Sashe 26
Kida A Ruwa Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda Amimah tazo ta sake sanar mata Dadah ne fa baida lafiya shiyyasa ashe Imran yazo hankalinta ya tashi. A rikice take tambayar miya same shi. Amimah tace, “Ban sani ba Aunty, kece ya kamata kije ki jiyo mana. Dan su Mammah ma har sun zo sun fita, kuma yarinyar nan tun ɗazun tana tare da shi. Kinga sai suma ɗauka ke abin bai dameki ba ko.”
Nabeeha dake jin kamar zuciyarta zata fito ta nufi sashen Dada, sai dai zuciyarta na'a cikin matsanancin tsoro musamman akan abinda ya faru tsakaninsu asubahin yau. A falo ta samu Imran yana waya, bata tsaya bi takansa ba dan wani jin tsanarsa take a ranta ta wuce bedroom ɗin da suka kwana jiya. Ƙofar kawai ta tura ta shiga batare da neman izini ba balle yin sallama. A dai-dai wannan lokacin Nimrah data gama haɗama Dadah tea ɗin da yace kaɗai zai sha ta isa gaban gadon inda yake. Yanda aka turo ƙofar ya saka zuciyarta bugawa, ta jiyo da sauri tana kallon ƙofar kamar yanda Dadah ya ɗago shima ya kalla wajen. Cikin ido Dadah da Nabeeha suka kalla juna, sai ta tsaya cak gabanta na faɗuwa. Nimrah kuwa kanta ta kawar kamar bataga komai ba. Cike da rashin ji da son ɓatama Nabeeha rai ta canja shawara, maimakon bama Dadah tea ɗin tabar wajen kamar yanda tai niyyasa sai kawai ta kai zaune a bakin gadon kusa da shi, duk da wajen baida yawa saboda yana zaune ne a baki-baki ƙafafunsa a miƙe a yanda su Mammah suka barshi.
Nimrah ɗin ya kalla, sai ya ga fara'ar fuskanta ta ɓace ɓat, baice komai ba ya ɗan matsa mata danta zauna da ƙyau, dai-dai Nabeeha na ƙarasowa gaban gadon itama ranta a ɓace da ganin zaman da Nimrah tayin, sannan itace da mijin mizai sa ita ta zo, wannan munafunci ne kuma tasan Imran ne ya ƙullashi, zako tayi maganinsa wlhy. Sai dai cikin danne zafin da take ji ta furta,
“Subahannallahi My D. Miya faru ne? Yanzu nake ji baka da lafiya, dama ciwon kan bai sauka ba har yanzu?”.
Tai maganar tana hawowa gadon sosai ta ɗayan ɓangaren, ta kai hannunta a goshinsa, idanun kawai ya ɗan lumshe da ƙoƙarin jinjina mata kan nasa, bata damu ba ta sake sakko da hannun saman wuyansa. Wani irin abu yazo ya tokare maƙoshin Nimrah, sai dai ko kallon inda Nabeeha take bata sake yi ba. Sai ma kofin tea ɗin data miƙama Dadan.
Nabeeha ta saki ɗan murmurshin ƙeta, dan a safiyar yau ta zauna tama kanta huɗubar shirya abubuwa masu yawa akan Nimrah. Ta saka a ranta zata ajiye shawarar kowa ta gina ra'ayin kanta tunda itama dai ai mace ce, sannan mutum ce ba robot ba balle ta zama abar control ɗin kowa. Tafi kowa sanin wanene Haysam, sannan tace ta zaɓi abinta matsayin miji, duk tsanani kuma ta yarda zata zauna da shi da halinsa. Mizai sa ta cigaba da zaman yin rayuwa a gidan aurenta tare da wata banzar yarinya. Dole ne ta kawar da ita. Dan akan Haysam wlhy sai inda ƙarfinta ya ƙare, ko Mammah data haifeshi dole ta bar mata shi balle wannan shashar yarinyar ƴar cikinta. Badai ita ta aiko Haysam da shatin kiss ba dana turare a jiya. Ta jira nata aiken dan ita a zahiri zata yi.........✍️
Ke wlhy ƙawata matsalar ki kenan🥱. Mi kuma ya kawo a zahiri zakiyi🥺? Ai ya hakan ne zaki sa a cimu da yakin🥲🚶.
