Sashe 23
Kauyen Yar Kadde Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kan Husna ya 'kulle shiru tayi tana binsu da kallon musamman ma RAHAMA da take tunanin ta haukace.
Mami ne ta tsinke RAHAMA da wani uban mari mai zafi tace" ki farka RAHAMA ba ita bace, wannan da kika gani tare da Husna suka zo. 'Kawar tace".
Marin ya shige ta sosai, natsuwa tayi tana sauraron mami da ta cigaba da cewa" kama ne RAHAMA, ba'a mutuwa a dawo".
Matso wa tayi kusa da mamin tare da rungume ta, ta fashe da matsanancin kuka.
Rarrashin ta mami ta kamayi ta dad'e tana rarrashi kafin ta fara a jiyan zuciya.
Mi'kewa Husna tayi tabi Zarah da tai gaba, koda ta fito bata kuma ga motar ta a ajiye.
Shiga motor tayi ta fad'a tare da barin gidan.......
Inason idan nayi kuskure fan's d'ina su gaya mini, nayi kuskure a page d'in baya, wata tamin magana ta PC kuma naji dad'in hakan sosai, don har ga Allah na sani kuskure ne aka samu.
Kuskure kuwa shine da nace bayan kakan Auwal namiji da matar sa ta mutu kakan sa na wurin uwan ya kar'bi jaririn da matar abokin sa ta haifa ya bama matar sa ta had'a ta shayar dash tare da jaririn ta da suka haihu tare, to kunga idan ta shayar dashi babu aure a tsakanin 'ya'yan su don addini ya haram ta hakan, sorry to sai ba haka naso rubutawa ba akasi aka samu. Madara ta basa ba nono ba.
Don gara, kuskure ko shawara👉🏻08105039568 'kofa a bud'e take ngd, and mata kawai.
*COMMENTS*
*&*
*SHARE*
[11/5, 9:54 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili*
*💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫*
*we are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all.........DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿4⃣1⃣➡4⃣2⃣
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Tafiya nake ba tare da sanin inda nake jefa 'kafata ba. jefa 'kafa kawai nake. Har na kusa barin layin sai ga Husna, parking tayi tare da fitowa daga cikin motan, bata ce dani komai ba illah jan hannun na da tayi. Bata saken hannun ba har sai da ta danganani da motar, zaunar dani tayi tare da rufe sead d'in ta zagayo mazau nin ta ta shiga tare dawa mota key muka bar wurin.
Tafiya muke babu maice da kowa komai, don kowa na fama da tulun tunanin a cikin ransa.
Har muka zo gida tai parking, sake jana tayi ta fito dani tare da shigewa dani cikin gida, niko binta kawai nake kamar ra'kumi da akala.
Babu kowa a falon, don haka d'aki na tayi dani, zaunar dani tayi a gefen gado tare da barin d'akin ba tare da tace dani komai ba.
Niko ina nan zaune inda ta barni har na tsahon wani lokaci, tunanin nake shin ma wai meye asalina?, waye ubana?, ina dangin mamana da na babana suke?
Anya ma 'yar halasace ni?
Tun da nake tunanin hakan bai ta'ba zomin ba sai yau, kuma mama bata ta'ba bani labarin wani nawa ba. Don haka yau ina da bu'katan son sanin meye asalina?
Farko ma dai waye ubana?, ban ta'ba tambaya ba tunda nake, don na taso na ganni tare da uwata ce kawai.
Ban ta'ba ganin wani yazo wajen ta da sunan d'an uwan ta kona babana ba.
Kai anya kuwa? da dai sake, da kawai alaman tambaya.
Dagani sai ita kawai, babu dangi ko guda d'aya.
Akwai sanda aka ta'ba min gorin asali amma ko kad'an banji wani abu akan haka ba.
Don da naji wani abu dana tunkari mama da maganan tun a lokacin, da yake lokacin bansan ciwon kaina ba.
Na d'au lokaci mai tsayi ina ta faman tunanin da zancen zucci, wanda har kaina ya fara min ciwo.
Tashi nayi na shiga toilet tare da sakin ma kaina ruwa, hakan yasa naji d'an sanyi kad'an.
Don haka sai na fito bayan na cire kayan jiki na tare da d'aura towel a jiki na.
Goge jikin nayi ba tare dana shafa komai ba na bud'e wardrop na d'au dogon riga mara nauyi nasa .
Kwanciyan nayi tare da cigaba da tunani na.
A haka barci ya d'auke ni, ranan na manta da zancen wani office.
Don duk ringing d'in da waya ta take tayi banji ba Sam.
