Sashe 5
Kida A Ruwa Part 4 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 4_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
.........Ruƙayya na cikin damuwa sosai tun wayar da sukai da Nimrah. Taso sanarma Ammar, amma sai saƙon Nimrah ya katse hanzarin ta. Dan ta turo mata cewar dan ALLAH sirri ne karta gayama kowa. Hakan yasata dole haɗiyewa. Sai dai damuwa ta kasa barinta. Gashi tana jin nauyin kiran layin kada Dadah ya ɗaga. Ta roƙi Ammar ya kira mata Dadah su gaisa da Nimrah yaƙi.
Acewarsa yana jin kunyar Dadah, dan tunda har bai kira su ba tunda yay wannan tafiyar ya tabbatar akwai dalili. Dole ta haƙura, amma damuwar ta kasa barinta. Tun tana ƙoƙarin dannewa har Ammar ya ganota. Tambayar duniya tace masa ba komai. Shi kuma bai kawo wani matsala bane sai yake tunanin kewar Nimrah ɗin ce ke damunta. Dan haka ya ta bata damar dinga zuwa sashen Mammah dan shima sun koma aiki shi da Bilal a yau.
Hakan ya mata daɗi, dan koba komai ta rage nauyin zuciyarta. Sannan zata huta da fitinar Uncle ɗin kwana biyun nan. Cike da zumuɗi yana fita itama tai gyara ta shirya sai sashen Mammah. Acan ta samu su Ammy. Babu jimawa sai ga Asma'u ma. Nan fa hira ta ɓarke, ɗaya biyu zakiji sunan Biebah da Nimrah ciki, alamar suna kewar su, abinka da dama jini ɗaya. ALLAH kuma ya haɗa a gida ɗaya. Idan ka gansu da Mammah abin sha'awa. Dan tamkar ƴaƴan data haifa ne ba surukai ba. Bare ma Ruƙayya da dama rainonta ce.
A tare sukai girkin rana. Bayan sun kammala kowacce ta koma sashenta yin salla. Dan suna son zuwa gidan Biebah. Da farko banda su Asma'u. Sai da Ruky ta dage da shagwaɓa harda kuka sannan Mammah tace su gayawa mazajen su. Sun san bazasu yarda ba, dan fitar su tayi wuri yanzu. Sati ɗaya kenan fa kacal. Dan haka Ruky ta sake lallaɓa Gwaggo Khadijah ta shiga maganar. Daga ƙarshe ma ita ta kira Bilal da Ammar da kanta. Ba zasu iya jayayya da Gwaggon tasu ba, dan haka babu wanda ya musa sukace to. Da wannan farin cikin sukai girkin.
Kowacce tsaff ta dawo cikin kwalliya. Har Gwaggo Khadijah ma na tsokanar su. A tare sukai dariya. Mammah na tayasu da murmurshi. Sai da sukaci abincin da suka girka sannan sukai ma su Mammah sallama suka wuce. Asma'u da Ruƙayya ɗauke da su Naseer.
Lailah taja motar, Ruƙayya a gefenta. Asma'u da Shariffa a baya. Da sauri Malam Alamu ya miƙe ya wangale musu gate. Sanda da Malam Buba dake zaune suka ɗaga musu hannu. Haka kawai wani abu yaso ɗan haskowa a zuciyar Ruƙayya game da malam Buba. Sai kuma dai bata bari abin yayi tasiri ba ta watsar saboda farin cikin ganin Small Mom dake ɗawainiya da ita yanzu. Sai da suka tsaya wani babban mall sukai shopping sannan suka ɗauki hanyar gidan Biebah, duk da ba wani nisa bane sosai amma dai akwai ƴar tafiya.
Lokacin da suke isowa gate ɗin ji Ruƙayya take kamar ta fita ta shiga da ƙafa. Tadai daure har aka buɗe musu suka shige.....