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 19_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
.........Koda ta shige shi ficewa yay dan Dabo ne ke kiransa akan wani babban al'amari daya taso. An kama wata mota da bomb a kusa da fadar shugaban ƙasa. Bama Dabo ɗin kaɗai ba har Janar tun ɗazu yake neman layinsa matsayinsa na NSA amma bai samu ba. Shima Dabo dan wannan layin na sirrin su ne daya shafi UNIT ZERO shiyyasa ya samesa.
Sosai Nimrah ke kallon Dadah kamar zatai kuka. A ranta kam tana mamakin miya same shi haka bayan jiya lafiya lau suka rabu har lokacin barci, zancen Dagger ya shiga dawo mata (Kije ga mijinki dan yau kaɗan ya rage kishiyar ki ta halaka shi da ƙwaya....). Mi hakan ke nufi? Mi zai sa Nabeeha ɗin ta aikata haka to?. Kai ina bata yarda ba. To amma mizai sa taƙi yardar? Bata da mai bata amsa dan haka ta share hawayen dake neman zubo matan tana kaiwa zaune. Samun kanta tai da riƙo hannunsa na haggu dake a saman cikinsa, dan ana damar ne aka saka masa drip ɗin. Cikin nata ta rumtse, duk da yafi natan girma. Ga wani irin taushi kai bakace hannun namiji bane, namijin ma tsohon soja kamar Dadansu.
Karo na farko a rayuwarta data zuba masa idanunta. Kallo sosai take masa irin na ƙurulla fiye da ko yaushe. Badan kar ace tayi ƙarya ba data rantse Dadah yafi kowa ƙyau a gidan. Musamman a yanzu daya ajiye gashin saje a fuska. Gashin kuma ya gauraya da tsilli-tsillin farin gashi da yay matuƙar ƙara masa kamala da cikar haiba masu irin shekarunsa da nutsuwa ta gama ratsawa da kwarjini na musamman. Tabbas kalmar Dattijo kalma ce mai daraja da malam bahaushe kan faɗa ga mutanen da shekaru suka fara matsawa a sahun ƙuruciya. Bata taɓa ƙara jin girma da darajar wannan kalmarba irin yanzu data gama sanin ai nahin HAYSAM ABDUL-RASHEED SHEHU. Domin kuwa duk namiji daya fara shiga shekarun dattijan taka da suka fara ne daga 45 zakaga al'amuransa sun dai-daita nutsuwarsa da kamewa sun yalwata. Sai dai in har asharari ne a shekarun samartakar sa..
Dadan su kuma kamili ne mai addini kowa ya sani....
Motsin da yay da hannunsa ya saka tunaninta yankewa. Tai saurin ƙoƙarin sake matsawa tana kallonsa. Sai kuma akai sa'a ma bai ko buɗe idanunsa ba ya cigaba da barcin. Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi, sannan ta zuba tagumi tunaninta ya koma kan wayarta da Dagger....
[=][=][=][=][=]
Rayhana na gama zayyane ma First Lady abinda ke faruwa a gidan dake nuna sakamakon aikin data sakata ta saki wata dariya. Wayar ta ajiye tare da miƙewa ta fara kai-kawo a katafaren ɗakin nata. “Lokaci yayi da Adeel zai dawo shima”. Ta faɗa a zahiri tana sake kwashewa da dariya.
Sai kuma ta sake komawa bakin gado tai zaman ƙafa ɗaya kan ɗaya. Waya ta ɗauka tai kira. Ana ɗagawa cikin gaisuwar girmamawa ta ce, “Ranka ya daɗe na cika aikin ku. Shegen ya kai ƙasa tun a daren jiya. Sai muje next”.
Ban san mi akace mata daga can ba tai dariya da faɗin, “An gama, sai na jika”. Daga haka ta yanke tana dariyar dai. Kamar wadda ke magana da wani ta furta, “Wannan shine lokacin, lokacin da nake jira Hasiba. Nayi alƙawarin sai na mallaki abinda kikace yafi ƙarfina. Zan tabbatar miki ni ba kanwar lasarki bace, tun farko a bariki aka haifeni ba hayenta nayi ba kamar ke. Muje zuwa farkon wasa. Ni dake ɗan halak ka fasa.”
Ta sake kwashewa da dariya. Tare da ware hannaye ta ce, “Barka da zuwa DUNIYATA NABEEHA. Barka da zuwa DUNIYAR HASIBA ADEEL. BARKA DA ZUWA DUNIYAR SU OGANA, HAYSAM”....