Bani na tashi ba sai bayan la'asar, kuma ma Aisha ce ta shigo ta tasheni.
Mi'ka nayi da sallati, sa'annan nayi addu'an tashi daga barci tare da kallon Aisha itama ni take kallo.
Murmushi tayi min tare da cewa" yaushe kuka dawo?" ya mutsa fuska nayi tare da cewa" d'azu".
"Shine koki fad'an kin dawo? ina can inta faman tunanin har yanzu baku dawo ba. Tunanin zuwa d'akin nan nayi shine na shigo na cima kina barci, gashi la'asar ta wuce bakiyi salla ba. Sai ki hanzar ta".
Sauke 'kafafuna nayi a 'kasa ba tare da nace da ita komai ba.
Toilet na nufa, wanka nayi tare da d'aura alwallah na fito.
Tana nan zaune inda na barta a bakin gado, wuce wa nayi na d'akko wani dogon riga ba'ki na zirah tare da saka hijabi.
Shimfid'a dadduma nayi tare da fara sallah, cikin natsuwa take komai nata.
A haka ta gaba tar da sallan azahar da la'asar, duk Aisha na kallon ta har ta idah tayi addu'a.
Bayan ta gama sai ta jingina kanta a jikin gado tare da rintse ido, hawaye taji yana son zubo mata matsewa tayi batai ba.
Sakkowa daga gado Aisha tayi tare da zama kusa da Zarah dafa ta tayi tare da cewa" besty meke damun ki?"
Shiru tayi bata bata ansa ba, "besty ina magana kinmin shiru".
"Mai ya faru?" bud'e runannun idanun ta tayi. Kallon Aisha tayi tare da cewa" babu komai".
Ganin yadda idanuwan nata suka rine ya'kara tayar ma Aisha da hankali, don haka.
Cikin lallashi Aisha tace" yanzu bazaki sanar min da damuwan kiba ko? haba my Zarah, don Allah gaya min, ni kad'ai kike da duk fad'in garin nan, idan baki gayan ba waza ki fad'a mawa? idan kuma so kike nai kuka kuma shikenan ".
Ta'karisa tana majin damuwa a zuciyar ta.
" Aisha kin ta'ba ganin baba na? kin sanshi? ko kin ta'ba jin labarin sa? wai ma anya ina da uba?" tace hawaye na zubowa daga cikin idanun ta.
Sakin baki Aisha tayi da mamaki tana kallon ta har ta idah zancen ta.
Tace" wani shegen yace baki da uba? eyeh!" .
"Waye? nace waye?" Aisha tace cikin masifah.
Kamo hannun ta nayi tare da cewa" ba kowa, babu wanda yace bani da uba. Nine nace ma kaina, domin ban ta'ba ganin uban nawa ba, ban kuma san asalina ba shiyyasa nace haka".
"'Karya kike akwai dalilin da yasa kika ce haka ban yadda da abinda kikace ba, idan kince haka mai yasa tuntuni baki ta'ba zancen nan ba sai yau da rana tsaka?"
"Husna ce tamiki gorin uba ko kuma wani matsiyaci ne?"
Murmushi nayi tare da cewa" nace miki babu kowa, wallahi babu wanda ya tambayeni ubana".
Ganin ta'ki yadda da zancen tane yasa ta kwashe abinda ya faru a gidan su surukan Aisha ta fad'a mata, ta'kara da cewa" Allah jikina na bani inada ala'ka dasu".
Shiru Aisha tayi don bata san mai zatace ba.
Don gaskiya bata san mahaifina ba, don 'kawayen ta na 'kauye sunsha ai bantani a gaban ta bata ko kulasu sunsha cewa ta rabu dani donni shegiyace bani da uba.
Don iyayen su sunce da ciki uwan na tazo garin ita da wata 'kawanta kuma bata wani jima ba ta haifeni, ana tunanin tayi cikin shegene iyayen ta suka koro ta.
To me zata ce?
Ganin Aisha tayi shiru yasa tace" gobe zan tafi keffi insha Allah, don inason nayi magana da mama ina son sani ni wacece? meye asalina? tun kafin lokaci ya kuremin".
Numfashi Aisha ta sauke tare da cewa" Allah kaimu, idan Hubby ya dawo sai na mai magana idan yaso sai mu tafi tare".
Gyad'a mata kai tayi ba tare da tace komai ba.
Zama sukayi shiru-shiru babu mai magana a cikin su, kowa tunani ne fal a zuciyar sa.
**********
Husna bayan tabar gidan su Zarah gidan su ta shiga, zuwa tayi har d'akin momyn ta ta same ta.
