← Book details Karuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 12 OF 24

Sashe 12

Karuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

K'arfe tara zubaida tatashi tana mik'a ba salati,,, wayarta tajawo a site drawer takira kawarta humaira.. Tana daga wayar tasheke da dariya "Uhm su amaryar yazid,,, ya first night?." Tsaki zubaida tayi. "Kinga ni bansan wulakanci, ,,magana zamuyi." "To ina jinki fad'a " "yawwa ..kinsan me?." "Aa saikin fada." "Sonake don Allah kijemin wurin malamin nan yanzu,,, don wllh naga yazid saiwani bata rea yakeyi...kitaimaka min." Takarashe maganar cikin kalar tausayi. "Haba kawata...karki damu yanzu zantashi naje....harmu zaiwa iskanci ay bai isaba." "Yawwa kawar arziki ,,ina jiranki duk yadda kukayi ki fadamin." Sallama sukayi kowa ya ijiye wayar.
Saukowa falo tayi taga yazid kan kujera yana sharara bacci, kada mishi duwawu tayi tashige kitchen domin hada musu break.

Cikin karamin lokaci tahada musu simple abinci tajera kan dining takoma ciki yin wanka.
Dai2 wayarta tafara ringing taje da sauri tada. 'Herlo ..humy ya akayi?." "Naje yabani wani turare yace akawo miki, togashi yanzu nazo kofar gidanki bansan ya zaayi na bakiba." "OK kishigo, gani fitowa." "Ai maigadin bazai barni shigowa ba." "Kice mishi gurin matar gidan kikazo man." "Ohk."

Anyi sa'a kuwa har lokacin yazid na bacci, don haka tafice sauri2 takarb'o tadawo ciki.
Wanka taje tabuga tasako wasu yan iskan kaya wanda dasu da babu duk daya.
Saukowa falo tayi tana wani kwarkwasa daidai yazid yafarka daga bacci..
Kamshi turaren jikintane yabugi hancinsa tareda tabar masa brain. Kallonta kawai yake ko kiftawa babu, yanaji kamar ya cinyeta,,, tayi balain tafiya dashi.

Karasowa tayi tazauna kan cinyarsa tamakalo hanunta a wuyansa. Tallabo fuskarta yazid yayi yahade bakinsu yana kissing.. Saida yagaji yazame bakin yana kara binta da kallo. "Babyna ..kinyi kyau sosea." Murmushi tayi takamo hanunsa suka koma bedroom.. Zuby da kanta tamawa yazid wanka tazo tashiryasa cikin kananan kaya yayi kyau sosea..da ido kawai yakebin ta wanajin wani irin kaunarta.
Falo suka koma sukayi break... Saida suka gama tattare komai tare sunayi suna rungume da juna kana suka koma bedroom.

Dawayo2 zuby ke wasa da yazid shima wasan yafarayi da ita,,,daga haka suka wuce babban. Dukda wannan abun yazid yakasa dena tunani irin yanayin zuby..baitaba ji koda labari na amarya mai irin wannan lamarinba!.

*******
A bangaren zahra kam ta isa lpy yan uwanta sunyi murnar kallon kamar susata ciki,, don sayayyar dasukema mahaifiyarta ne yadawo kanta. Sunyi mamakin yanda tarame duk tasauya amma cemusu tayi tadanyi rashin lpy ne. Agidan yayar mamarta a sauka tanada yara uku Yusuf shine babba (wanda yake mutuwar son zahra ko sanda akayi aurenta lokacin yana Spain don can yake aiki..bayan dawowarsa dayaji labarin yayi kuka harya gode Allah.. ) sai kannensa mata yan biyu salma da salima. Gatakam zahra tana shanshi akowani bangare ,, lokaci guda tai kyau abinta tal subul da i'ta.

*******
"Bayan sati daya yazid da amaryarsa sunyi kyau abinsu kullum tana cikin saduwa da yazid, tunyana barinta harya fara mata magana da irin wannan jarabar tata...donshi dukda yanada shaawa amma batakai ta zubaida ba .
Yau takama asabar, don haka yacema amarya tashirya zataje gaida maminsa. Kokadan aranta batason zuwa, amma azahiri ta nuna murnarta.
Shiryawa tayi cikin wani tsadadden lace pink,, too march ta had'a komai pink bakaramin haduwa tayi... Katon mayafi tayafa shima pink.

Cikin farin yadi yazid yashirya, bakaramin kyau yayi,, in kaganshi kamar kasace kagudu.
Handbag dinta yakarba yarike mata suka jera kwanin shaawa suka shiga mota.

Shadaya darabi dot motar yazid tai parking a parking lot din gidan mami , shiya bude mata kofa tafito suka jera suna tafiya.