Tofa munga Boni. Dole na kaima ƙawata gulmar nan yau. Gata ga uwataresa ga miji kuma duk a komar First Lady 🏃🏼♀️🏃🏼♀️🏃🏼♀️🏃🏼♀️🥱😂.
ππππππππππ
Nabeeha dake jin kamar zuciyarta zata fito ta nufi sashen Dada, sai dai zuciyarta na'a cikin matsanancin tsoro musamman akan abinda ya faru tsakaninsu asubahin yau. A falo ta samu Imran yana waya, bata tsaya bi takansa ba dan wani jin tsanarsa take a ranta ta wuce bedroom ɗin da suka kwana jiya. Ƙofar kawai ta tura ta shiga batare da neman izini ba balle yin sallama. A dai-dai wannan lokacin Nimrah data gama haɗama Dadah tea ɗin da yace kaɗai zai sha ta isa gaban gadon inda yake. Yanda aka turo ƙofar ya saka zuciyarta bugawa, ta jiyo da sauri tana kallon ƙofar kamar yanda Dadah ya ɗago shima ya kalla wajen. Cikin ido Dadah da Nabeeha suka kalla juna, sai ta tsaya cak gabanta na faɗuwa. Nimrah kuwa kanta ta kawar kamar bataga komai ba. Cike da rashin ji da son ɓatama Nabeeha rai ta canja shawara, maimakon bama Dadah tea ɗin tabar wajen kamar yanda tai niyyasa sai kawai ta kai zaune a bakin gadon kusa da shi, duk da wajen baida yawa saboda yana zaune ne a baki-baki ƙafafunsa a miƙe a yanda su Mammah suka barshi.
Nimrah ɗin ya kalla, sai ya ga fara'ar fuskanta ta ɓace ɓat, baice komai ba ya ɗan matsa mata danta zauna da ƙyau, dai-dai Nabeeha na ƙarasowa gaban gadon itama ranta a ɓace da ganin zaman da Nimrah tayin, sannan itace da mijin mizai sa ita ta zo, wannan munafunci ne kuma tasan Imran ne ya ƙullashi, zako tayi maganinsa wlhy. Sai dai cikin danne zafin da take ji ta furta,
“Subahannallahi My D. Miya faru ne? Yanzu nake ji baka da lafiya, dama ciwon kan bai sauka ba har yanzu?”.
Tai maganar tana hawowa gadon sosai ta ɗayan ɓangaren, ta kai hannunta a goshinsa, idanun kawai ya ɗan lumshe da ƙoƙarin jinjina mata kan nasa, bata damu ba ta sake sakko da hannun saman wuyansa. Wani irin abu yazo ya tokare maƙoshin Nimrah, sai dai ko kallon inda Nabeeha take bata sake yi ba. Sai ma kofin tea ɗin data miƙama Dadan.
Nabeeha ta saki ɗan murmurshin ƙeta, dan a safiyar yau ta zauna tama kanta huɗubar shirya abubuwa masu yawa akan Nimrah. Ta saka a ranta zata ajiye shawarar kowa ta gina ra'ayin kanta tunda itama dai ai mace ce, sannan mutum ce ba robot ba balle ta zama abar control ɗin kowa. Tafi kowa sanin wanene Haysam, sannan tace ta zaɓi abinta matsayin miji, duk tsanani kuma ta yarda zata zauna da shi da halinsa. Mizai sa ta cigaba da zaman yin rayuwa a gidan aurenta tare da wata banzar yarinya. Dole ne ta kawar da ita. Dan akan Haysam wlhy sai inda ƙarfinta ya ƙare, ko Mammah data haifeshi dole ta bar mata shi balle wannan shashar yarinyar ƴar cikinta. Badai ita ta aiko Haysam da shatin kiss ba dana turare a jiya. Ta jira nata aiken dan ita a zahiri zata yi.........✍️
Ke wlhy ƙawata matsalar ki kenan🥱. Mi kuma ya kawo a zahiri zakiyi🥺? Ai ya hakan ne zaki sa a cimu da yakin🥲🚶.
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[01/06, 1:46 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 19_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
.........Koda ta shige shi ficewa yay dan Dabo ne ke kiransa akan wani babban al'amari daya taso. An kama wata mota da bomb a kusa da fadar shugaban ƙasa. Bama Dabo ɗin kaɗai ba har Janar tun ɗazu yake neman layinsa matsayinsa na NSA amma bai samu ba. Shima Dabo dan wannan layin na sirrin su ne daya shafi UNIT ZERO shiyyasa ya samesa.