Momyn nace da ita" har kun dawo?" ita kuma nace da momyn" momy dama ba Hajiya MARYAM bane ta haifi Auwal? "
Da mamaki uwan ke kallon ta, sai tayi murmushi tare da cewa" ba ita bace ko momy?"
"Injiwa ya fad'a miki haka dan ubanki?"
"Su da kansu".
" Da kansu kamar ya?" tace fuskan ta cike da mamaki.
Nan Husna ta kwashe abinda ya faru tasanar mata.
"Eh hakane ba itace ta haifesa ba".
" To momy waye mahaifiyar sa?"
"'Kanwan MARYAM d'in Balki itace ta haifesa, yayin da 'kanin mijin MARYAM d'in yanka sance shine uban Auwal d'in".
" To ina suke momy?"
"Bakiji mai RAHAMA take cewa ba? koke da'ki'kiya ce? to ta rasu tun Auwal na jariri".
" To mahaifin nasa fah?"
"Ke ubanki tashi ni duk kin isheni da tambaya, maza bar nan wurin".
Cikin sanyin jiki ta tashi tabar wurin.
'Dakin ta dake kusa dana momyn ta ta bud'e ta shiga, zubewa tayi a kan cushion tare da buga uban ta fumi.
Tace" meye al'kansu da Zarah? tabbas akwai dangan taka na jini a tsakanin su, domin ban ta'ba lura ba sai yau akwai kama a tsakanin Zarah da Auwal kama ma na'kin 'karawa. Sai dai tafi Auwal hasken fata, shi kuma ya fita kyau".
"Tabbas akwai cakwakiya".............
*************
Bayan natsuwa ya zoma RAHAMA ne sai tace da mami cikin sanyin murya" mami anya kamace kawai tsakanin anty da yarinyan nan babu wani abu ba bayan shi?"
"RAHAMA kibar maganan, domin bamu da wani al'ka da yarinyan nan, domin daga jihar nasarawa ta fito kuma bamu da kowa namu dake can. Ikon Allah ne kawai" daga haka tayi shiru.
RAHAMA dai bata wani gamsu ba tace" anya kuwa mami? a dai bincika, don wannan kaman ya wuce misali".
Shiru mami tayi ba tace komai ba.
Ganin haka yasa itama RAHAMA tayi shiru.
***********
Abdul bai dawo ba sai wurin 'karfe shida da rabi, don sai da yayi sallan magariba sa'annan ya shigo cikin gidan.
Mami ne ta tsinke RAHAMA da wani uban mari mai zafi tace" ki farka RAHAMA ba ita bace, wannan da kika gani tare da Husna suka zo. 'Kawar tace".
Marin ya shige ta sosai, natsuwa tayi tana sauraron mami da ta cigaba da cewa" kama ne RAHAMA, ba'a mutuwa a dawo".
Matso wa tayi kusa da mamin tare da rungume ta, ta fashe da matsanancin kuka.
Rarrashin ta mami ta kamayi ta dad'e tana rarrashi kafin ta fara a jiyan zuciya.
Mi'kewa Husna tayi tabi Zarah da tai gaba, koda ta fito bata kuma ga motar ta a ajiye.
Shiga motor tayi ta fad'a tare da barin gidan.......
Inason idan nayi kuskure fan's d'ina su gaya mini, nayi kuskure a page d'in baya, wata tamin magana ta PC kuma naji dad'in hakan sosai, don har ga Allah na sani kuskure ne aka samu.
Kuskure kuwa shine da nace bayan kakan Auwal namiji da matar sa ta mutu kakan sa na wurin uwan ya kar'bi jaririn da matar abokin sa ta haifa ya bama matar sa ta had'a ta shayar dash tare da jaririn ta da suka haihu tare, to kunga idan ta shayar dashi babu aure a tsakanin 'ya'yan su don addini ya haram ta hakan, sorry to sai ba haka naso rubutawa ba akasi aka samu. Madara ta basa ba nono ba.
Don gara, kuskure ko shawara👉🏻08105039568 'kofa a bud'e take ngd, and mata kawai.
*COMMENTS*
*&*
*SHARE*
[11/5, 9:54 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili*
*💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫*
*we are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all.........DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿4⃣1⃣➡4⃣2⃣
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Tafiya nake ba tare da sanin inda nake jefa 'kafata ba. jefa 'kafa kawai nake. Har na kusa barin layin sai ga Husna, parking tayi tare da fitowa daga cikin motan, bata ce dani komai ba illah jan hannun na da tayi. Bata saken hannun ba har sai da ta danganani da motar, zaunar dani tayi tare da rufe sead d'in ta zagayo mazau nin ta ta shiga tare dawa mota key muka bar wurin.