(@@@@).(@@@@)
Tun bayan wucewar Daddy Imran ya koma ɗakin. Kamar yanda yay hasashe ruwan ya ƙare. Cire mata yayi, ganin tana zufa alamar zazzaɓin ya sauka ya janye mata bargon shima. Barci take sosai. Kuma da alama yana mata daɗi. Suma windows ɗin buɗe mata su yayi. Iska mai daɗi ta tekun ta fara rige-rigen shigowa ɗakin.
Falo ya dawo ya zauna. Dan yana son yay kiran Nabeeha sannan ya taɓa aiki. Kiran Nabeehan ya fara yi, wadda suka ɗan jima suna hira. Dan yau da arziƙi nasihar Jiddah ta jiya bata gama sakinta ba. Ta daure sosai ko sau ɗaya bata kawo masa batun Nimrah ba. Hakan sai yay masa daɗi, a ransa yana addu'ar ALLAH ya sa ta ɗore. Magiya ta shiga masa akan yaushe zai dawo. Dan ita dai haƙurinta ya fara zuwa ƙarshe a kewarsa.
Kasancewar zuwa yanzu abubuwa data haddasa masa na ɓacin rai sun fara ɗan sassautawa saboda ƙudirtar yafe mata da yayi sai ya hau lallashinta. Tare da tabbatar mata nan da sati ɗaya in sha ALLAHU yana a gabanta. Sosai taji daɗin albishir ɗin nasa. Duk da satin gudan ji take ya mata nisa da yawa. Amma dai zata jure.
Bayan sunyi sallama tai shiru cike da nazari. Maganganun Jiddah na dawo mata. Tabbas ta yarda in har zata rage wasu abubuwan zata cigaba da samun Haysam. Ita matsalar gaskiya tayi masifar tsanar yarinyar nan ne. Da ace Haysam zai yarda ya canja mata gida ace bata ganinta, bata kuma ganin waɗan nan ƴan uwan nasa daba sonta suke zata rage jin hakan. Amma zama dasu shine babbar matsalar. Dan magana ta ALLAH bata ƙaunar mutanen nan sam..
Ƙaramin tsaki taja da miƙewa. Tana son fita ne ta ɗan sha iska, dan haka ta nufi bayi dan yin wanka..
......★★★......
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 4_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
.........Ruƙayya na cikin damuwa sosai tun wayar da sukai da Nimrah. Taso sanarma Ammar, amma sai saƙon Nimrah ya katse hanzarin ta. Dan ta turo mata cewar dan ALLAH sirri ne karta gayama kowa. Hakan yasata dole haɗiyewa. Sai dai damuwa ta kasa barinta. Gashi tana jin nauyin kiran layin kada Dadah ya ɗaga. Ta roƙi Ammar ya kira mata Dadah su gaisa da Nimrah yaƙi.
Acewarsa yana jin kunyar Dadah, dan tunda har bai kira su ba tunda yay wannan tafiyar ya tabbatar akwai dalili. Dole ta haƙura, amma damuwar ta kasa barinta. Tun tana ƙoƙarin dannewa har Ammar ya ganota. Tambayar duniya tace masa ba komai. Shi kuma bai kawo wani matsala bane sai yake tunanin kewar Nimrah ɗin ce ke damunta. Dan haka ya ta bata damar dinga zuwa sashen Mammah dan shima sun koma aiki shi da Bilal a yau.
Hakan ya mata daɗi, dan koba komai ta rage nauyin zuciyarta. Sannan zata huta da fitinar Uncle ɗin kwana biyun nan. Cike da zumuɗi yana fita itama tai gyara ta shirya sai sashen Mammah. Acan ta samu su Ammy. Babu jimawa sai ga Asma'u ma. Nan fa hira ta ɓarke, ɗaya biyu zakiji sunan Biebah da Nimrah ciki, alamar suna kewar su, abinka da dama jini ɗaya. ALLAH kuma ya haɗa a gida ɗaya. Idan ka gansu da Mammah abin sha'awa. Dan tamkar ƴaƴan data haifa ne ba surukai ba. Bare ma Ruƙayya da dama rainonta ce.
