Sashe 11
Kauyen Yar Kadde Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'Dakin mami ya shiga, wurin da take aje keys d'in mota yaje, duba nasa yayi bai gani ba.
Sai ya d'au na RAHAMA guda d'aya ya fito.
Koda yazo wurin motocin sai yaga duk sunyi 'kura da alama dai ba'a anfani dasu tunda ya tafi, daga nasan har na RAHAMA.
Koma wa yayi ya d'ako na mami ya shiga, bata wuta yayi tare da danna uban horn tun kan yaje get d'in.
Da gudu mai gadi ya bud'e masa, fita gidan yayi.
Direct gidan wansa Sani yayi, horn yayi aka bud'e masa yayi ciki parking yayi tare da fita a motan yayi ciki.
Da sallama a bakin sa ya shiga parlour ansawa sukayi yayan har da Ikiliman.
Da gudu Iman ta nufo sa tana cewa "oyoyo uncle" cafe ta yayi tare da d'aga ta sama.
Yace "oyoyo my angle" dariya tayi, zama yayi tare da Iman d'in.
Ikilima tace "oyoyo mijin kwali" ta'be baki yayi tare da cewa "gayi nan a gaban ki, don nafi 'karfin kwali nine na 'karfen maza azo ayi tarba ta musamman ko kuma mutum ya koma gidan su".
" Gida kuma? a'a ai mutu karaba nida kai, mai zakaci a kawo maka?".
"Abinda mijin ki yaci"
"Babban magana to ya 'kare" d'auke kansa yayi kamar magidanci yace "a kirka wani yanzu".
" Wallahi baka isaba dan ubanka, haka kawai kasa matata aiki da yamman nan, sa Larai ta masa".
Murmushi gefen baki yayi tare da cewa kamar gaske "oh yaya dama kana nan?" bai tanka masa ba ya 'kara da cewa "ina wuni yaya" bai damu da ansa wan saba ya cigaba "mun same ku lafia?" nan ma shiru.
Dariya Ikilima ta fashe dashi tare da cewa "Allah shirye ka Auwal, mami ta gama 'bataka wallahi. Antura ka 'kauyen nan ko zakai hankali ne ashe dai akwai aiki".
Murgud'a baki yayi kamar mace yace "'kila da naki nake yawo".
Bata barsa haka ba tace " inaga kuma sa aure kawai idan ya fara tara yara zaiyi hankali ".
" Maza kuyi" yace yana mi'kewa.
Ganin zai fice tace dashi "dawo 'kanin na dafa maka, banci mamina ta cika min ciki".
"Daga nan sai inah" banza da ita yayi, Iman ta'ba ta fuska tare da cewa "momy don Allah Ku daina wa uncle haka" tana mai zum'buro baki ta bisa.
Har ya shiga mota ta 'kariso, "uncle kayi ha'kuri kaji" murmushi yayi tare da janyo ta ya d'aura ta a cinyan sa.
"Da akayi me baby na?" turo baki tayi irin yadda yakeyi, domin yarinyan tana mugun kama dashi, idan kuka ga Akram bancin 'karami ne zaka ce shine.
"Ba momy ta 'bata maka rai ba?" .
"Ko d'aya my baby, muje gidan su Mufi, daga nan sai mu wuce duka gidan mami Ku kwana ko?".
" Yeeeeeeeee, muje uncle " dariya yayi tare da sata a kusa dashi ya tada motar suka bar gidan.
Zai shiga yayan zai fita ganin motar mami yasa Yusif tsayawa yana mamakin ganin mami bancin bai dad'e da barin gidan ba.
Ganin Auwal ne cikin motar yasa yayi tsaki tare da ficewa.
Dariya Auwal yayi tare da parking, shiga sukayi Iman ta fara kiran "Mufy" da 'karfi, aiko sai ga Mufyn da gudu.
Akram a bayan ta, tafiya yake sak Auwal, sai dai shi miskiline na 'karshe.
