne dan kar naji kar na gani yawon kai ƙara”..
Bayan Mimi ta gama nata suma sauran ɗaya bayan ɗaya sukai nasu. Harda koya musu kalolin abubuwa da suka kusan saka Nimrah da Ruky narkewa. Asma'u da Biebah da yake sun girme su ƴar sinne kai kawai ake. Su ko sukai fuska kamar basu fahimce su ba sai da suka feɗe musu biri har wutsiya...........✍️
(Wai head girl, ALLAH ya shirya matar Uncle L dai jama'a ita ta bamu sunan ga🤣🤣).
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 18_
_________________
_________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
..........Cike da tsiwa Nimrah ta ɗaga wayar. Dama gashi zuciyarta a kusa take.
“Nikam wai ko kana bina bashi ne malam? Ka takurama rayuwata fa. Tunda ka faɗi abinda kake son faɗa a baya ba sai ka ƙyale ni ba”.
“Ba kici bashi na ba, amma kina da abu mai muhimmanci a wajena Nimrah. Sannan ni da alkairi nake binki. Na jima ina neman hanyar dazan sameki amma na rasa. Sai a kwanan nan nake samun labarin kinyi aure. Auren ma wai maƙiyinki kika aura, wanda yay yunƙurin kashe mahaifiyarki. Anya kuwa Nimrah baƙya ganin akwai kuskure a yin hakan. Amma na miki uziri, dan na fahimci har yanzu baki gama sanin waye Zak-Shadow ba. Makirin mutum daya iya taku da bada ƙafa kenan. Shi ɗin ƙuli-ƙuli ne da ba'a gane masa gaba balle baya.....”
“Nifa gaskiya kana sakani a ruɗani. Kana raba min hankali da yawa. Saboda ko abubuwan daka gaya min a kansa a baya ni ba haka nake gani daga garesa ba a yanzu. Amma zan baka dama guda ɗaya tak, idan har ka gaza zaka sha mamaki na. ”
Da sauri Mr Specter yay ma Dagger alamar yace ya yarda. Dan haka Dagger ya sake kwantar da murya ya ce, “Na yarda da duk sharaɗin ki Nimrah. Sannan a wannan karon na miki alƙawarin sai na tabbatar miki da ɓoyayyar fuskar Zak-Shadow da baki sani ba. Sai na bankaɗo miki munanan ayyukansa. Sannan zan haɗaki da mahaifiyarki dake ɓoye kanta saboda shi”.
Nimrah ta ɗanyi shiru kamar mai nazari. Sai kuma a hankali ajiyar zuciya mai nauyi ta suɓuce mata. Ta kai zaune a bakin gadon karo na farko. Tabbas tana son ganin Ummanta, tana kwaɗayin hakan kodan ta tabbatar da gaskiyar nan akan Dadah...
“Kin amince?”.
Dagger ya katse mata tunani.
Kamar tana a gabansa ta jinjina kanta a hankali. “Na amince. Sai dai ina sake tabbatar maka idan naga daɓanin abinda ka faɗa zan baka mamaki. Dan kai ma baka san wacece ZAKANYAR KAWU TANIMU ba. Nimrah kawai ka sani”.
Dagger yay ƙaramar dariya. “Niko nasan Zakanyar Kawu Tanimu. Amma bazaki san na sani ba sai nan gaba idan kika gama sanin wanen ni. Na barki lafiya. Sai dai nan da kwana kaɗan saƙona zai riske ki. Idan kin aiwatar yanda ya kamata ki fara shirin haɗuwa da Ummanki. Kije ga mijinki dan yau kaɗan ya rage kishiyarki ta halaka shi da ƙwaya...”
Ɗiff wayar ta katse. Ƙirjin Nimrah ya buga, sakamakon kalaman ƙarshe.
“Kwaya?”.
Ta maimaita kalmar da tafi tsaya mata a ƙofar zuciya. Ai ba shiri ta watsar da wayar ta miƙe jiki na ɓari ta fita....