Sashe 23
Karuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna komawa gida yazid yashige bedroom yafada gado yana kuka kamar karamin yaro. "Haba yazid meye kake yi haka!, saikace ba namiji ba kazo kana kuka akan mace.." Dukda kukan dayake bai hanashi hararan ajibt ba "nayi kuka akan mace, don bakasan irin son danake mataba ne saisa kake fadan haka , wllh mutuwa ma zan'iya akanta..plss zahra don't leave me I can't stay without u......plss come back closer to me.." Kuka yarinka yi kamar yaro, ajibt yayi rarrashin harya gaji yabarshi.
Yau Thursday ranar da abban ajibt zai dawo, karfe biyu guide dinsa sukaje daukoshi a airport. Bayan yahuta yayi wanka yaci abinci su yazid sukaje mishi sannu da dawowa, gaisawa sukayi da yazid da fara arsa "when did u come yazid?." ,"since 5days back abba." "Ina maminka" "Abba tana nan lpy.. Tace agaida ka.." "To yayi kyau...amma yanaga dukka sanza kazama wani irin?." Yazid dakaman jira yake yafashe da kuka "suhanAllah..what's happen.. Fadamin meye yake faruwa?." Yazid bai boyeba ya zayyanewa abba komai tundaga aurensu.. "Kakwantar da hankalinka, insha Allah komai zaizo karshe soon, dakaina zanje gurin Alh anjuma kajiko?" "To abba ngde Allah yakara girma.." Fita sukayi ajibt na mishi dariya.
*👄habiebah Luv👄*
[4/2, 12:58 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝....69/70*
*END....*
I’m waiting,hoping and wishing for the time when we can be together again. I miss you so much my *FANS*😭.
_Writing by_
*👄habiebah Luv👄*
_Editing by_
*💅Sadnaf💅*
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
Misalin karfe 9:30pm abban ajibt yadawo daga gidan Alh Alkhali, fuska ba walwala yafito daga mota bayan wani guide dinshi yabude mashi kofa. Yazid da ajibt kuwa suna zaune compound suna jiran dawowan abba, tunda yazid yaga yanayinsa ba dadi gabansa ke dukan uku2 lokaci daya idonsa yafara tara ruwa. Kallon ajibt yayi wanda shi idonsa na kanshi "frnd Allah yasa bawani matsala aka samuba, don naga mood dinshi is so bad.." Yazid yafada muryanshi na cracking. Dan bubbuga kafadanshi ajibt yayi "be strong mana man,, insha Allah everything will be alright..ka kwantar da hankakinka." Tashi sukayi sukabi bayan abba bayan yashiga part dinshi. A falo suka sameshi zaune yayi crossing legs yana kadasu. Nan kasa suka zauna suka gaidashi batare da ya amsa ba yafara magana. "YAZID!." Abba yakira sunanshi da babbar murya. Nan take jikin yazid yakara sanyi kwalla nataruwa idonsa don yasan babu nasara a wannan lamarin, cikin sanyin murya ya amsa kansa na kasa. "Kasaurareni da kyau, kabar ZAHRA! , kakyalesu nan da shekara daya mugani..suda kansu zasu naimeka. Harka kara zuwa inda take muzuba musu ido.." Tunda abba yafara magana hawaye yafara saukoma yazid yanaji kamar ruwan wuta ake zuba masa jikinsa.."shikenan nashiga uku.." Abinda kawai yake fada ransa. "Kanajina ko!?." "Eh..ab...ba.." Gud..u can go..." Dakyar ya i'ya Jan kafarsa yafita daga dakin , suna fita yafashe dawani irin kuka yafada jikin ajibt. "Shknn na shiga uku frnd ..mutuwa zanyi wllh...wllh zanmutu..ya Allah help me.." Kamar karamin yaro haka yazage yana kuka. Dakyar yajashi daki yazaunar shi yana bashi hakuri,,amma ko saurarunshi bayayi. "Nikam rayuwa ta tazo karshe ajibt... Don Allah ko bayan reana ka naimamin yafiya gurin zahra don Allah... Bazan iya rayuwa ba'itaba..I can't.." Lokaci daya zazzabi mai zafin gaske yarufe shi , bakaramin tausayi yabama ajibt ba..injection yay masa yasamishi ruwa nantake yasamu bacci.