Zuwa yayi ya rungume Auwal tare da cewa a hankali "sannu da zuwa uncle".
" Yauwa yaro na" haka itama Mufy tace.
"Ina Momyn ku?, tana sama" cewar Mufy.
"Okay Ku muje idan na gaida ta sai mu wuce gidan mami don yau gidan mami zaku kwana".
Mufy ta saki eyhun murna, shiko Akram murmushi kawai yayi sam bai da hayaniya.
Suna hawa tana sakkowa, da murmushi tace " uncle mai yara yaushe a gari?".
"Au mijin ki bai fad'a miki ba? ruwan shi d'azun, barka da zuwa na mami".
" Muje kasha ruwa, Iman ina momy? ".
" Tana gida, ina wuni Anty" "lafia lau ta uncle".
Fridge taje ta kawo musu abu mai sanyi, kur'ba kawai Auwal yayi ya mi'ke "mun tafi" cewar Mufy.
Kallon Auwal tayi ya d'auke kai sai tace "ina zaku yaran uncle da yamman nan?".
" Gidan grandma okay ku gaishe ta " suka bi bayan Auwal da ya fice da gudu.
Mami zaune ita da Dady a parlourn suka shigo, da gudu suka nufe kakannin nasu.
"Oyoyo, oyoyo amarena, oyoyo abokina" cewar Dady yana runguman su d'aya bayan d'aya.
"Da zabiya da bilaki, to Ku 'kara gaba banan ba baza ku ta'ba kasuwa ba. Don na kere Ku babu abinda zaku rud'e sa dashi".
" Can miki me zanyi da tsohon mijin ki? sai dai ko Iman" cewan sarkin tsiwa da rashin kunya Mufy.
"Iye mijin nawa ne tsoho?, uhum" tace tana turo baki.
"Auta mai kaka wo min rasai tamin a gida?".
" Mami ni yarana duka masu kunya ne ko Mufy na?, eh uncle " suka ce tare da tafawa.
Ta'be baki tayi tare da cewa "zamu had'u idan sun tafi".
Dariya Dady yayi tare cewa "gumma ya kwaye muku ko yaro na yayi hankali, kinbi kin 'bata min yaro".
" Haka ma zaka ce ko?, to mezan ce dama idan ba gaskiya ba".
Share shi tayi tare da cewa tana kallon Akram "miskili kai kenan kullm a haka, auta kukai yaron Ku asibiti da wuri fah tunkan abin yafi 'karfin Ku".
Ta'be baki yayi tare da mi'kewa " ina zuwa my son?" hanyan steps ya nufa.
Sai da ya hau sannan yace "d'akin ka?" a hankali.
"Me zakyi?, kwanciya. Ka bari sai bayan isha babu kayu kwanciya magrib".
Bai ce dashi komai ba sai dawo wa da yayi ya zauna nesa dasu.
°°°°°°°°°°°°
Kwace madam Gloria ta dawo ta tadda ta sai faman rizga kuka take, da sauri uwan ta nufe ta.
'Dago ta tayi tare da cewa cikin tsananin damuwa.
Share hawaye fuskan ta tayi tare da du'kar da kan ta 'kasa.
Tatta'ba fuskan ta tayi tare da cewa cikin sanyin murya " what happened? why are you crying?".
Murmushi ya'ke tayi tare da cewa "nothing".
" Ya zaki ce haka? bayan fuskan ki ya nuna kin dad'e kina kuka?".
"Ina lura dake kwana kin nan kina cikin damuwa, wato kina 'boye min damuwar ki ko?. Wakike da bayan ni? ashe ban cancanci sanin damuwar ki bako?".
Kukan da take matsewa ne ta fashe dashi.
Ganin bata da ninyan barin kukan yasa uwan tace " kenan ni zaki 'boye wa wani abu? ba damuwa na bar ki" tace tare da mi'kewa.
Ri'ko hannun uwan tayi tana girgiza kai tare da cewa "a'a mama, nothing of that sorts".
