Sashe 6
Kida A Ruwa Part 4 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Anan kam Nimrah ce ta farka. Sosai taji jikinta ya mata daɗin. Duk ciwon nan da yake da nauyin da yay mata sun saki. Sannan can ɗin ma ta rage jin zafin. Bata damu da rashin ganin Dadah a ɗakin ba. Sai ma daɗi da taji. Ta lallaɓa ta gyara gadon saboda jikinta da take jin babu ƙarfi.
Madaidaicin bayin ta shiga tayi wanka tare da ƙara shiga ruwan zafi. Sai da taji ta ƙara samun nutsuwa sannan ta fito. Mai ta fara shafawa, sannan ta mulke jikinta da turarrukanta masu ƙamshi na musamman. Inda taga yana ɗakko kaya ta duba. Sai ta samu harda kayan mata. Sai dai duk ƙananu ne sosai dan babu wani na arziƙi a ciki sai rigar da tazo da ita a jikinta jiya. Tana jin matuƙar kunyar sakawa. Amma babu yanda zatayi tunda ba wasu ne da ita ba. Sannan yunwa take ji, burinta kawai ta fita ta samu abinci taci.
Wani ɗan mini skirt ta sanya da ƙaramar top mai guntun hannu. Kayan sun mata ɗas a jiki. Ta gyara gashinta sama-sama tana ɓata fuska dan bata ƙaunar abinda zai taɓa mata kai. Koda ta ɗaure sai ta sake ɗaukar turarensa ta ƙara. Sannan ta saka bedroom slippers ta fito a ɗarare.
Dadah na zaune a falon kansa duƙe ya duƙufa aiki ƙamshinta ya fara masa sallama. A hankali ya ɗago kansa ya zubama ƙofar. Dai-dai tana kawar da kai daga kallonsa.
“Kin tashi?”.
Ya faɗa a cikin maƙoshi idanunsa na yawo a kanta. Kanta ta jinjina masa batare data sake yarda ta kallesa ba. Shima nashi idanun ya kawar. Aikinsa ya cigaba da yi sannan yace, “Ƙaraso mana”.
Kamar wadda aka makema ƙafafu da ƙyar ta dinga ɗaga su tana nufar inda yake. Sai da taje gab ta risina tana gaishe shi. Maimakon amsawa sai ya kamota ya zaunar kusa da shi. Hannunsa ya saka a wuyanta, sai kuma ya maida goshinta.
“Zazzaɓi ya tafi?”.
Kai ta jinjina masa.
“City ɗin fa?”.
Cikin rashin fahimta ta ɗago idannunta da har yanzu basu gama bajewa daga kukan data sha ba ta kallesa. Sai dai da sauri ta kawar ganin nasa dake narke a kanta. Ya gane bata fahimta ba, dan haka shima sai ya basar.
“Mi kike son ci?”.
“Abu mai yaji. Baki na babu daɗi”.
Ta faɗa a hankali idonta na tara ƙwalla.
“To shagwaɓatu basai kin yi kuka ba ai. Zaki ci gasashen kifi?”.
“Uhmm”.
Bai sake cewa komai ba ya ɗauka waya yay kira. Babu jimawa kuwa sai ga wata baturiyar mata ta shigo ɗauke da kyakkyawan basket. Sai yanzu Nimrah ta fahimci basu kaɗai bane a cikin jirgin kenan. Dan dama tun jiya tana ta son tambayarsa wanda ya haɗa musu dinner. Bayan matar ta gaishe su ta shirya abincin a table ɗin dake gabansu ta fice abinta. Sai lokacin Dadah ya ajiye system ɗinsa.
Da kansa ya ɗauki lemon tsamin dake gefen plate ɗin kifin ya matsa a kansa. Sannan ya ɗauka spoon ya ɗebo yana juyowa gareta
“Open”.
Ya faɗa a hankali.
Itama a hankali ta motsa lips ɗin nata ta buɗe ya saka mata kifin a baki. Sai ta shiga taunawa sannu-sannu kamar bata so. Shi ko ya zubama lips ɗin nata idanunsa da take jin kaifinsu sosai.
“Dadah yaushe zamu tafi gida? ALLAH ina jin kewar Mammah”.
“Zamu koma, amma sai kin amsar musu tsaraba”.
“A wajen wa?”.
Kansa ya nuna mata.
Tai ɗanyi tsai tana kallonsa. Sai kuma ta kawar da idanun. Kai tsaye tace, “Ba sai muje ka saya ba”.
“Ita wannan tsarabar babu kuɗin dake sayenta ai”.
Yanzun kam mamakinta a bayyane yake. Ta ce, “Saboda mi?”.
Shiru kamar bazai amsa ba. Sai zuwa can ya ɗan ja mata hanci.
“Saboda wanda ke bayarwa yafi ƙarfin a biya shi”.
Baki ta tura da faɗin, “ALLAH Dadah wani lokacin sai kaita rikitani. Idan kai magana ba komai nake ganewa ba”.
Murmushi yayi, bai sake cewa komai ba ya cigaba da bata kifin. Sai da tace ta ƙoshi sannan ya barta. A marairaice ta ce, “Kaifa?”.
“Kallon Little Tiger ta ƙosar da ni tuni”.
Murmurshi tayi da saka hannu ta rufe fuskarta tana faɗin,
“Ni dai ba ruwana ALLAH”.