A week later... Yazid yagama fita hayyacinsa yarame yayi baki duk ya lallace duk wanda yasan shi da yakalleshi yanzu dakyar zai ganeshi, kana kallon shi kasan yana cikin bala'i . yana zaune falo ya buga uban tagumi yana matsar kwalla, ajibt nazaune gefen yana kallonsa.. "Frnd nikan yau zanje gurin zahra, in mata koda kallon karshe kafin in mutu...don nasan rayuwa ta tazo karshe.." Yakare maganar hawaye daya nabin daya fuskanshi. Gagara cewa komai ajibt yayi don baisan mezeciba. Tashi yayi yay wanka yashirya cikin kananan kaya, dukda raman da yayi amma kyansa nanan inda yake..makullin mota yadauka yafice daga dakin. Tunda yashiga layin gabansa ke bala'in faduwa lokaci daya sanyi ya shigesa.
A waje yay parking yafito yay knocking mai gadi yabude yashiga..kamar wanda kwai yafashewa ciki haka yake takawa, a compound yagano Yusuf zaune kan rest bench yayi crossing legs hanunshi rike da jarida yana karantawa.. Lokaci daya maganar Yusuf yadawo mishi.."yanzu nike da iko da zahra bakaiba..dole sai yadda nayi.." Hawaye yaji nasauka a face dinshi don yasan yayi wauta ..dayabi Yusuf a sannu da duk abin baikai hakaba..dakyar yaja kafarsa yakarasa gurin da Yusuf kezaune yay nilling tareda kama 2legs dinshi yana hawaye.. "Broda! Kataimaka min dan Allah.. Kabani zahra nasan nayi kuskure amma nobody above a mistake.. Ubangijin muna masa laifi kuma yayafa mana inmun rokesa..don Allah kugafar ceni gaba daya ..nagane laifina plss kubani matata ..." Kuka yazid keyi tsakani da Allah harda majina, tunda yafara maganar Yusuf ke kallonsa da mamaki..shidai yasan abban ajibt yazo gurin abban su kuma angama magana akan zata koma ..toko meye yanzu?..oho.." "It's okey..ya'isa, yanzu katashi kaje gobe zan naimeka.." Kara rike kafanshi yayi yana masa godiya kamar zai ari baki.. "Bakomai katashi takaje.." Harya fara tafiya Yusuf yabishi da i'do yana mamakin yanda duk yafita kamanninsa, dawowa yazid yayi yace "don Allah broda inason ganinta.." Batare da yace kamaiba yacire wayarshi yay dailing no din zahra , few minute later saigata tafito sanye da Arabian gown kana kallonta kaga wanda hankalinsa kwance cikin hutu.. Idonsa kyem akanta ko kiftawa babu.. "Kitsaya zakuyi magana..." Yusuf yafada tareda mikewa yabar gurin.
Kamo hanunta yayi yarike cikin nasa hawayensa nazuba kai..dagowa tayi tana kallon sa eyeball to eyeball tausayinsa na ratsata, i'ta kanta tasan yasha wahalan rayuwa akan ta. "FATIMA!." Taji yakira sunanta, bata i'ya amsa mishi ba sai idonta data sauke kasa.. "Abunda nai makine yakebina, ya hanani samun sukuni a rayuwa..kiyafemin kidawo gareni ..in nuna maki yanda dake sonki..zan muna maki gatan daba kowace mace kesamuba..zaki alfahari dani amatsayin miji.. Plss FATIMA for give me..."yakasa controlling kansa hawaye kawai yakeyi sosea yana shashshek'a . " it's okey yaa yazid.. Kabar kuka, nayafe maka ..nadade da yafemaka yaa yazid.. " baisan lokacin da ya rungumota jikinsa ba ya furta mata "I LOVE U." Cikin kunnanta, zame jikinta tayi tai cikin gida da gudu.." Farin cikin da yazid ya tsinci kansa cikin wannan lokacin bazai misaltuba.