" To fad'a min " cikin kuka nace "I'm in love with him" sai nai shiru tare da cigaba da kuka na.
Zaro ido mama tayi tare da cewa "who?".
" Doctor...... doctor Auwal.... " kallon ta tayi cikin mamaki, amma da ta tuno baya sai mamakin ya gushe.
Hasali ma mikin ta taji yana son tasowa, don haka cikin tsananin tausayi 'yar tata tace "idan na fahim ta bai sani ba?" d'aga mata kai tayi.
Sauke numfashi tayi tare cewa "kisa same sa ki fad'a masa".
" Ya tafi" nace ina mai sake fashe wa da kuka mai tsanani.
Cikin damuwa tace "ina ?, ban sani ba amma kaya da yawa yasa a taxi suka tafi".
Shiru tayi na wani lokaci kafin tace " to yanzu ya za'ai? ko ki manta dashi kawai, kinga soyayyar sa ma zaki rabu da ita ki huta, tunda bamu san inda yake ba".
Hawayen idanun ne suka 'kafe tare da cewa "I can't, I cannot forget him or stop loving him. I love him mama" nace ina mai fashe wa da kuka.
Cikin tausayi ta tace tana mai ruruguma jin ta tana shafa mata baya alaman rarrashi "don't cry joy. I am here for you".
" Nasani mama, amma shifa ? bashi baya tare dani".
"Kiyi ha'kuri ubangiji zai duba komai"..................
Comment
&
Share
'Yar Aliyu ce✍🏻
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili
💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫
*We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿2⃣3⃣to2⃣4⃣
Hawaye idanuna ne suka 'kafe tare da cewa "I can't, I cannot forget him or stop loving him. I love him mama" nace ina mai fashewa da kuka. Cikin tausayi ta, tace tana mai rungume ta, tana shafa mata baya alaman rarrashi "don't cry joy. I am here for you", " nasani mama, amma shifa? bashi tare dani, kiyi ha'kuri ubangiji zai duba komai kinji ".
Gyad'a kai kawai nayi tare da tsayar da kuka na, jin nayi shiru yasa mama ta d'ago da fuska na, share min hawaye tayi tana murmushi tare da cewa " yauwa yarinyar kirki" had'e da jan min kuma tu.
Murmushin ya'ke kawai nayi, "kinci abinci kuwa?" Sai lokacin na tuna da cewa mama ta sani girki, shiru kawai nayi mata.
Sake tambayan ta tayi "nace kinci abinci?" turo baki nayi tare da cewa "a'a" ta sigan shagwa'ba.
"To mai yasa Joy?, ya tsina fuska nayi sannan nace " ban girka ba" cikin 'kasa da murya.
Ba tace komai ba sai mi'kewa da tayi, cikin gaggawa ta musu abinci mai sau'ki ta kawo min har gado.
Ansa nayi tare da mata murmushi nace "nagode momana" jan kuma tuna tayi tare da jifana da murmushi ita ma.
"Maza kici ki 'koshi 'ya guda, duk da ba wani cin kirki kike ba, shiyasa gaki nan kullum kaman one".
Dariya na fashe dashi tare da cewa " kai mama nine kamar one?, uhum maza ci ni ina zuwa" tace tana mi'kewa.
Wanko hannu na nayi a roban da ta d'ebomin ruwa domin haka na fara cin abinci na, duk loma d'aya sai na dad'e kafin na had'e.
Domin tunanin abin 'kauna yayi min katutu, duk wani dariya da murmushi da nakeyi inayi ne kawai domin mahaifiya.
Don tafiyan Auwal yayi matu'kar tada hankali na, tuno irin kayan da naga anloda a motar kuwa na samin fad'uwar gaba mai tsanani.
Haka dai na daure naci kwatan abincin na tura gefe, lokacin ne mama ta dawo d'akin.
Sai ya d'au na RAHAMA guda d'aya ya fito.