Da sallanarsu suka shiga falon, fitowan mami daga kitchen kenan hanunta rike da plate wanda yake cikeda gasashshen hanta.
Kallon zubaida kawai ta tsaya yi tana tuno yanda tatab'a kallonta.....

*??BieBie Luv??*
[3/18, 6:28 PM] ??BieBie Lurv??: *??KARUWA CE??......41/42*

_Writing by_
*??BieBie Luv??*

_Editing by_
*??Sadnaf??*

*Masoya abin alfahari,,,akullum ina kara godiya ga soyayyarku gareni..Allah yabarmu tare????.*

??????????????????

*K*'ikiro murmushi mami tayi ganin harsun karaso ciki bata tuno inda tasantaba, plate din hanunta yazid yakarba yana mata sannu da gida. "Lalenku." Mami tafada tana zama kan kujera. Zama zubaida tayi akusan kafar mami kanta k'asa ta gaidata. "Lpy lau amarya.. Ya gidan?." "Alhmdllh.".. Zuby tafada muryanta na cracking don mami taimata kwarjini. Gaidata shima yazid yayi kanshi na kasa yanadan shafawa. " to bismillanku kuci tunda Allah yakawoku." Mami tafada tana saukar da plate din gabansu . mai aiki takira, nan danan tashika mausu gaba da snacks da hot drinks masu lpy..
Malama zubaida kam ta kasa sakewa gidan mami..don bataci wani abu sosea ba. Mami ta lura da hakan don haka tatashi tabar musu falon don ita yarinyar bawani burgeta tayi..
Hartakai step din karshe na benen saikuma tajuyo tana kallon zubaida da itama idonta na kan mamin. Tunowa da inda taganta tayi...agidan su zahra taganta tabbas hafito daga dakin arman!. Gaban zubaida ne yashiga faduwa ganin mami nadawo wa falon..kuma tabbas tagane mami..suntaba taduwa tafito daga part din arman i'ta kuma zata wuce tashiga part din mama.

"Am niko 'yar nan kamar natab'a kallon ki!." Dasauri zubaida tadaga idonta zuciyarta na tsannata bugawa.. "Ehhh....mami...nima kamar nashaidaki!." Tai maganar cikin kinkina "Kinsan gidan alh Sulaiman Goni?!." "Ehh mami...gidan kawar momy na ne..!" "Exactly anan nataba kallon..koke 'yar haj Suwaiba?!." "Ehh..mami!." "Zubaida ko!?." Gyadakai kawai wannan karon tayi don muryanta yafara rawa... Girgixa kai kawai mami tayi takoma ciki tasan momy farin sani don haka suke da mama kuma tasani sarai ba mutanen kirki bane..to dai ba lalle bane ita tabiyo halin uwar .." Juyawa tayi tawuce bedroom dinta.
Basu wani dad'e sosea ba sukama mami sallama suka tafi.
Gidan su zubaida suka je, karkuga murna gurin momy kamar tamaida su ciki...sai bayan laasar suka wuce gida bayan momy tahad'ama zubaida magunguna na mata dana malamai amma momy tace mata duk na gyerane don kartaki amfani dashi..(ita a tunaninta 'yarta mai tsoron Allah ne ko tabata maganin mallaka bazatai amfani dashi ba...(niko ince momy zubaida tafiki tuggu!.).) Murmushi kawai zubaida tayi tasa magungunan a jaka don tasan komai.

Biyar daidai yazid yay parking cikin gidan, agajiye suka shiga ciki, a falo suka yada zango. Dai-dai yazid yayi kan kujera yana maida numfashi. Zama zubaida tayi gefensa tana shafa masa sumar kai... Lumshe ido yayi a hankali yabude "wllh baby nagaji dayawa..."
"Ko inmaka tausa." "Eh...baby." Murmushi zuby tasaki don tasan a haka zaawuce abinda takeso.
Mammatsa mishi jiki tafara tana dan tabo banana..mika yazid yafara yana jonyota jikinshi..
Hade bakinsu guri daya yayi yafara kissing.. Rudewa zuby tayi tana kara rikeshi. Dakyar ya kwace bakinshi daga nata yana maida numfashi. Zubaida kan tace batasan wannan takara hayewa kansa tanason zaro ??.. Tashi yayi zaune da sauri yana buga mata harara "wai baby ke wani irin shaawa ne dake...duk bukatata kinfini."
"Allah sarki dear don Allah kayi hakuri...kabari muyi ..wllh amatse nake."
"Duk wanda mukayi dasafe guda uku bai ishekiba ....kinaga yanzu duka a gajiye muke kuma kina wani cewa a matse kika,,,saikibari na huta tukun."