Bayan sati...ansa komawan zahra nanda sati biyu , gyara aunty tana ana mata..cikin lokaci kankani zahra tazamo tauraruwa..su yazid kai sairawa yake yafadama mami duk abinda ke faruwa.. Gyara tasa akafarayi agidan yazid na musamman. Ranar asabar yazid yazo tafiya da matarshi , sosea aka sasu gaba akamusu nasiha har airport su Yusuf suka rakasu saida jirginsu yatashi kafin suka koma gida.Karfe biyu suka sauka international airport dama already mami tatura masu driver batareda bata lokaciba suka shiga suka wuce gida. Farin cikin da Mami ke ciki bazai faduba kamar zata cinye zahra sai nan nan take da i'ta , part din Yazid tasa aka gyara musu kafin agama masu gyaran gidansu. Har karfe goma suna zaune falon mami sunata hira...yazid yagama kaguwa sutashi sutafi part dinshi. "Mami bacci nakeji.." Yafada yana hamman karya.. "To ea saika tashi katafi..kona rikeka?.." Murmushi zahra tayi tadago tana kallon yazid dashima idonsa yana kanta.. Lakwabar da kai yayi a hankali yace "plss mana wife!." Juya mishi ido tayi tareda yamishi kwalo tana dariya kasa2 . har karfe shadaya suna zaune saida mami tafara gyangyadi kafin taimasu sallama tace suma suje sukwanta. Mami tana shigewa bedroom yazid ya dauki zahra cidak kamar wata baby doll suka tafi .
Washe gari.. Karfe tara suka gama shirinsu suka tafo part din mami..itama sauko wanta kenan suka wuce dinning yin break.
A bangaren su zubaida kuwa ranarda daddynta yadawo ranar momy tafada masa duk abinda yafaru, bakaramin kuka suka shaba dukansu kamar lokacin abin yafaru. Daddy n yafi ganin abin laifinsa ne don saida tafito tasanar dasu cewa tanason aure amma boko tarufe mashi ido yagagara ganewa..naiman yafiyanta sukayi suna kuka i'tama tanema yafiyansi. Daddy n ta dakansa yaje gurin yazid ya naimi takardar zubaida bamusu kuwa yabashi dama ko baizoba zai aika musu. Yanzu zubaida tazama mutuniyar kirki tayi watsi daduk rayuwanta na baya takama Allah kullum tana cikin istigfari. Bayan tagama iddane faruq yafara biyowa tabayan gida, bamusu tabasi hadin kai suka fara soyayya cikin tsafta donshima faruq yatuba da duk iskancin dayake.
A gidan mama kuwa komai ya cabe mata domin kuwa fauxy ciki gareta..farida ta natsu takama Allah baruwan ta da harkar kowa gidan kullum tana cikin tuba da abinda ta aekata. Ranar wata talata abba yadawo daga abroad , tashin hankali daya shiga lakacinda yaga fauxy da ciki baa magana..wuta ya bude masu akan ko tasamo wanda yay mata cikin ya aureta ko yakoresu daga gidan shi..kuka sukarinka yi ita da mama suna rokanshi da kyar ya kyalesu.Wata rana farida nazaune compound din gidan su kamar daga sama ta hango hisham yazo ya durkusa gabanta yana kuka yan naiman yafiyar ta..yafemashi tayi itama kuma yace yanzu zai aureta, dakanta tafadama abban su akan family hisham zasu kawo kudin aure.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya su zahra sunkoma gidan su ,,, son da yazid yake nuna mata kuwa ba misali don kullum suna nanike da juna yanajin lafiyar babynshi..
Faruq da zubaida kuwa an daura musu aure yayinda suka tare a katafaren gidan faruq son dasuke nunama juna kuwa baa magana. Anyi auren farida da hisham yayinda arman shima ya dawo hanyar Allah yanaimi aure akabashi yanzu ansa auren nanda wata daya.. Mama itama tagane laifin datayi baya , tana kuka taje gurin abban tana naiman yafiyarsa ,cikin ikon Allah kuwa yayafe mata yarungumi 'yarsa zahra da duk wani abunasa yanzu da sunanta yake yinshi..don kuwa soyayyarta sabuwa tadawo agareshi yana tunawa da mahaifiyarta. Fauxy kam wani dattijon Alh mai mata uku tasamu ya aureta suna can abuja abinsu.
Zahra tazama 'yar gata tako'ina abbanta baya sati baizo gidanta ba susha hiransu suci abinci harda yazid sanna yatafi.