Koda yazo wurin motocin sai yaga duk sunyi 'kura da alama dai ba'a anfani dasu tunda ya tafi, daga nasan har na RAHAMA.
Koma wa yayi ya d'ako na mami ya shiga, bata wuta yayi tare da danna uban horn tun kan yaje get d'in.
Da gudu mai gadi ya bud'e masa, fita gidan yayi.
Direct gidan wansa Sani yayi, horn yayi aka bud'e masa yayi ciki parking yayi tare da fita a motan yayi ciki.
Da sallama a bakin sa ya shiga parlour ansawa sukayi yayan har da Ikiliman.
Da gudu Iman ta nufo sa tana cewa "oyoyo uncle" cafe ta yayi tare da d'aga ta sama.
Yace "oyoyo my angle" dariya tayi, zama yayi tare da Iman d'in.
Ikilima tace "oyoyo mijin kwali" ta'be baki yayi tare da cewa "gayi nan a gaban ki, don nafi 'karfin kwali nine na 'karfen maza azo ayi tarba ta musamman ko kuma mutum ya koma gidan su".
" Gida kuma? a'a ai mutu karaba nida kai, mai zakaci a kawo maka?".
"Abinda mijin ki yaci"
"Babban magana to ya 'kare" d'auke kansa yayi kamar magidanci yace "a kirka wani yanzu".
" Wallahi baka isaba dan ubanka, haka kawai kasa matata aiki da yamman nan, sa Larai ta masa".
Murmushi gefen baki yayi tare da cewa kamar gaske "oh yaya dama kana nan?" bai tanka masa ba ya 'kara da cewa "ina wuni yaya" bai damu da ansa wan saba ya cigaba "mun same ku lafia?" nan ma shiru.
Dariya Ikilima ta fashe dashi tare da cewa "Allah shirye ka Auwal, mami ta gama 'bataka wallahi. Antura ka 'kauyen nan ko zakai hankali ne ashe dai akwai aiki".
Murgud'a baki yayi kamar mace yace "'kila da naki nake yawo".
Bata barsa haka ba tace " inaga kuma sa aure kawai idan ya fara tara yara zaiyi hankali ".
" Maza kuyi" yace yana mi'kewa.
Ganin zai fice tace dashi "dawo 'kanin na dafa maka, banci mamina ta cika min ciki".
"Daga nan sai inah" banza da ita yayi, Iman ta'ba ta fuska tare da cewa "momy don Allah Ku daina wa uncle haka" tana mai zum'buro baki ta bisa.
Har ya shiga mota ta 'kariso, "uncle kayi ha'kuri kaji" murmushi yayi tare da janyo ta ya d'aura ta a cinyan sa.
"Da akayi me baby na?" turo baki tayi irin yadda yakeyi, domin yarinyan tana mugun kama dashi, idan kuka ga Akram bancin 'karami ne zaka ce shine.
"Ba momy ta 'bata maka rai ba?" .
"Ko d'aya my baby, muje gidan su Mufi, daga nan sai mu wuce duka gidan mami Ku kwana ko?".
" Yeeeeeeeee, muje uncle " dariya yayi tare da sata a kusa dashi ya tada motar suka bar gidan.
Zai shiga yayan zai fita ganin motar mami yasa Yusif tsayawa yana mamakin ganin mami bancin bai dad'e da barin gidan ba.
Ganin Auwal ne cikin motar yasa yayi tsaki tare da ficewa.
Dariya Auwal yayi tare da parking, shiga sukayi Iman ta fara kiran "Mufy" da 'karfi, aiko sai ga Mufyn da gudu.
Akram a bayan ta, tafiya yake sak Auwal, sai dai shi miskiline na 'karshe.
Zuwa yayi ya rungume Auwal tare da cewa a hankali "sannu da zuwa uncle".
" Yauwa yaro na" haka itama Mufy tace.
"Ina Momyn ku?, tana sama" cewar Mufy.