Tashi tayi dagudu tahaura sama tana kuka, Tsaki yaja yatashi yabi bayan ta. Aiko zuby bata hakuraba saida sukayi sau biyu duk ran yazid bayaso...wani kayan takaicin ma insun gama shi zafi yakeji.

********
Yau Tuesday gidan aunty anata girke2 yau yaa Yusuf zai dawo daga Spain, kowa kaganshi yana cikin murna domin suna matukar ji da babban yayan nasu. Karfe biyu jirginsu yasauka a airport din borna. Zahra da twins ne sukaje tarbosa sai dayan motan wanda yaa Yusuf dinne zaishiga ciki.. Cike da murna sukabi inda suka hangoshi bakin kowanne yaki rufuwa sabanin zahra da kanta ke kasa zuciyarta na bugawa har cikin ranta take jinshi.
Tunda ya hangota yazuba mata idon ko kiftawa babu.. Tana sanye cikin wani lifaya yellow tayi irin nadin kanurai , ga dogon gashinta yazubo yarufemata barin fuska. Dasauri Yusuf yadauke kansa tunawa da auren wani akanta.. Karasowa tayi tagaidashi jiki a sanyaye ya amsa suka kama hanyar gida.
Aunty kamar tacinye dan nata tsabar farin ciki hamakama abbansu . aunty da kanta tai feeding dinshi abinci saida ta tabbata yakoshi sannan tabarshi yatafi dakinsa don hutawa.
Wanka yayi yazo yakwanta yana tunanin zahra ,,,gaba daya ya gagara cireta ranshi kullum sonta kara mintsinarsa yakeyi,,,dakyar ya iya tashi yashirya cikin kananan kaya sunyi matukar amsar sa..dama ga Yusuf kamar bature haka yake. Fitowa yayi daga part dinsa yakoma falon aunty daba kowa yay zamansa.
Zahra tunda suka dawo daga airport tatafi dakin datake takwanta duk jikinta a sanyaye.
Kamar wanda aka tsikareta tatashi tafota daga dakin tayo falo. Kamar wanda aka zarewa laka haka take tafiyar, tunda ya hangota kirjinsa ke bugawa yarasa dalilin hakan,,, lokaci daya itama taji kirjinta na bugawa da sauri da sauri lokacin data hangosa . juyawa tayi dasauri zata koma taji yakira sunanta cikin sanyayyar muryarshi.....
"ZAHRA!. "
Karo nabiyu daya kira sunanta sannan tajuyo kanta kasa batareda takaraso inda yake ba.
"Zonan!" Yafad'a yana nuna mata gefenshi.
Kamar mai tausayin kasa haka tafata takawa tazauna dan nesa dashi tana wasa zoben hanunta ,,,,wanda dama tun asali shiyaba ta.

"Tun yaushe kikazo!?."
"Sati biyu dasuka wuce!." I'na mijinki!?."
Dasauri tad'ago takalleshi ,,,sai kuma tamaida kanta .
"Yana kano!."
"Ya zannaku yake , ina fatan bawata matsala!?."
Karo nabiyu takalleshi tareda kara maida kanta.
"Lpy!..."
"ZAHRA!." Karo na uku yakara kiran sunanshi.
Dagowa tayi , tana kallon shi cikin rauni.
"Kifad'amin inda akwai wani abu,,,bakida wani yayan dayafini...kifadamin duk wani damuwarki nikuma zanyi kokarin naga nakawar miki..insha Allah."
Tunda yafara maganar take kallonshi ko kiftawa babu. Juyowa yayi suka hada ido tai sauri dauke nata.
"Bawani matsala yaa Yusuf!."
Yakai minti biyar yana kallonta daga karshe yace tatashi tatafi. Jiki a sanyaye tatashi tahaura sama.

*******
Agidan mama kuwa farida taci wanka ansha kwalliya kamar maishirin zuwa gasa. English wear tasaka riga da wando sunyi bala'in kamata kanta ko kwali babu tayi parking dogon gashita dayake zuba kyalli . taku take ko'in najikinta sharking yakeyi ahaka tashiga falon bakin bakinta daukeda sallama.
Gagara ammsa sallama hisham yayi sai binta dawani mayen kallo dayakeyi.
Karasowa tai dab dashi tazauna tana mai sannu da zuwa, dakyar ya'iya amsa mata yana janyota jikinshi.
"Baby ...wllh zaki kasheni...kinyi kyau sosea."
Farr tai da ido tana kara shigewa jikinshi.
Sunsunar wuyanta yafara yana lumshe ido,,, a hankali cikin salo yake tafiyar da ita harya hade bakinsu guri daya yana kissing.
Chapter 12 · 0% Book details