Tafiya muke babu maice da kowa komai, don kowa na fama da tulun tunanin a cikin ransa.
Har muka zo gida tai parking, sake jana tayi ta fito dani tare da shigewa dani cikin gida, niko binta kawai nake kamar ra'kumi da akala.
Babu kowa a falon, don haka d'aki na tayi dani, zaunar dani tayi a gefen gado tare da barin d'akin ba tare da tace dani komai ba.
Niko ina nan zaune inda ta barni har na tsahon wani lokaci, tunanin nake shin ma wai meye asalina?, waye ubana?, ina dangin mamana da na babana suke?
Anya ma 'yar halasace ni?
Tun da nake tunanin hakan bai ta'ba zomin ba sai yau, kuma mama bata ta'ba bani labarin wani nawa ba. Don haka yau ina da bu'katan son sanin meye asalina?
Farko ma dai waye ubana?, ban ta'ba tambaya ba tunda nake, don na taso na ganni tare da uwata ce kawai.
Ban ta'ba ganin wani yazo wajen ta da sunan d'an uwan ta kona babana ba.
Kai anya kuwa? da dai sake, da kawai alaman tambaya.
Dagani sai ita kawai, babu dangi ko guda d'aya.
Akwai sanda aka ta'ba min gorin asali amma ko kad'an banji wani abu akan haka ba.
Don da naji wani abu dana tunkari mama da maganan tun a lokacin, da yake lokacin bansan ciwon kaina ba.
Na d'au lokaci mai tsayi ina ta faman tunanin da zancen zucci, wanda har kaina ya fara min ciwo.
Tashi nayi na shiga toilet tare da sakin ma kaina ruwa, hakan yasa naji d'an sanyi kad'an.
Don haka sai na fito bayan na cire kayan jiki na tare da d'aura towel a jiki na.
Goge jikin nayi ba tare dana shafa komai ba na bud'e wardrop na d'au dogon riga mara nauyi nasa .
Kwanciyan nayi tare da cigaba da tunani na.
A haka barci ya d'auke ni, ranan na manta da zancen wani office.
Don duk ringing d'in da waya ta take tayi banji ba Sam.
Bani na tashi ba sai bayan la'asar, kuma ma Aisha ce ta shigo ta tasheni.
Mi'ka nayi da sallati, sa'annan nayi addu'an tashi daga barci tare da kallon Aisha itama ni take kallo.
Murmushi tayi min tare da cewa" yaushe kuka dawo?" ya mutsa fuska nayi tare da cewa" d'azu".
"Shine koki fad'an kin dawo? ina can inta faman tunanin har yanzu baku dawo ba. Tunanin zuwa d'akin nan nayi shine na shigo na cima kina barci, gashi la'asar ta wuce bakiyi salla ba. Sai ki hanzar ta".
Sauke 'kafafuna nayi a 'kasa ba tare da nace da ita komai ba.
Toilet na nufa, wanka nayi tare da d'aura alwallah na fito.
Tana nan zaune inda na barta a bakin gado, wuce wa nayi na d'akko wani dogon riga ba'ki na zirah tare da saka hijabi.
Shimfid'a dadduma nayi tare da fara sallah, cikin natsuwa take komai nata.
A haka ta gaba tar da sallan azahar da la'asar, duk Aisha na kallon ta har ta idah tayi addu'a.
Bayan ta gama sai ta jingina kanta a jikin gado tare da rintse ido, hawaye taji yana son zubo mata matsewa tayi batai ba.
Sakkowa daga gado Aisha tayi tare da zama kusa da Zarah dafa ta tayi tare da cewa" besty meke damun ki?"
Shiru tayi bata bata ansa ba, "besty ina magana kinmin shiru".
"Mai ya faru?" bud'e runannun idanun ta tayi. Kallon Aisha tayi tare da cewa" babu komai".
Ganin yadda idanuwan nata suka rine ya'kara tayar ma Aisha da hankali, don haka.
Cikin lallashi Aisha tace" yanzu bazaki sanar min da damuwan kiba ko? haba my Zarah, don Allah gaya min, ni kad'ai kike da duk fad'in garin nan, idan baki gayan ba waza ki fad'a mawa? idan kuma so kike nai kuka kuma shikenan ".
Ta'karisa tana majin damuwa a zuciyar ta.
" Aisha kin ta'ba ganin baba na? kin sanshi? ko kin ta'ba jin labarin sa? wai ma anya ina da uba?" tace hawaye na zubowa daga cikin idanun ta.
Sakin baki Aisha tayi da mamaki tana kallon ta har ta idah zancen ta.