"Okay Ku muje idan na gaida ta sai mu wuce gidan mami don yau gidan mami zaku kwana".
Mufy ta saki eyhun murna, shiko Akram murmushi kawai yayi sam bai da hayaniya.
Suna hawa tana sakkowa, da murmushi tace " uncle mai yara yaushe a gari?".
"Au mijin ki bai fad'a miki ba? ruwan shi d'azun, barka da zuwa na mami".
" Muje kasha ruwa, Iman ina momy? ".
" Tana gida, ina wuni Anty" "lafia lau ta uncle".
Fridge taje ta kawo musu abu mai sanyi, kur'ba kawai Auwal yayi ya mi'ke "mun tafi" cewar Mufy.
Kallon Auwal tayi ya d'auke kai sai tace "ina zaku yaran uncle da yamman nan?".
" Gidan grandma okay ku gaishe ta " suka bi bayan Auwal da ya fice da gudu.
Mami zaune ita da Dady a parlourn suka shigo, da gudu suka nufe kakannin nasu.
"Oyoyo, oyoyo amarena, oyoyo abokina" cewar Dady yana runguman su d'aya bayan d'aya.
"Da zabiya da bilaki, to Ku 'kara gaba banan ba baza ku ta'ba kasuwa ba. Don na kere Ku babu abinda zaku rud'e sa dashi".
" Can miki me zanyi da tsohon mijin ki? sai dai ko Iman" cewan sarkin tsiwa da rashin kunya Mufy.
"Iye mijin nawa ne tsoho?, uhum" tace tana turo baki.
"Auta mai kaka wo min rasai tamin a gida?".
" Mami ni yarana duka masu kunya ne ko Mufy na?, eh uncle " suka ce tare da tafawa.
Ta'be baki tayi tare da cewa "zamu had'u idan sun tafi".
Dariya Dady yayi tare cewa "gumma ya kwaye muku ko yaro na yayi hankali, kinbi kin 'bata min yaro".
" Haka ma zaka ce ko?, to mezan ce dama idan ba gaskiya ba".
Share shi tayi tare da cewa tana kallon Akram "miskili kai kenan kullm a haka, auta kukai yaron Ku asibiti da wuri fah tunkan abin yafi 'karfin Ku".
Ta'be baki yayi tare da mi'kewa " ina zuwa my son?" hanyan steps ya nufa.
Sai da ya hau sannan yace "d'akin ka?" a hankali.
"Me zakyi?, kwanciya. Ka bari sai bayan isha babu kayu kwanciya magrib".
Bai ce dashi komai ba sai dawo wa da yayi ya zauna nesa dasu.
°°°°°°°°°°°°
Kwace madam Gloria ta dawo ta tadda ta sai faman rizga kuka take, da sauri uwan ta nufe ta.
'Dago ta tayi tare da cewa cikin tsananin damuwa.
Share hawaye fuskan ta tayi tare da du'kar da kan ta 'kasa.
Tatta'ba fuskan ta tayi tare da cewa cikin sanyin murya " what happened? why are you crying?".
Murmushi ya'ke tayi tare da cewa "nothing".
" Ya zaki ce haka? bayan fuskan ki ya nuna kin dad'e kina kuka?".
"Ina lura dake kwana kin nan kina cikin damuwa, wato kina 'boye min damuwar ki ko?. Wakike da bayan ni? ashe ban cancanci sanin damuwar ki bako?".
Kukan da take matsewa ne ta fashe dashi.
Ganin bata da ninyan barin kukan yasa uwan tace " kenan ni zaki 'boye wa wani abu? ba damuwa na bar ki" tace tare da mi'kewa.
Ri'ko hannun uwan tayi tana girgiza kai tare da cewa "a'a mama, nothing of that sorts".
" To fad'a min " cikin kuka nace "I'm in love with him" sai nai shiru tare da cigaba da kuka na.
Zaro ido mama tayi tare da cewa "who?".
