Sashe 13
Kauyen Yar Kadde Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ai ta isa aure kam, sai dai kace kawai baka son ka auri yarinya, to mai zai hana a d'aura aure ta ta dawo nan da zama? idan yaso daga baya sai ayi biki bayan ta gama secondary d'in ta".
Turo baki yayi tare da cewa " kai mami to meye ma'anar haka? baki tunanin ta'ki maida hankali a karatun ta?".
"Kuma mani a'a sai ta girma, don bazan bari ayi taje kuma.....kawai.......umm ni dai a'a kawai".
" Shikenan tunda hakan yafi maka, amma shawara ta ka sanar mata tunda wuri ".
" Humm" yace kawai tashi tayi ta fita ta barsa, shi kuma kwanciya yayi yana tunani.
°°°°°°°°°°
Washe gari samakon tashi Auwal yayi, da shirin sa tsaf na tafiya ya fito, lokacin da ya fito babu wanda ya fito sai masu aiki dake kara kanya.
Don duka daga sallan asuba kowa ya koma barci amma banda shi.
'Dakin mami ya nufa duk da yasan ba lalai ya same ta irin wannan lokacin a d'aki ba.
Koda ya shiga babu kowa a ciki, kiran layin ta yayi sai da yakira yafi a 'kirga kuma yana ringing ba'a d'aga ba.
Ganin time na tafiya yasa ya zari key d'in motar sa da kayan sa ya fita a d'akin.
Wurin ma'a danar motocin gidan ya nufa, motar sa ya bud'e tare da jefa kayan sa yayi ciki.
Tada motar yayi ya bar gidan ba tare da sanin kowa ba sai dai masu aiki tsiraru da mai gadi suka gansa.
Sai muce Auwal Allah tsare hanya........
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
"Joy ki tashi haka mana, barcin ya isa haka" tashi nayi ina tura baki had'e da mi'ka.
"Mama Allah kin cuceni ina cikin barci na mai dad'in gaske kin katseni" nace a cikin zuciya ta.
"Tashi kinji yau bikin Bola, tashi kishirya muje, ba inda zani" nace ina ninyan koma wa na kwanta.
"Tashi ki karya to, ba yanzu zan karya ba, kinsan ko 'karfe nawa ne yanzu kuwa?".
" Um'um, 12:30pm ne yanzu, maza tashi ki karya saiki wanka ki kwanta ni Narasa wani tsiya kika tsiro yanzu, da dare baza'a barci ba sai safe yayi akama barci".
"Kibarni please mama ki tafi abunki" nace tare da gyara kwanciya na.
Girgiza kai kawai tayi tare da cewa "sai na dawo, ah" nace ko wai gawa banyi ba.
------------------------
11:00am yayi wa Auwal a 'kofar gidan sa na 'YAR KADDE, parking yayi a jikin gidan fito wa yayi a motan tare da rufewa bayan ya ciro kayan sa.
Bud'e gidan sa yayi ya shiga tare da tura 'kofar yayi ciki, kallon gidan yake duk yayi datti.
Bud'e 'kofar shiga d'akin yayi jefa jakar kayan sa yayi tare da tu'bewa ya fara gyara gidan.
Tsaf ya gyara ko'ina gida ya fito shar dashi, lallai yaron mami yayi 'ko'kari.
Bayan ya kamala gyaran gidan yayi wanka, shiryawa yayi cikin 'kananun kaya , kayan sun kar'besa sosai, a lokacin ne yaji anfara kiran sallan azahar don haka sai yayi alwallah tare da fita don zuwa masallaci.
Bayan an idah salla ne ya fara tunanin mai zaici, fito wa yayi daga masallacin yayo gida.
Joy ta fito daga cikin gida da nufin shiga gidan su Aisha sai taga mota a jikin gidan Auwal.
Kallon motan take kamar shine a ciki, a zahirin gaskiya bata ta'ba ganin mota irin wannan a cikin 'KAUYEN ba.
Motan ta bala'in d'aukan hankalin ta, zuciyar ta na raya mata cewa Auwal d'in ta ya dawo.
Farin cikin da na dad'e bangani ba a fuskan ta shine kwance har da darinyan ta.
Ji take kamar ta zura da gudu tashiga gidan sa, amma ina a wanan lokaci ne miskilancin ta ya tashi, tsaye kawai tayi tana kallon gidan.
Tana tsaye Auwal ya dawo, tun daga nesa ya hango ta, tafiya yake kawai amma idanun sa ita yake kallo.
Murmushi ya saki lokacin da ya 'kariso, idon sune ya sar'ke ana juna.