Borno..Yusuf yakoma Spain bakin aikinsa yayinda yasamu wata 'yar can ya aura suna zaune lpy ba maijin kansu..anyi auren twins a borno yayinda gida yazama shiru daga aunty sai mijinta. Ajibt ma yayi aurensa amma a abuja suke da zama don can yake aiki.
Yau Thursday ranar da abban ajibt zai dawo, karfe biyu guide dinsa sukaje daukoshi a airport. Bayan yahuta yayi wanka yaci abinci su yazid sukaje mishi sannu da dawowa, gaisawa sukayi da yazid da fara arsa "when did u come yazid?." ,"since 5days back abba." "Ina maminka" "Abba tana nan lpy.. Tace agaida ka.." "To yayi kyau...amma yanaga dukka sanza kazama wani irin?." Yazid dakaman jira yake yafashe da kuka "suhanAllah..what's happen.. Fadamin meye yake faruwa?." Yazid bai boyeba ya zayyanewa abba komai tundaga aurensu.. "Kakwantar da hankalinka, insha Allah komai zaizo karshe soon, dakaina zanje gurin Alh anjuma kajiko?" "To abba ngde Allah yakara girma.." Fita sukayi ajibt na mishi dariya.
*👄habiebah Luv👄*
[4/2, 12:58 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝....69/70*
*END....*
I’m waiting,hoping and wishing for the time when we can be together again. I miss you so much my *FANS*😭.
_Writing by_
*👄habiebah Luv👄*
_Editing by_
*💅Sadnaf💅*
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
Misalin karfe 9:30pm abban ajibt yadawo daga gidan Alh Alkhali, fuska ba walwala yafito daga mota bayan wani guide dinshi yabude mashi kofa. Yazid da ajibt kuwa suna zaune compound suna jiran dawowan abba, tunda yazid yaga yanayinsa ba dadi gabansa ke dukan uku2 lokaci daya idonsa yafara tara ruwa. Kallon ajibt yayi wanda shi idonsa na kanshi "frnd Allah yasa bawani matsala aka samuba, don naga mood dinshi is so bad.." Yazid yafada muryanshi na cracking. Dan bubbuga kafadanshi ajibt yayi "be strong mana man,, insha Allah everything will be alright..ka kwantar da hankakinka." Tashi sukayi sukabi bayan abba bayan yashiga part dinshi. A falo suka sameshi zaune yayi crossing legs yana kadasu. Nan kasa suka zauna suka gaidashi batare da ya amsa ba yafara magana. "YAZID!." Abba yakira sunanshi da babbar murya. Nan take jikin yazid yakara sanyi kwalla nataruwa idonsa don yasan babu nasara a wannan lamarin, cikin sanyin murya ya amsa kansa na kasa. "Kasaurareni da kyau, kabar ZAHRA! , kakyalesu nan da shekara daya mugani..suda kansu zasu naimeka. Harka kara zuwa inda take muzuba musu ido.." Tunda abba yafara magana hawaye yafara saukoma yazid yanaji kamar ruwan wuta ake zuba masa jikinsa.."shikenan nashiga uku.." Abinda kawai yake fada ransa. "Kanajina ko!?." "Eh..ab...ba.." Gud..u can go..." Dakyar ya i'ya Jan kafarsa yafita daga dakin , suna fita yafashe dawani irin kuka yafada jikin ajibt. "Shknn na shiga uku frnd ..mutuwa zanyi wllh...wllh zanmutu..ya Allah help me.." Kamar karamin yaro haka yazage yana kuka. Dakyar yajashi daki yazaunar shi yana bashi hakuri,,amma ko saurarunshi bayayi. "Nikam rayuwa ta tazo karshe ajibt... Don Allah ko bayan reana ka naimamin yafiya gurin zahra don Allah... Bazan iya rayuwa ba'itaba..I can't.." Lokaci daya zazzabi mai zafin gaske yarufe shi , bakaramin tausayi yabama ajibt ba..injection yay masa yasamishi ruwa nantake yasamu bacci.