" Doctor...... doctor Auwal.... " kallon ta tayi cikin mamaki, amma da ta tuno baya sai mamakin ya gushe.
Hasali ma mikin ta taji yana son tasowa, don haka cikin tsananin tausayi 'yar tata tace "idan na fahim ta bai sani ba?" d'aga mata kai tayi.
Sauke numfashi tayi tare cewa "kisa same sa ki fad'a masa".
" Ya tafi" nace ina mai sake fashe wa da kuka mai tsanani.
Cikin damuwa tace "ina ?, ban sani ba amma kaya da yawa yasa a taxi suka tafi".
Shiru tayi na wani lokaci kafin tace " to yanzu ya za'ai? ko ki manta dashi kawai, kinga soyayyar sa ma zaki rabu da ita ki huta, tunda bamu san inda yake ba".
Hawayen idanun ne suka 'kafe tare da cewa "I can't, I cannot forget him or stop loving him. I love him mama" nace ina mai fashe wa da kuka.
Cikin tausayi ta tace tana mai ruruguma jin ta tana shafa mata baya alaman rarrashi "don't cry joy. I am here for you".
" Nasani mama, amma shifa ? bashi baya tare dani".
"Kiyi ha'kuri ubangiji zai duba komai"..................
Comment
&
Share
'Yar Aliyu ce✍🏻
[11/5, 9:50 PM] Safeeya Aliyu: 🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
*'KAUYEN 'YAR KADDE*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳
Story & written by: Safiyya Aliyu Wakili
💫DA BAZAR MU WRITER'S ASS💫
*We are here to make you happy, smile, educate and realized that we are best among all........ DA BAZAR MU MUKE TUN'KAHO*
*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*
🅿2⃣3⃣to2⃣4⃣
Hawaye idanuna ne suka 'kafe tare da cewa "I can't, I cannot forget him or stop loving him. I love him mama" nace ina mai fashewa da kuka. Cikin tausayi ta, tace tana mai rungume ta, tana shafa mata baya alaman rarrashi "don't cry joy. I am here for you", " nasani mama, amma shifa? bashi tare dani, kiyi ha'kuri ubangiji zai duba komai kinji ".
Gyad'a kai kawai nayi tare da tsayar da kuka na, jin nayi shiru yasa mama ta d'ago da fuska na, share min hawaye tayi tana murmushi tare da cewa " yauwa yarinyar kirki" had'e da jan min kuma tu.
Murmushin ya'ke kawai nayi, "kinci abinci kuwa?" Sai lokacin na tuna da cewa mama ta sani girki, shiru kawai nayi mata.
Sake tambayan ta tayi "nace kinci abinci?" turo baki nayi tare da cewa "a'a" ta sigan shagwa'ba.
"To mai yasa Joy?, ya tsina fuska nayi sannan nace " ban girka ba" cikin 'kasa da murya.
Ba tace komai ba sai mi'kewa da tayi, cikin gaggawa ta musu abinci mai sau'ki ta kawo min har gado.
Ansa nayi tare da mata murmushi nace "nagode momana" jan kuma tuna tayi tare da jifana da murmushi ita ma.
"Maza kici ki 'koshi 'ya guda, duk da ba wani cin kirki kike ba, shiyasa gaki nan kullum kaman one".
Dariya na fashe dashi tare da cewa " kai mama nine kamar one?, uhum maza ci ni ina zuwa" tace tana mi'kewa.
Wanko hannu na nayi a roban da ta d'ebomin ruwa domin haka na fara cin abinci na, duk loma d'aya sai na dad'e kafin na had'e.
Domin tunanin abin 'kauna yayi min katutu, duk wani dariya da murmushi da nakeyi inayi ne kawai domin mahaifiya.
Don tafiyan Auwal yayi matu'kar tada hankali na, tuno irin kayan da naga anloda a motar kuwa na samin fad'uwar gaba mai tsanani.
Haka dai na daure naci kwatan abincin na tura gefe, lokacin ne mama ta dawo d'akin.