Sashe 6
Kauyen Yar Kadde Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"" Joy, Joy, shiru d'aukan jakanta tayi tafito tana mamaki rashin ganin ta a gidan, "kuma war haka Aisha na makaranta bare nace tana gidan su, kuma bata shiga indai Aisha bata sai da 'kau'karan dalili"".
Yana zaune ta fito, ya gama tunanin ina tayi sai ga tambayan madam Gloria.
"" Doctor nace don Allah bakaga yarinya taba?, bata dawo ba bayan wuce war mu?"" tana tambayan tanjin fad'uwan gaba.
Shima fad'uwan gaba ne ya ziyarce shi.
"" A'ah gaskiya, bata dawo ba"" yace yana mai dafe zuciyar sa.
"" A'ah ina tayi?, bata yawo fah, kuma baka a shigan ta gidan nan ba?"" tace tana nuna gidan su Aisha da kallo.
Kafin ya bata ansa sai ga 'kanin Aisha ya fito daga gidan.
"" Yauwa Muhusin abokina Joy tana gidan kune?"" cewan Auwal, "" a'a bata"" Muhusin d'in yace.
Kallon mai mashin d'in da ya kawo ta tayi tace "" malam ko zaka tafine? zanje neman yarinya na"".
Duk da Auwal na cikin damuwa bai hansa dariya ya'ke ba yace "" kije kawai madam nasan ba nisa taiba 'kila ki ganta yanzu, baza 'bata ba insha Allah "".
"" Nagode yarona, bari naje, idan ta dawo kace mata kada taje ko ina, ta jirani na dawo please kaji"".
Gyad'a mata kai yayi, ita kuma ta hau suka wuce.
Kasa cigaba da zama yayi zarya ya farayi "" ina yarinyan nan tayi?"".
Gaban sa nata cigaba da fad'uwa ya tashi ya rufe gidan sa, ya jawo masu Joy 'kofar su yabi hanyan da suka bi.
Duk taku d'aya fad'uwan gaba sa na 'karuwa ne.
***
Kokuwa suka kama, ya yayyaga rigan nata, ganin na shanun ta awaje madai daita dasu sai faman wal'kiya suke, yasa kwad'ayin sa ya sake tasowa, kamo ta yayi tare da fara shafosu.
Dukan sa take tana ehu tana basa ha'kuri amma a bazan, kai tamkar ma tana 'kara zuga sa.
Laushin su ya gigitashi, "" beby dama haka kike, gaskiya beby zaki dad'i, ashe ba banza ba muje birin wurin kawuna 'kato dashi yake cewa matar sa beby ba"".
Kai bakin sa yayi kan nata ta gantsara masa cizo, ehu yayi ya sake ta da sauri.
Tashi tayi ta fara gudu, binta yayi yana cewa "" shegiya bazan ta'ba bari daman nan ya wuce ni ba "".
Gudu take yana binta, ranan ko kamar an hana mutanen garin fitowa.
Babu kowa har ta kusa da barin bayan garin, gajiya tayi jiri ya kamata ta yanke jiki ta fad'i.
Hamdala yayi tare da rufa mata.
Shafata yake ba'ka'k'kautawa, ganin hakan zai 'bata masa lokaci sai yakai hannun sa maran ta.
Cire mata......
Comment & share please🙏🏻🙏🏻
Luv u all my fan's💋💋💋💋💋
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
(Ta'kai taccen labari)
Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili
💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫
We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO
LITTAFAN MARUBUCIYAN:-
*MASAUKIN SO*
*SHI NAKE JIRA*
*BA JINSIN MU BACE*
*HAMDIYA DA HAMNA*
Bismillahir Rahamanir Rahim
🅿1⃣3⃣to1⃣4⃣
Neman keta mata had'i yake da gaske, cikin tsoro tace murya a sha'ke "please kaji tausayi na, na daina ma rashin kunya" ina bai san ma tanayi ba, 'ko'karin cinkan burin sa kawai yake. Kuka take kamar ba gobe ta ciza ta yakusheshi ina basan ma tanayi ba, ya ciro abinsa zai zurma kawai yaji an buga masa 'katon itace a kai.