Kallon junansu suke na tsahon wani lokaci, Joy ne ta fara jenye nata tare da juyawa gida.
Dariya ya fashe dashi kuma tajisa sarai tai shige wanta, "'yar rainin wayo kawai, sai da tagama kalle kyakkyawan mami tsaf kamar ta lashe, kuma hakan take marmari nagano tsaf, wai ita miskila ta wani juya fuw tayi gida".
" Dawo ki cigaba da kallon abinki " yace yana murmushi tare da shige wa nasa gidan yana girgiza kai "hmm, yarinya kenan wai ita aji, bari ya tsinke muga sai inga ta tsiya".
Yace dai-dai da iso warsa farfadan gidan, zama yayi a fararen kujerun sa dake gefe a tsare a gidan.
Yamitsa fuska yayi tare da cewa " ta rame wallahi, ta rame sosai Allah sa dai ba ciwon cikin bane, ko......." sai yayi shiru yana nazari.
Murmushi yayi tare da cewa "kai so ba'ine, so masifa ne, yunwa fa nakeji amma sakamakon ganin masoyiya ya tafi. Hmmm"
•••••••••••
Dariya nima nayi lokacin da na dawo cikin d'aki, don sai lokacin tazo "jishi kamar aljani saboda kyau, Allah yayi wa Auwal kyau tamakar shi yayi kansa".
" Allah sa ya dawo ne yace yana sona, wuw da nayi farin ciki mai tsanani ".
Kwanciya ta nayi tare da lumshe idanuwa na.....
Share pls
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili*
💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫
*We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
*Dedicated to my lvly fan's*
*Musamman*
*MY besty (maman Muhammad)*
*Bilqess*
*Maman Aliu*
*Fauxy*
*Fulani Gal*
*Maman Inteesar*
*Jidda h garba*
Da dai sauran su ina tsanani 'kaunar Ku fan's , much luv sisters iya wuya ana tare🤝🏻🤝🏻
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿2⃣7⃣to2⃣8⃣
6:10pm na sake rangad'a wankana na zauna na tsantsara 'kwalliya na, nayi masifar kyau, kamar a sace a gudu, ina zaune a far fada, ina duba notebook d'ina. Sai ga mama ta shigo tunda na d'aga kai na naga ita ce na mai da kai na a littafi na, na cigaba da nazari.
Ban sake d'ago wa ba sai da naji tace "shigo mana doctor", sa'an nan na d'ago gaba na na fad'i na jin ankira rayuwa ta.
Shigo wa yayi muka had'a ido dashi, hannu sa ri'ke da kaya, idon sa na kai na yace " a ina za'a aje?" mama tace "bani nan yaron kirki na aje".
Murmushi yayi mai 'kaya tarwa tare da cewa " nu namin kawai na aje" yace yana mai kauda fuskan shi daga kallon na.
Murmushi gefen baki nayi tare da cewa "sannu da dawo wa mama".
" Yauwa Joy sannu da gida", ban ansa ba ina kallon sa tage fen ido mama ta nuna masa inda muke aje kayan abincin mu ya aje.
"Sannu kaji? nagode fa, bari na kawo maka ruwa kasha, ko Joy kawo masa bari na duba cincin mu ya rage sai na bashi yau ya dawo yace, gashi bamu dafa abinci ba sai ya faraci kafin na d'aura yanzu".
Kamar ba dani take ba, ko motsi banyi ba, don kamar maye haka ya kafeni da ido.
" Joy ba magana nake ba" mi'kewa nayi ba don naso ba nayi kitchen.
Cup mai kyau na d'ako tare da d'ebo ruwan randa na fito.
Ina zuwa na aje a gaban sa na wuce, lokacin ne mama ta fito da ba'kin leda a hannu ta.
"Joy ansa ki sayo masa zo'bo mai sanyi ya rage yunwa kafin na dafa abinci"
Kar'ba nayi tare da nufan hanya, shi kuma ta mi'ka masa cincin d'in. Ransa idan yayi ba'ki ya 'baci, babban matsalan shi da Joy kenan shigan banza.
Kuma shine sulan 'kwad'ayin wasu, ko yau da dama-dama.
Bin bayan ta yayi mama tace "kabari ta kawo yanzu zata dawo".
Murmushi ya'ke yayi tare da cewa " idan ta dawo na kar'ba" don Allah Allah yake yaje ya han ta tafiya.
"Auwal kenan kai wai har yanzu baka saki jiki damu ba, jeka to" murmushi ya sakeyi tare da rufa mata baya.