Dadah yay murmushi kawai yana sake ɗaukar laptop ɗin sa batare da yace komai ba..........✍️
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 5_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
Madaidaicin bayin ta shiga tayi wanka tare da ƙara shiga ruwan zafi. Sai da taji ta ƙara samun nutsuwa sannan ta fito. Mai ta fara shafawa, sannan ta mulke jikinta da turarrukanta masu ƙamshi na musamman. Inda taga yana ɗakko kaya ta duba. Sai ta samu harda kayan mata. Sai dai duk ƙananu ne sosai dan babu wani na arziƙi a ciki sai rigar da tazo da ita a jikinta jiya. Tana jin matuƙar kunyar sakawa. Amma babu yanda zatayi tunda ba wasu ne da ita ba. Sannan yunwa take ji, burinta kawai ta fita ta samu abinci taci.
Wani ɗan mini skirt ta sanya da ƙaramar top mai guntun hannu. Kayan sun mata ɗas a jiki. Ta gyara gashinta sama-sama tana ɓata fuska dan bata ƙaunar abinda zai taɓa mata kai. Koda ta ɗaure sai ta sake ɗaukar turarensa ta ƙara. Sannan ta saka bedroom slippers ta fito a ɗarare.
Dadah na zaune a falon kansa duƙe ya duƙufa aiki ƙamshinta ya fara masa sallama. A hankali ya ɗago kansa ya zubama ƙofar. Dai-dai tana kawar da kai daga kallonsa.
“Kin tashi?”.
Ya faɗa a cikin maƙoshi idanunsa na yawo a kanta. Kanta ta jinjina masa batare data sake yarda ta kallesa ba. Shima nashi idanun ya kawar. Aikinsa ya cigaba da yi sannan yace, “Ƙaraso mana”.
Kamar wadda aka makema ƙafafu da ƙyar ta dinga ɗaga su tana nufar inda yake. Sai da taje gab ta risina tana gaishe shi. Maimakon amsawa sai ya kamota ya zaunar kusa da shi. Hannunsa ya saka a wuyanta, sai kuma ya maida goshinta.
“Zazzaɓi ya tafi?”.
Kai ta jinjina masa.
“City ɗin fa?”.
Cikin rashin fahimta ta ɗago idannunta da har yanzu basu gama bajewa daga kukan data sha ba ta kallesa. Sai dai da sauri ta kawar ganin nasa dake narke a kanta. Ya gane bata fahimta ba, dan haka shima sai ya basar.
“Mi kike son ci?”.
“Abu mai yaji. Baki na babu daɗi”.
Ta faɗa a hankali idonta na tara ƙwalla.
“To shagwaɓatu basai kin yi kuka ba ai. Zaki ci gasashen kifi?”.
“Uhmm”.
Bai sake cewa komai ba ya ɗauka waya yay kira. Babu jimawa kuwa sai ga wata baturiyar mata ta shigo ɗauke da kyakkyawan basket. Sai yanzu Nimrah ta fahimci basu kaɗai bane a cikin jirgin kenan. Dan dama tun jiya tana ta son tambayarsa wanda ya haɗa musu dinner. Bayan matar ta gaishe su ta shirya abincin a table ɗin dake gabansu ta fice abinta. Sai lokacin Dadah ya ajiye system ɗinsa.
Da kansa ya ɗauki lemon tsamin dake gefen plate ɗin kifin ya matsa a kansa. Sannan ya ɗauka spoon ya ɗebo yana juyowa gareta
“Open”.
Ya faɗa a hankali.
Itama a hankali ta motsa lips ɗin nata ta buɗe ya saka mata kifin a baki. Sai ta shiga taunawa sannu-sannu kamar bata so. Shi ko ya zubama lips ɗin nata idanunsa da take jin kaifinsu sosai.
“Dadah yaushe zamu tafi gida? ALLAH ina jin kewar Mammah”.
“Zamu koma, amma sai kin amsar musu tsaraba”.
“A wajen wa?”.
Kansa ya nuna mata.
Tai ɗanyi tsai tana kallonsa. Sai kuma ta kawar da idanun. Kai tsaye tace, “Ba sai muje ka saya ba”.
“Ita wannan tsarabar babu kuɗin dake sayenta ai”.
Yanzun kam mamakinta a bayyane yake. Ta ce, “Saboda mi?”.
Shiru kamar bazai amsa ba. Sai zuwa can ya ɗan ja mata hanci.
“Saboda wanda ke bayarwa yafi ƙarfin a biya shi”.
Baki ta tura da faɗin, “ALLAH Dadah wani lokacin sai kaita rikitani. Idan kai magana ba komai nake ganewa ba”.
Murmushi yayi, bai sake cewa komai ba ya cigaba da bata kifin. Sai da tace ta ƙoshi sannan ya barta. A marairaice ta ce, “Kaifa?”.
“Kallon Little Tiger ta ƙosar da ni tuni”.
Murmurshi tayi da saka hannu ta rufe fuskarta tana faɗin,
“Ni dai ba ruwana ALLAH”.
Dadah yay murmushi kawai yana sake ɗaukar laptop ɗin sa batare da yace komai ba..........✍️
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[22/05, 8:12 pm] Halima KW BZ: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_Masu fama da matsalar idanu kuma naku ya fara sauka a AREWAPEN faka-faka AUDIO da zafinsa. Book 1 zaku sameshi a cikin book 1. Book 2 na tare da book 2 shima. 💃💃😘😘😀_*
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 4_*
_Chapter 5_
__________________
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________