A week later... Yazid yagama fita hayyacinsa yarame yayi baki duk ya lallace duk wanda yasan shi da yakalleshi yanzu dakyar zai ganeshi, kana kallon shi kasan yana cikin bala'i . yana zaune falo ya buga uban tagumi yana matsar kwalla, ajibt nazaune gefen yana kallonsa.. "Frnd nikan yau zanje gurin zahra, in mata koda kallon karshe kafin in mutu...don nasan rayuwa ta tazo karshe.." Yakare maganar hawaye daya nabin daya fuskanshi. Gagara cewa komai ajibt yayi don baisan mezeciba. Tashi yayi yay wanka yashirya cikin kananan kaya, dukda raman da yayi amma kyansa nanan inda yake..makullin mota yadauka yafice daga dakin. Tunda yashiga layin gabansa ke bala'in faduwa lokaci daya sanyi ya shigesa.
A waje yay parking yafito yay knocking mai gadi yabude yashiga..kamar wanda kwai yafashewa ciki haka yake takawa, a compound yagano Yusuf zaune kan rest bench yayi crossing legs hanunshi rike da jarida yana karantawa.. Lokaci daya maganar Yusuf yadawo mishi.."yanzu nike da iko da zahra bakaiba..dole sai yadda nayi.." Hawaye yaji nasauka a face dinshi don yasan yayi wauta ..dayabi Yusuf a sannu da duk abin baikai hakaba..dakyar yaja kafarsa yakarasa gurin da Yusuf kezaune yay nilling tareda kama 2legs dinshi yana hawaye.. "Broda! Kataimaka min dan Allah.. Kabani zahra nasan nayi kuskure amma nobody above a mistake.. Ubangijin muna masa laifi kuma yayafa mana inmun rokesa..don Allah kugafar ceni gaba daya ..nagane laifina plss kubani matata ..." Kuka yazid keyi tsakani da Allah harda majina, tunda yafara maganar Yusuf ke kallonsa da mamaki..shidai yasan abban ajibt yazo gurin abban su kuma angama magana akan zata koma ..toko meye yanzu?..oho.." "It's okey..ya'isa, yanzu katashi kaje gobe zan naimeka.." Kara rike kafanshi yayi yana masa godiya kamar zai ari baki.. "Bakomai katashi takaje.." Harya fara tafiya Yusuf yabishi da i'do yana mamakin yanda duk yafita kamanninsa, dawowa yazid yayi yace "don Allah broda inason ganinta.." Batare da yace kamaiba yacire wayarshi yay dailing no din zahra , few minute later saigata tafito sanye da Arabian gown kana kallonta kaga wanda hankalinsa kwance cikin hutu.. Idonsa kyem akanta ko kiftawa babu.. "Kitsaya zakuyi magana..." Yusuf yafada tareda mikewa yabar gurin.
Kamo hanunta yayi yarike cikin nasa hawayensa nazuba kai..dagowa tayi tana kallon sa eyeball to eyeball tausayinsa na ratsata, i'ta kanta tasan yasha wahalan rayuwa akan ta. "FATIMA!." Taji yakira sunanta, bata i'ya amsa mishi ba sai idonta data sauke kasa.. "Abunda nai makine yakebina, ya hanani samun sukuni a rayuwa..kiyafemin kidawo gareni ..in nuna maki yanda dake sonki..zan muna maki gatan daba kowace mace kesamuba..zaki alfahari dani amatsayin miji.. Plss FATIMA for give me..."yakasa controlling kansa hawaye kawai yakeyi sosea yana shashshek'a . " it's okey yaa yazid.. Kabar kuka, nayafe maka ..nadade da yafemaka yaa yazid.. " baisan lokacin da ya rungumota jikinsa ba ya furta mata "I LOVE U." Cikin kunnanta, zame jikinta tayi tai cikin gida da gudu.." Farin cikin da yazid ya tsinci kansa cikin wannan lokacin bazai misaltuba.