Koda ya fito da yake ba sauri gare taba ya tarar da ita tana gaf da gidan zo'bon, domin daga gidan su, gida uku ne sai na masu zo'bon.
"Joy" ya 'kwala mata kira, wai gowa tayi don jin muryan sa, fuska d'aure ya kauda kansa ganin ta juyo.
Tsaye take daga inda take tana kallon sa, ita ba tai gaba ba, ita ba tai baya ba.
Ido kawai ta zuba masa, jin shiru bata dawo ba kuma tasan sa rai kiran ta na nufin ta dawo ne .
Sai ya wai go don ganin tsayuwan da take kuma gashi gaba da gidan da take tsaye majalisan maza ne.
Wani sa'in harda d'an iskan saurayin ta (Isah), ya tofar da yamu tare da tsaki.
Kallon sa kawai take, ganin zai waigo yasa na kauda kai na tare da d'aga kai don cigaba da tafiya.
Cikin jin haushi yace "dawo bansha" yadda zataji, "to ai bakai ka aikeni ba bare ka hanani tafiya" nace a zuciya ta tare da cigaba da tafiya ta bako wai waye.
Cije le'be yayi tare da girgiza kai, ransa ba'kin 'kirin, yana hangen yadda samarin 'kyauye suka kafe ta da ido.
Wani har da hanci wurin kallon.
Shige wa gida yayi don ba'kin ciki tare da buga 'kofa garau.
Zama yayi a fararen kujerun sa na far fada, tare da jingina ya rintse ido, tuno ranan da yayi mummunan ganin yayi.
Dafe zuciyar sa yayi saboda yadda take mugun bugawa.
•••••••••••••
"Mama gashi" cewar Joy a bakin kitchen, waigo wa mama tayi tare da cewa "baki gansa waje ba?, uhum" kawai nace.
"To taimaka ki mi'ka masa a gida, nasan yana nan".
" To" nace tare da fita gidan, koda naje 'kofar gidan nasa na dad'e ina tunanin yadda zan shiga.
Kudum bala nayi na daure na tura 'kofar gaba na na fad'i.
Shiga nayi na gansa zaune idanun sa a rufe, jin motsin tafiya yasa ya bud'e idanun sa dasu kai jajazur dasu.
Ganin itane yasa ya maida ido ya rufe, zuwa gaban sa nayi na aje zan juya ba tare da nace dashi komai ba.
Yace "d'auki" kallon sa nayi still idon sa na rufe, juyawa nayi don tafiya ta.
Turo baki yayi tare da cewa " kai mami to meye ma'anar haka? baki tunanin ta'ki maida hankali a karatun ta?".
"Kuma mani a'a sai ta girma, don bazan bari ayi taje kuma.....kawai.......umm ni dai a'a kawai".
" Shikenan tunda hakan yafi maka, amma shawara ta ka sanar mata tunda wuri ".
" Humm" yace kawai tashi tayi ta fita ta barsa, shi kuma kwanciya yayi yana tunani.
°°°°°°°°°°
Washe gari samakon tashi Auwal yayi, da shirin sa tsaf na tafiya ya fito, lokacin da ya fito babu wanda ya fito sai masu aiki dake kara kanya.
Don duka daga sallan asuba kowa ya koma barci amma banda shi.
'Dakin mami ya nufa duk da yasan ba lalai ya same ta irin wannan lokacin a d'aki ba.
Koda ya shiga babu kowa a ciki, kiran layin ta yayi sai da yakira yafi a 'kirga kuma yana ringing ba'a d'aga ba.
Ganin time na tafiya yasa ya zari key d'in motar sa da kayan sa ya fita a d'akin.
Wurin ma'a danar motocin gidan ya nufa, motar sa ya bud'e tare da jefa kayan sa yayi ciki.
Tada motar yayi ya bar gidan ba tare da sanin kowa ba sai dai masu aiki tsiraru da mai gadi suka gansa.
Sai muce Auwal Allah tsare hanya........
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
"Joy ki tashi haka mana, barcin ya isa haka" tashi nayi ina tura baki had'e da mi'ka.
"Mama Allah kin cuceni ina cikin barci na mai dad'in gaske kin katseni" nace a cikin zuciya ta.
"Tashi kinji yau bikin Bola, tashi kishirya muje, ba inda zani" nace ina ninyan koma wa na kwanta.
"Tashi ki karya to, ba yanzu zan karya ba, kinsan ko 'karfe nawa ne yanzu kuwa?".
" Um'um, 12:30pm ne yanzu, maza tashi ki karya saiki wanka ki kwanta ni Narasa wani tsiya kika tsiro yanzu, da dare baza'a barci ba sai safe yayi akama barci".