Ehu ya saki tare da fad'uwa gefe, ita ko idon ta dake rufe ta bud'e sakamakon jin 'karan da taji.
Ganin shi yashe gefe tayi hamdala a zuciyar ta tare da yun'kurin mi'kewa.
Ganin Auwal tayi tsaye ya juya mata baya, ta gane shine saboda kayan jikin sa.
Kasa mi'kewa tayi domin ta wahala wurin yun'kurin 'kwace kanta a wurin isah.
Wani marayan kuka ta saki, baiko waiwayo taba ya fara tafiya ransa na masa 'kuna.
"Please ka taimakeni na tashi" ya tsinci maganan ta, kamar bazai tanka ba, tama cire ran zai taimake ta sai taga ya mi'ka mata hannu sa, kallon sa tayi sai taga ko kallon ta baiyi ba.
Mi'ka hannun tayi, taimaka mata yayi ta mi'ke, tana mi'kewa ya fisge hannun sa.
Tare da fara tafiya yana tangad'i.
"Bazan iya tafiya ba, don Allah ka kamani" cikin zafin rai ya waigo yace da ita yana jifan ta da mummunan kallo.
"Arniyan banza da hofi kidaina had'a ni da Allahn da ya haliceni, kinsan Allah ne? ai kafirai basu sanshi ba, da kinsan shi da baki rin'ka shigan karuwai ba" yace yana mai tofar da yamu.
Tafiya ya farayi ba tare da ya sake kallon taba.
"Wayyo mama, mama kizo ki taimakeni" tace cikin mawuyacin hali.
Dawo wa yayi tare da sake mi'ka mata hannun sa d'aya kamar d'azu ta kama.
Tafiya take da'kar, shiko hannun ta dake nasa ji yayi kamar an watsa masa garwashin wuta.
"Na tsani 'kyauyen nan gaba d'aya" yace a zuciyar sa yana mai share hawaye dake shirin zubo masa.
Har sunyi nisa sai ya d'an saci kallon ta, gani yadda take yayi matu'kar firgita sa, ga wani malulun ba'kin ciki da ya rufesa.
Kamar wada akama dole yace yana mai zame hannun sa daga nata "don iskan a haka kike nufin zamu tafi da yagaggen riga? ko dama ai ba damuwar ki kayan mutunci sukayi ba, ansaba, hakan ya nuna baki tubaba, baki saduda ba. Hmmm" yaja ga garumin numfashi.
"Bazan iya tafiya dake a haka ba gaskiya, in anbinci kama kekika gayyace shi, kila bai miki yadda kike so bane shiyasa kike neman wani. Toni ba d'an iska bane, sanan ban mu'amala dasu, tir, fasi'kanci baiyi ba Sam, Allah tsare mu ya kare mu, amin".
Yace yana mai takawa abinsa.
"Ni nayi nan, Allah had'a ki da dai-dai ke sai aje can a 'karata , misssss".
Ya cigaba da tafiyan sa, kuka ta fashe dashi mai tsanani, ha'ki'ka yaci mata mutunci tace cikin zuciya, zuciya nata na mata 'kuna.
" Wato nufinsa ni karuwa ce ko? hmmm" tace tana cije le'ban ta.
"Ba komai ba laifin ka bane, kuma nagode da taimako" bai masan tanayi ba domin yayi nisa.
Tayi nisa cikin tunani sai ta tuna inda take aiko bata san sand ta mi'ke da gudu ba tama manta bazata iya tafiya ba, duk da taji a jikin ta, amma guma ta tsira da mutunci ta.
Tafiya take tana tattare yagaggen rigan ta tana rufe 'kirjin ta dashi.