Tace" wani shegen yace baki da uba? eyeh!" .
"Waye? nace waye?" Aisha tace cikin masifah.
Kamo hannun ta nayi tare da cewa" ba kowa, babu wanda yace bani da uba. Nine nace ma kaina, domin ban ta'ba ganin uban nawa ba, ban kuma san asalina ba shiyyasa nace haka".
"'Karya kike akwai dalilin da yasa kika ce haka ban yadda da abinda kikace ba, idan kince haka mai yasa tuntuni baki ta'ba zancen nan ba sai yau da rana tsaka?"
"Husna ce tamiki gorin uba ko kuma wani matsiyaci ne?"
Murmushi nayi tare da cewa" nace miki babu kowa, wallahi babu wanda ya tambayeni ubana".
Ganin ta'ki yadda da zancen tane yasa ta kwashe abinda ya faru a gidan su surukan Aisha ta fad'a mata, ta'kara da cewa" Allah jikina na bani inada ala'ka dasu".
Shiru Aisha tayi don bata san mai zatace ba.
Don gaskiya bata san mahaifina ba, don 'kawayen ta na 'kauye sunsha ai bantani a gaban ta bata ko kulasu sunsha cewa ta rabu dani donni shegiyace bani da uba.
Don iyayen su sunce da ciki uwan na tazo garin ita da wata 'kawanta kuma bata wani jima ba ta haifeni, ana tunanin tayi cikin shegene iyayen ta suka koro ta.
To me zata ce?
Ganin Aisha tayi shiru yasa tace" gobe zan tafi keffi insha Allah, don inason nayi magana da mama ina son sani ni wacece? meye asalina? tun kafin lokaci ya kuremin".
Numfashi Aisha ta sauke tare da cewa" Allah kaimu, idan Hubby ya dawo sai na mai magana idan yaso sai mu tafi tare".
Gyad'a mata kai tayi ba tare da tace komai ba.
Zama sukayi shiru-shiru babu mai magana a cikin su, kowa tunani ne fal a zuciyar sa.
**********
Husna bayan tabar gidan su Zarah gidan su ta shiga, zuwa tayi har d'akin momyn ta ta same ta.
Momyn nace da ita" har kun dawo?" ita kuma nace da momyn" momy dama ba Hajiya MARYAM bane ta haifi Auwal? "
Da mamaki uwan ke kallon ta, sai tayi murmushi tare da cewa" ba ita bace ko momy?"
"Injiwa ya fad'a miki haka dan ubanki?"
"Su da kansu".
" Da kansu kamar ya?" tace fuskan ta cike da mamaki.
Nan Husna ta kwashe abinda ya faru tasanar mata.
"Eh hakane ba itace ta haifesa ba".
" To momy waye mahaifiyar sa?"
"'Kanwan MARYAM d'in Balki itace ta haifesa, yayin da 'kanin mijin MARYAM d'in yanka sance shine uban Auwal d'in".
" To ina suke momy?"
"Bakiji mai RAHAMA take cewa ba? koke da'ki'kiya ce? to ta rasu tun Auwal na jariri".
" To mahaifin nasa fah?"
"Ke ubanki tashi ni duk kin isheni da tambaya, maza bar nan wurin".
Cikin sanyin jiki ta tashi tabar wurin.
'Dakin ta dake kusa dana momyn ta ta bud'e ta shiga, zubewa tayi a kan cushion tare da buga uban ta fumi.
Tace" meye al'kansu da Zarah? tabbas akwai dangan taka na jini a tsakanin su, domin ban ta'ba lura ba sai yau akwai kama a tsakanin Zarah da Auwal kama ma na'kin 'karawa. Sai dai tafi Auwal hasken fata, shi kuma ya fita kyau".
"Tabbas akwai cakwakiya".............
*************
Bayan natsuwa ya zoma RAHAMA ne sai tace da mami cikin sanyin murya" mami anya kamace kawai tsakanin anty da yarinyan nan babu wani abu ba bayan shi?"
"RAHAMA kibar maganan, domin bamu da wani al'ka da yarinyan nan, domin daga jihar nasarawa ta fito kuma bamu da kowa namu dake can. Ikon Allah ne kawai" daga haka tayi shiru.
RAHAMA dai bata wani gamsu ba tace" anya kuwa mami? a dai bincika, don wannan kaman ya wuce misali".
Shiru mami tayi ba tace komai ba.
Ganin haka yasa itama RAHAMA tayi shiru.
***********
Abdul bai dawo ba sai wurin 'karfe shida da rabi, don sai da yayi sallan magariba sa'annan ya shigo cikin gidan.