"Kibarni please mama ki tafi abunki" nace tare da gyara kwanciya na.
Girgiza kai kawai tayi tare da cewa "sai na dawo, ah" nace ko wai gawa banyi ba.
------------------------
11:00am yayi wa Auwal a 'kofar gidan sa na 'YAR KADDE, parking yayi a jikin gidan fito wa yayi a motan tare da rufewa bayan ya ciro kayan sa.
Bud'e gidan sa yayi ya shiga tare da tura 'kofar yayi ciki, kallon gidan yake duk yayi datti.
Bud'e 'kofar shiga d'akin yayi jefa jakar kayan sa yayi tare da tu'bewa ya fara gyara gidan.
Tsaf ya gyara ko'ina gida ya fito shar dashi, lallai yaron mami yayi 'ko'kari.
Bayan ya kamala gyaran gidan yayi wanka, shiryawa yayi cikin 'kananun kaya , kayan sun kar'besa sosai, a lokacin ne yaji anfara kiran sallan azahar don haka sai yayi alwallah tare da fita don zuwa masallaci.
Bayan an idah salla ne ya fara tunanin mai zaici, fito wa yayi daga masallacin yayo gida.
Joy ta fito daga cikin gida da nufin shiga gidan su Aisha sai taga mota a jikin gidan Auwal.
Kallon motan take kamar shine a ciki, a zahirin gaskiya bata ta'ba ganin mota irin wannan a cikin 'KAUYEN ba.
Motan ta bala'in d'aukan hankalin ta, zuciyar ta na raya mata cewa Auwal d'in ta ya dawo.
Farin cikin da na dad'e bangani ba a fuskan ta shine kwance har da darinyan ta.
Ji take kamar ta zura da gudu tashiga gidan sa, amma ina a wanan lokaci ne miskilancin ta ya tashi, tsaye kawai tayi tana kallon gidan.
Tana tsaye Auwal ya dawo, tun daga nesa ya hango ta, tafiya yake kawai amma idanun sa ita yake kallo.
Murmushi ya saki lokacin da ya 'kariso, idon sune ya sar'ke ana juna.
Kallon junansu suke na tsahon wani lokaci, Joy ne ta fara jenye nata tare da juyawa gida.
Dariya ya fashe dashi kuma tajisa sarai tai shige wanta, "'yar rainin wayo kawai, sai da tagama kalle kyakkyawan mami tsaf kamar ta lashe, kuma hakan take marmari nagano tsaf, wai ita miskila ta wani juya fuw tayi gida".
" Dawo ki cigaba da kallon abinki " yace yana murmushi tare da shige wa nasa gidan yana girgiza kai "hmm, yarinya kenan wai ita aji, bari ya tsinke muga sai inga ta tsiya".
Yace dai-dai da iso warsa farfadan gidan, zama yayi a fararen kujerun sa dake gefe a tsare a gidan.
Yamitsa fuska yayi tare da cewa " ta rame wallahi, ta rame sosai Allah sa dai ba ciwon cikin bane, ko......." sai yayi shiru yana nazari.
Murmushi yayi tare da cewa "kai so ba'ine, so masifa ne, yunwa fa nakeji amma sakamakon ganin masoyiya ya tafi. Hmmm"
•••••••••••
Dariya nima nayi lokacin da na dawo cikin d'aki, don sai lokacin tazo "jishi kamar aljani saboda kyau, Allah yayi wa Auwal kyau tamakar shi yayi kansa".
" Allah sa ya dawo ne yace yana sona, wuw da nayi farin ciki mai tsanani ".
Kwanciya ta nayi tare da lumshe idanuwa na.....
Share pls
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili*
💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫
*We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
*Dedicated to my lvly fan's*
*Musamman*
*MY besty (maman Muhammad)*
*Bilqess*
*Maman Aliu*
*Fauxy*
*Fulani Gal*
*Maman Inteesar*
*Jidda h garba*
Da dai sauran su ina tsanani 'kaunar Ku fan's , much luv sisters iya wuya ana tare🤝🏻🤝🏻
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿2⃣7⃣to2⃣8⃣
6:10pm na sake rangad'a wankana na zauna na tsantsara 'kwalliya na, nayi masifar kyau, kamar a sace a gudu, ina zaune a far fada, ina duba notebook d'ina. Sai ga mama ta shigo tunda na d'aga kai na naga ita ce na mai da kai na a littafi na, na cigaba da nazari.
Ban sake d'ago wa ba sai da naji tace "shigo mana doctor", sa'an nan na d'ago gaba na na fad'i na jin ankira rayuwa ta.