A haka ta kawo har gida mutane nata kallon ta amma ko ajikin ta, hakan bai dame taba sam.
Tura 'kofar gidan su tayi ta shiga, wurgar da yagaggen rigan tayi ya rage daga ita sai d'an guntun siket d'in ta.
'Daura ruwan wanka tayi, domin a lokacin babu abinda take bu'kata da ya wuce hakan.
***
Auwal kwance a gadon sa yana ta rafka uban kuka kamar wani mace, kuka ya'ke bil ha'ki da gaskiya, yayi dana sanin ganin ba'kin abinda ya gani a idonsa.
Zuciyar na masa zafi mai tsanani, da ya rufe idanun sa abinne ke bayyana masa kamar yanzu ake a gaban sa.
Yana hango abun dake fizgan zuciyar sa gare ta a hannun wani yana sarrafasu yadda ya gadama.
Wani irin 'kara ya saki tare da ri'ke kansa.
"Duk ita ta janyo ta jama kanta, musulunci yayi, Allah ka 'kara mana imani" yace tare da dafe zuciyar sa.
"Kullum bata da shiga sai wanda zai hankali mutum gare ta, kai anya ba ita tanemai ba?" yace yana cije le'be.
Kiran sallah ya tayar dashi, mi'kewa yayi direct toilet ya shiga wankan yayi sa'an nan yasa white d'in jallabiyan sa ya fito bayan yayi alwallah domin tafiya masallaci.
Jin idanuwan sa sun masa nauyi yasa shi saka gilasa a fuskan shi, domin baiso a gane damuwar sa.
Yana rufo gidan sa, yaji motsin tafiya, bayan ya rufe ya juyo domin tafiya, sai yaga Joy tsaye kusa da gidan nasa, ta jingina da bangon gidan su Aisha, hannun ta rungume a 'kirjinta.
Idanu wan ta nakan sa tunda ya fito, d'auke kai yayi kamar bai ganta ba tare da had'e fuska ya fara tafiya.
"Nagode doctor" tace cikin za'kin murya, tsayawa yayi cak, tare da sauke 'boyeyyen numfashi.
Can kuma mai ya tuno kawai sai ya wuce fauuuuuuu.
Murmushi ta saki tare da lumshe idanuna ta, tana mai bin bayan sa da kallo.
Bata bar kallon sa ba har dai ya kure mata.
Sa'an nan tayi gidan su Aisha.
Manager please
Share please
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
(Ta'kai taccen labari)
*Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili*
*💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫*
*We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
LITTAFAN MARUBUCIYAN:-
*MASAUKIN SO*
*SHI NAKE JIRA*
*BA JINSIN MU BACE*
*HAMDIYA DA HAMNA*
A fuwan my fan's, bakuyi fushi bako? nama sani baza kuyi ba domin kun kasance masu ha'kuri dani, ina godiya sosai sosai.
Dedicated to my fan's, luv you guys🥰
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿1⃣5⃣to1⃣6⃣
Shiga gidan su Aisha tayi, maman Aishan ne zaune a kusa da murhu tana fiffita wuta, "sannu da gida mama" tace tana d'an du' kawa kad'an.
"Yauwa Joy" tace fuskan ta d'auke da murmushi, "mama Aisha ta dawo kuwa?" "a'a, amma yanzu zaki ganta don zataje islamiya anjima, okay" tace tana mai zama a kan turmi dake tsakar gidan.
Suna zaune shiru sai ga Aisha tayi sallama, ansa mata mama tayi. Ita dai Joy kallon ta kawai take.
"Besty yakike" cewar Aisha lokacin da ta'kariso gaban ta.
"Lafia" kawai tace da ita "zo muje ko?" Aisha tace, mi'kewa tayi sukayi d'akin Aishan.
Kwanciya kawai tayi a katifar Aisha daga shiga d'akin.
Kallon ta kawai tayi ta kyauda kai, domin tunda taga haka to miskilancin ne tsaba ya tashi.