Bayan sati...ansa komawan zahra nanda sati biyu , gyara aunty tana ana mata..cikin lokaci kankani zahra tazamo tauraruwa..su yazid kai sairawa yake yafadama mami duk abinda ke faruwa.. Gyara tasa akafarayi agidan yazid na musamman. Ranar asabar yazid yazo tafiya da matarshi , sosea aka sasu gaba akamusu nasiha har airport su Yusuf suka rakasu saida jirginsu yatashi kafin suka koma gida.Karfe biyu suka sauka international airport dama already mami tatura masu driver batareda bata lokaciba suka shiga suka wuce gida. Farin cikin da Mami ke ciki bazai faduba kamar zata cinye zahra sai nan nan take da i'ta , part din Yazid tasa aka gyara musu kafin agama masu gyaran gidansu. Har karfe goma suna zaune falon mami sunata hira...yazid yagama kaguwa sutashi sutafi part dinshi. "Mami bacci nakeji.." Yafada yana hamman karya.. "To ea saika tashi katafi..kona rikeka?.." Murmushi zahra tayi tadago tana kallon yazid dashima idonsa yana kanta.. Lakwabar da kai yayi a hankali yace "plss mana wife!." Juya mishi ido tayi tareda yamishi kwalo tana dariya kasa2 . har karfe shadaya suna zaune saida mami tafara gyangyadi kafin taimasu sallama tace suma suje sukwanta. Mami tana shigewa bedroom yazid ya dauki zahra cidak kamar wata baby doll suka tafi .
Washe gari.. Karfe tara suka gama shirinsu suka tafo part din mami..itama sauko wanta kenan suka wuce dinning yin break.
A bangaren su zubaida kuwa ranarda daddynta yadawo ranar momy tafada masa duk abinda yafaru, bakaramin kuka suka shaba dukansu kamar lokacin abin yafaru. Daddy n yafi ganin abin laifinsa ne don saida tafito tasanar dasu cewa tanason aure amma boko tarufe mashi ido yagagara ganewa..naiman yafiyanta sukayi suna kuka i'tama tanema yafiyansi. Daddy n ta dakansa yaje gurin yazid ya naimi takardar zubaida bamusu kuwa yabashi dama ko baizoba zai aika musu. Yanzu zubaida tazama mutuniyar kirki tayi watsi daduk rayuwanta na baya takama Allah kullum tana cikin istigfari. Bayan tagama iddane faruq yafara biyowa tabayan gida, bamusu tabasi hadin kai suka fara soyayya cikin tsafta donshima faruq yatuba da duk iskancin dayake.
A gidan mama kuwa komai ya cabe mata domin kuwa fauxy ciki gareta..farida ta natsu takama Allah baruwan ta da harkar kowa gidan kullum tana cikin tuba da abinda ta aekata. Ranar wata talata abba yadawo daga abroad , tashin hankali daya shiga lakacinda yaga fauxy da ciki baa magana..wuta ya bude masu akan ko tasamo wanda yay mata cikin ya aureta ko yakoresu daga gidan shi..kuka sukarinka yi ita da mama suna rokanshi da kyar ya kyalesu.Wata rana farida nazaune compound din gidan su kamar daga sama ta hango hisham yazo ya durkusa gabanta yana kuka yan naiman yafiyar ta..yafemashi tayi itama kuma yace yanzu zai aureta, dakanta tafadama abban su akan family hisham zasu kawo kudin aure.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya su zahra sunkoma gidan su ,,, son da yazid yake nuna mata kuwa ba misali don kullum suna nanike da juna yanajin lafiyar babynshi..
Faruq da zubaida kuwa an daura musu aure yayinda suka tare a katafaren gidan faruq son dasuke nunama juna kuwa baa magana. Anyi auren farida da hisham yayinda arman shima ya dawo hanyar Allah yanaimi aure akabashi yanzu ansa auren nanda wata daya.. Mama itama tagane laifin datayi baya , tana kuka taje gurin abban tana naiman yafiyarsa ,cikin ikon Allah kuwa yayafe mata yarungumi 'yarsa zahra da duk wani abunasa yanzu da sunanta yake yinshi..don kuwa soyayyarta sabuwa tadawo agareshi yana tunawa da mahaifiyarta. Fauxy kam wani dattijon Alh mai mata uku tasamu ya aureta suna can abuja abinsu.
Zahra tazama 'yar gata tako'ina abbanta baya sati baizo gidanta ba susha hiransu suci abinci harda yazid sanna yatafi.
Borno..Yusuf yakoma Spain bakin aikinsa yayinda yasamu wata 'yar can ya aura suna zaune lpy ba maijin kansu..anyi auren twins a borno yayinda gida yazama shiru daga aunty sai mijinta. Ajibt ma yayi aurensa amma a abuja suke da zama don can yake aiki.