Sosai Nimrah ke kallon Dadah kamar zatai kuka. A ranta kam tana mamakin miya same shi haka bayan jiya lafiya lau suka rabu har lokacin barci, zancen Dagger ya shiga dawo mata (Kije ga mijinki dan yau kaɗan ya rage kishiyar ki ta halaka shi da ƙwaya....). Mi hakan ke nufi? Mi zai sa Nabeeha ɗin ta aikata haka to?. Kai ina bata yarda ba. To amma mizai sa taƙi yardar? Bata da mai bata amsa dan haka ta share hawayen dake neman zubo matan tana kaiwa zaune. Samun kanta tai da riƙo hannunsa na haggu dake a saman cikinsa, dan ana damar ne aka saka masa drip ɗin. Cikin nata ta rumtse, duk da yafi natan girma. Ga wani irin taushi kai bakace hannun namiji bane, namijin ma tsohon soja kamar Dadansu.
Karo na farko a rayuwarta data zuba masa idanunta. Kallo sosai take masa irin na ƙurulla fiye da ko yaushe. Badan kar ace tayi ƙarya ba data rantse Dadah yafi kowa ƙyau a gidan. Musamman a yanzu daya ajiye gashin saje a fuska. Gashin kuma ya gauraya da tsilli-tsillin farin gashi da yay matuƙar ƙara masa kamala da cikar haiba masu irin shekarunsa da nutsuwa ta gama ratsawa da kwarjini na musamman. Tabbas kalmar Dattijo kalma ce mai daraja da malam bahaushe kan faɗa ga mutanen da shekaru suka fara matsawa a sahun ƙuruciya. Bata taɓa ƙara jin girma da darajar wannan kalmarba irin yanzu data gama sanin ai nahin HAYSAM ABDUL-RASHEED SHEHU. Domin kuwa duk namiji daya fara shiga shekarun dattijan taka da suka fara ne daga 45 zakaga al'amuransa sun dai-daita nutsuwarsa da kamewa sun yalwata. Sai dai in har asharari ne a shekarun samartakar sa..
Dadan su kuma kamili ne mai addini kowa ya sani....
Motsin da yay da hannunsa ya saka tunaninta yankewa. Tai saurin ƙoƙarin sake matsawa tana kallonsa. Sai kuma akai sa'a ma bai ko buɗe idanunsa ba ya cigaba da barcin. Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi, sannan ta zuba tagumi tunaninta ya koma kan wayarta da Dagger....
[=][=][=][=][=]
Rayhana na gama zayyane ma First Lady abinda ke faruwa a gidan dake nuna sakamakon aikin data sakata ta saki wata dariya. Wayar ta ajiye tare da miƙewa ta fara kai-kawo a katafaren ɗakin nata. “Lokaci yayi da Adeel zai dawo shima”. Ta faɗa a zahiri tana sake kwashewa da dariya.
Sai kuma ta sake komawa bakin gado tai zaman ƙafa ɗaya kan ɗaya. Waya ta ɗauka tai kira. Ana ɗagawa cikin gaisuwar girmamawa ta ce, “Ranka ya daɗe na cika aikin ku. Shegen ya kai ƙasa tun a daren jiya. Sai muje next”.
Ban san mi akace mata daga can ba tai dariya da faɗin, “An gama, sai na jika”. Daga haka ta yanke tana dariyar dai. Kamar wadda ke magana da wani ta furta, “Wannan shine lokacin, lokacin da nake jira Hasiba. Nayi alƙawarin sai na mallaki abinda kikace yafi ƙarfina. Zan tabbatar miki ni ba kanwar lasarki bace, tun farko a bariki aka haifeni ba hayenta nayi ba kamar ke. Muje zuwa farkon wasa. Ni dake ɗan halak ka fasa.”
Ta sake kwashewa da dariya. Tare da ware hannaye ta ce, “Barka da zuwa DUNIYATA NABEEHA. Barka da zuwa DUNIYAR HASIBA ADEEL. BARKA DA ZUWA DUNIYAR SU OGANA, HAYSAM”....
Tofa munga Boni. Dole na kaima ƙawata gulmar nan yau. Gata ga uwataresa ga miji kuma duk a komar First Lady 🏃🏼♀️🏃🏼♀️🏃🏼♀️🏃🏼♀️🥱😂.
ππππππππππ