Shigo wa yayi muka had'a ido dashi, hannu sa ri'ke da kaya, idon sa na kai na yace " a ina za'a aje?" mama tace "bani nan yaron kirki na aje".
Murmushi yayi mai 'kaya tarwa tare da cewa " nu namin kawai na aje" yace yana mai kauda fuskan shi daga kallon na.
Murmushi gefen baki nayi tare da cewa "sannu da dawo wa mama".
" Yauwa Joy sannu da gida", ban ansa ba ina kallon sa tage fen ido mama ta nuna masa inda muke aje kayan abincin mu ya aje.
"Sannu kaji? nagode fa, bari na kawo maka ruwa kasha, ko Joy kawo masa bari na duba cincin mu ya rage sai na bashi yau ya dawo yace, gashi bamu dafa abinci ba sai ya faraci kafin na d'aura yanzu".
Kamar ba dani take ba, ko motsi banyi ba, don kamar maye haka ya kafeni da ido.
" Joy ba magana nake ba" mi'kewa nayi ba don naso ba nayi kitchen.
Cup mai kyau na d'ako tare da d'ebo ruwan randa na fito.
Ina zuwa na aje a gaban sa na wuce, lokacin ne mama ta fito da ba'kin leda a hannu ta.
"Joy ansa ki sayo masa zo'bo mai sanyi ya rage yunwa kafin na dafa abinci"
Kar'ba nayi tare da nufan hanya, shi kuma ta mi'ka masa cincin d'in. Ransa idan yayi ba'ki ya 'baci, babban matsalan shi da Joy kenan shigan banza.
Kuma shine sulan 'kwad'ayin wasu, ko yau da dama-dama.
Bin bayan ta yayi mama tace "kabari ta kawo yanzu zata dawo".
Murmushi ya'ke yayi tare da cewa " idan ta dawo na kar'ba" don Allah Allah yake yaje ya han ta tafiya.
"Auwal kenan kai wai har yanzu baka saki jiki damu ba, jeka to" murmushi ya sakeyi tare da rufa mata baya.
Koda ya fito da yake ba sauri gare taba ya tarar da ita tana gaf da gidan zo'bon, domin daga gidan su, gida uku ne sai na masu zo'bon.
"Joy" ya 'kwala mata kira, wai gowa tayi don jin muryan sa, fuska d'aure ya kauda kansa ganin ta juyo.
Tsaye take daga inda take tana kallon sa, ita ba tai gaba ba, ita ba tai baya ba.
Ido kawai ta zuba masa, jin shiru bata dawo ba kuma tasan sa rai kiran ta na nufin ta dawo ne .
Sai ya wai go don ganin tsayuwan da take kuma gashi gaba da gidan da take tsaye majalisan maza ne.
Wani sa'in harda d'an iskan saurayin ta (Isah), ya tofar da yamu tare da tsaki.
Kallon sa kawai take, ganin zai waigo yasa na kauda kai na tare da d'aga kai don cigaba da tafiya.
Cikin jin haushi yace "dawo bansha" yadda zataji, "to ai bakai ka aikeni ba bare ka hanani tafiya" nace a zuciya ta tare da cigaba da tafiya ta bako wai waye.
Cije le'be yayi tare da girgiza kai, ransa ba'kin 'kirin, yana hangen yadda samarin 'kyauye suka kafe ta da ido.
Wani har da hanci wurin kallon.
Shige wa gida yayi don ba'kin ciki tare da buga 'kofa garau.
Zama yayi a fararen kujerun sa na far fada, tare da jingina ya rintse ido, tuno ranan da yayi mummunan ganin yayi.
Dafe zuciyar sa yayi saboda yadda take mugun bugawa.
•••••••••••••
"Mama gashi" cewar Joy a bakin kitchen, waigo wa mama tayi tare da cewa "baki gansa waje ba?, uhum" kawai nace.
"To taimaka ki mi'ka masa a gida, nasan yana nan".
" To" nace tare da fita gidan, koda naje 'kofar gidan nasa na dad'e ina tunanin yadda zan shiga.
Kudum bala nayi na daure na tura 'kofar gaba na na fad'i.
Shiga nayi na gansa zaune idanun sa a rufe, jin motsin tafiya yasa ya bud'e idanun sa dasu kai jajazur dasu.
Ganin itane yasa ya maida ido ya rufe, zuwa gaban sa nayi na aje zan juya ba tare da nace dashi komai ba.
Yace "d'auki" kallon sa nayi still idon sa na rufe, juyawa nayi don tafiya ta.