A tare sukai girkin rana. Bayan sun kammala kowacce ta koma sashenta yin salla. Dan suna son zuwa gidan Biebah. Da farko banda su Asma'u. Sai da Ruky ta dage da shagwaɓa harda kuka sannan Mammah tace su gayawa mazajen su. Sun san bazasu yarda ba, dan fitar su tayi wuri yanzu. Sati ɗaya kenan fa kacal. Dan haka Ruky ta sake lallaɓa Gwaggo Khadijah ta shiga maganar. Daga ƙarshe ma ita ta kira Bilal da Ammar da kanta. Ba zasu iya jayayya da Gwaggon tasu ba, dan haka babu wanda ya musa sukace to. Da wannan farin cikin sukai girkin.
Kowacce tsaff ta dawo cikin kwalliya. Har Gwaggo Khadijah ma na tsokanar su. A tare sukai dariya. Mammah na tayasu da murmurshi. Sai da sukaci abincin da suka girka sannan sukai ma su Mammah sallama suka wuce. Asma'u da Ruƙayya ɗauke da su Naseer.
Lailah taja motar, Ruƙayya a gefenta. Asma'u da Shariffa a baya. Da sauri Malam Alamu ya miƙe ya wangale musu gate. Sanda da Malam Buba dake zaune suka ɗaga musu hannu. Haka kawai wani abu yaso ɗan haskowa a zuciyar Ruƙayya game da malam Buba. Sai kuma dai bata bari abin yayi tasiri ba ta watsar saboda farin cikin ganin Small Mom dake ɗawainiya da ita yanzu. Sai da suka tsaya wani babban mall sukai shopping sannan suka ɗauki hanyar gidan Biebah, duk da ba wani nisa bane sosai amma dai akwai ƴar tafiya.
Lokacin da suke isowa gate ɗin ji Ruƙayya take kamar ta fita ta shiga da ƙafa. Tadai daure har aka buɗe musu suka shige.....
(@@@@).(@@@@)
Tun bayan wucewar Daddy Imran ya koma ɗakin. Kamar yanda yay hasashe ruwan ya ƙare. Cire mata yayi, ganin tana zufa alamar zazzaɓin ya sauka ya janye mata bargon shima. Barci take sosai. Kuma da alama yana mata daɗi. Suma windows ɗin buɗe mata su yayi. Iska mai daɗi ta tekun ta fara rige-rigen shigowa ɗakin.
Falo ya dawo ya zauna. Dan yana son yay kiran Nabeeha sannan ya taɓa aiki. Kiran Nabeehan ya fara yi, wadda suka ɗan jima suna hira. Dan yau da arziƙi nasihar Jiddah ta jiya bata gama sakinta ba. Ta daure sosai ko sau ɗaya bata kawo masa batun Nimrah ba. Hakan sai yay masa daɗi, a ransa yana addu'ar ALLAH ya sa ta ɗore. Magiya ta shiga masa akan yaushe zai dawo. Dan ita dai haƙurinta ya fara zuwa ƙarshe a kewarsa.
Kasancewar zuwa yanzu abubuwa data haddasa masa na ɓacin rai sun fara ɗan sassautawa saboda ƙudirtar yafe mata da yayi sai ya hau lallashinta. Tare da tabbatar mata nan da sati ɗaya in sha ALLAHU yana a gabanta. Sosai taji daɗin albishir ɗin nasa. Duk da satin gudan ji take ya mata nisa da yawa. Amma dai zata jure.
Bayan sunyi sallama tai shiru cike da nazari. Maganganun Jiddah na dawo mata. Tabbas ta yarda in har zata rage wasu abubuwan zata cigaba da samun Haysam. Ita matsalar gaskiya tayi masifar tsanar yarinyar nan ne. Da ace Haysam zai yarda ya canja mata gida ace bata ganinta, bata kuma ganin waɗan nan ƴan uwan nasa daba sonta suke zata rage jin hakan. Amma zama dasu shine babbar matsalar. Dan magana ta ALLAH bata ƙaunar mutanen nan sam..
Ƙaramin tsaki taja da miƙewa. Tana son fita ne ta ɗan sha iska, dan haka ta nufi bayi dan yin wanka..
......★★★......