Sai dai abin mamaki gani kawai tai lokacin da ta waigo tana ta faman murmushi.
Cire hijabin hada tayi tare da d'aukan na islamiya ta saka.
Yana zaune ta fito, ya gama tunanin ina tayi sai ga tambayan madam Gloria.
"" Doctor nace don Allah bakaga yarinya taba?, bata dawo ba bayan wuce war mu?"" tana tambayan tanjin fad'uwan gaba.
Shima fad'uwan gaba ne ya ziyarce shi.
"" A'ah gaskiya, bata dawo ba"" yace yana mai dafe zuciyar sa.
"" A'ah ina tayi?, bata yawo fah, kuma baka a shigan ta gidan nan ba?"" tace tana nuna gidan su Aisha da kallo.
Kafin ya bata ansa sai ga 'kanin Aisha ya fito daga gidan.
"" Yauwa Muhusin abokina Joy tana gidan kune?"" cewan Auwal, "" a'a bata"" Muhusin d'in yace.
Kallon mai mashin d'in da ya kawo ta tayi tace "" malam ko zaka tafine? zanje neman yarinya na"".
Duk da Auwal na cikin damuwa bai hansa dariya ya'ke ba yace "" kije kawai madam nasan ba nisa taiba 'kila ki ganta yanzu, baza 'bata ba insha Allah "".
"" Nagode yarona, bari naje, idan ta dawo kace mata kada taje ko ina, ta jirani na dawo please kaji"".
Gyad'a mata kai yayi, ita kuma ta hau suka wuce.
Kasa cigaba da zama yayi zarya ya farayi "" ina yarinyan nan tayi?"".
Gaban sa nata cigaba da fad'uwa ya tashi ya rufe gidan sa, ya jawo masu Joy 'kofar su yabi hanyan da suka bi.
Duk taku d'aya fad'uwan gaba sa na 'karuwa ne.
***
Kokuwa suka kama, ya yayyaga rigan nata, ganin na shanun ta awaje madai daita dasu sai faman wal'kiya suke, yasa kwad'ayin sa ya sake tasowa, kamo ta yayi tare da fara shafosu.
Dukan sa take tana ehu tana basa ha'kuri amma a bazan, kai tamkar ma tana 'kara zuga sa.
Laushin su ya gigitashi, "" beby dama haka kike, gaskiya beby zaki dad'i, ashe ba banza ba muje birin wurin kawuna 'kato dashi yake cewa matar sa beby ba"".
Kai bakin sa yayi kan nata ta gantsara masa cizo, ehu yayi ya sake ta da sauri.
Tashi tayi ta fara gudu, binta yayi yana cewa "" shegiya bazan ta'ba bari daman nan ya wuce ni ba "".
Gudu take yana binta, ranan ko kamar an hana mutanen garin fitowa.
Babu kowa har ta kusa da barin bayan garin, gajiya tayi jiri ya kamata ta yanke jiki ta fad'i.
Hamdala yayi tare da rufa mata.
Shafata yake ba'ka'k'kautawa, ganin hakan zai 'bata masa lokaci sai yakai hannun sa maran ta.
Cire mata......
Comment & share please🙏🏻🙏🏻
Luv u all my fan's💋💋💋💋💋
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
(Ta'kai taccen labari)
Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili
💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫
We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO
LITTAFAN MARUBUCIYAN:-
*MASAUKIN SO*
*SHI NAKE JIRA*
*BA JINSIN MU BACE*
*HAMDIYA DA HAMNA*
Bismillahir Rahamanir Rahim
🅿1⃣3⃣to1⃣4⃣
Neman keta mata had'i yake da gaske, cikin tsoro tace murya a sha'ke "please kaji tausayi na, na daina ma rashin kunya" ina bai san ma tanayi ba, 'ko'karin cinkan burin sa kawai yake. Kuka take kamar ba gobe ta ciza ta yakusheshi ina basan ma tanayi ba, ya ciro abinsa zai zurma kawai yaji an buga masa 'katon itace a kai.
Ehu ya saki tare da fad'uwa gefe, ita ko idon ta dake rufe ta bud'e sakamakon jin 'karan da taji.
Ganin shi yashe gefe tayi hamdala a zuciyar ta tare da yun'kurin mi'kewa.
Ganin Auwal tayi tsaye ya juya mata baya, ta gane shine saboda kayan jikin sa.
Kasa mi'kewa tayi domin ta wahala wurin yun'kurin 'kwace kanta a wurin isah.
Wani marayan kuka ta saki, baiko waiwayo taba ya fara tafiya ransa na masa 'kuna.
"Please ka taimakeni na tashi" ya tsinci maganan ta, kamar bazai tanka ba, tama cire ran zai taimake ta sai taga ya mi'ka mata hannu sa, kallon sa tayi sai taga ko kallon ta baiyi ba.
Mi'ka hannun tayi, taimaka mata yayi ta mi'ke, tana mi'kewa ya fisge hannun sa.
Tare da fara tafiya yana tangad'i.
"Bazan iya tafiya ba, don Allah ka kamani" cikin zafin rai ya waigo yace da ita yana jifan ta da mummunan kallo.
"Arniyan banza da hofi kidaina had'a ni da Allahn da ya haliceni, kinsan Allah ne? ai kafirai basu sanshi ba, da kinsan shi da baki rin'ka shigan karuwai ba" yace yana mai tofar da yamu.
Tafiya ya farayi ba tare da ya sake kallon taba.
"Wayyo mama, mama kizo ki taimakeni" tace cikin mawuyacin hali.
Dawo wa yayi tare da sake mi'ka mata hannun sa d'aya kamar d'azu ta kama.
Tafiya take da'kar, shiko hannun ta dake nasa ji yayi kamar an watsa masa garwashin wuta.
"Na tsani 'kyauyen nan gaba d'aya" yace a zuciyar sa yana mai share hawaye dake shirin zubo masa.
Har sunyi nisa sai ya d'an saci kallon ta, gani yadda take yayi matu'kar firgita sa, ga wani malulun ba'kin ciki da ya rufesa.
Kamar wada akama dole yace yana mai zame hannun sa daga nata "don iskan a haka kike nufin zamu tafi da yagaggen riga? ko dama ai ba damuwar ki kayan mutunci sukayi ba, ansaba, hakan ya nuna baki tubaba, baki saduda ba. Hmmm" yaja ga garumin numfashi.
"Bazan iya tafiya dake a haka ba gaskiya, in anbinci kama kekika gayyace shi, kila bai miki yadda kike so bane shiyasa kike neman wani. Toni ba d'an iska bane, sanan ban mu'amala dasu, tir, fasi'kanci baiyi ba Sam, Allah tsare mu ya kare mu, amin".
Yace yana mai takawa abinsa.
"Ni nayi nan, Allah had'a ki da dai-dai ke sai aje can a 'karata , misssss".
Ya cigaba da tafiyan sa, kuka ta fashe dashi mai tsanani, ha'ki'ka yaci mata mutunci tace cikin zuciya, zuciya nata na mata 'kuna.
" Wato nufinsa ni karuwa ce ko? hmmm" tace tana cije le'ban ta.
"Ba komai ba laifin ka bane, kuma nagode da taimako" bai masan tanayi ba domin yayi nisa.
Tayi nisa cikin tunani sai ta tuna inda take aiko bata san sand ta mi'ke da gudu ba tama manta bazata iya tafiya ba, duk da taji a jikin ta, amma guma ta tsira da mutunci ta.
Tafiya take tana tattare yagaggen rigan ta tana rufe 'kirjin ta dashi.
A haka ta kawo har gida mutane nata kallon ta amma ko ajikin ta, hakan bai dame taba sam.
Tura 'kofar gidan su tayi ta shiga, wurgar da yagaggen rigan tayi ya rage daga ita sai d'an guntun siket d'in ta.
'Daura ruwan wanka tayi, domin a lokacin babu abinda take bu'kata da ya wuce hakan.
***
Auwal kwance a gadon sa yana ta rafka uban kuka kamar wani mace, kuka ya'ke bil ha'ki da gaskiya, yayi dana sanin ganin ba'kin abinda ya gani a idonsa.
Zuciyar na masa zafi mai tsanani, da ya rufe idanun sa abinne ke bayyana masa kamar yanzu ake a gaban sa.
Yana hango abun dake fizgan zuciyar sa gare ta a hannun wani yana sarrafasu yadda ya gadama.
Wani irin 'kara ya saki tare da ri'ke kansa.
"Duk ita ta janyo ta jama kanta, musulunci yayi, Allah ka 'kara mana imani" yace tare da dafe zuciyar sa.
"Kullum bata da shiga sai wanda zai hankali mutum gare ta, kai anya ba ita tanemai ba?" yace yana cije le'be.
Kiran sallah ya tayar dashi, mi'kewa yayi direct toilet ya shiga wankan yayi sa'an nan yasa white d'in jallabiyan sa ya fito bayan yayi alwallah domin tafiya masallaci.
Jin idanuwan sa sun masa nauyi yasa shi saka gilasa a fuskan shi, domin baiso a gane damuwar sa.
Yana rufo gidan sa, yaji motsin tafiya, bayan ya rufe ya juyo domin tafiya, sai yaga Joy tsaye kusa da gidan nasa, ta jingina da bangon gidan su Aisha, hannun ta rungume a 'kirjinta.
Idanu wan ta nakan sa tunda ya fito, d'auke kai yayi kamar bai ganta ba tare da had'e fuska ya fara tafiya.
"Nagode doctor" tace cikin za'kin murya, tsayawa yayi cak, tare da sauke 'boyeyyen numfashi.
Can kuma mai ya tuno kawai sai ya wuce fauuuuuuu.
Murmushi ta saki tare da lumshe idanuna ta, tana mai bin bayan sa da kallo.
Bata bar kallon sa ba har dai ya kure mata.
Sa'an nan tayi gidan su Aisha.
Manager please
Share please
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
(Ta'kai taccen labari)
*Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili*
*💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫*
*We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
LITTAFAN MARUBUCIYAN:-
*MASAUKIN SO*
*SHI NAKE JIRA*
*BA JINSIN MU BACE*
*HAMDIYA DA HAMNA*
A fuwan my fan's, bakuyi fushi bako? nama sani baza kuyi ba domin kun kasance masu ha'kuri dani, ina godiya sosai sosai.
Dedicated to my fan's, luv you guys🥰
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿1⃣5⃣to1⃣6⃣
Shiga gidan su Aisha tayi, maman Aishan ne zaune a kusa da murhu tana fiffita wuta, "sannu da gida mama" tace tana d'an du' kawa kad'an.
"Yauwa Joy" tace fuskan ta d'auke da murmushi, "mama Aisha ta dawo kuwa?" "a'a, amma yanzu zaki ganta don zataje islamiya anjima, okay" tace tana mai zama a kan turmi dake tsakar gidan.
Suna zaune shiru sai ga Aisha tayi sallama, ansa mata mama tayi. Ita dai Joy kallon ta kawai take.
"Besty yakike" cewar Aisha lokacin da ta'kariso gaban ta.
"Lafia" kawai tace da ita "zo muje ko?" Aisha tace, mi'kewa tayi sukayi d'akin Aishan.
Kwanciya kawai tayi a katifar Aisha daga shiga d'akin.
Kallon ta kawai tayi ta kyauda kai, domin tunda taga haka to miskilancin ne tsaba ya tashi.
Sai dai abin mamaki gani kawai tai lokacin da ta waigo tana ta faman murmushi.
Cire hijabin hada tayi tare da d'aukan na islamiya ta saka.