← Book details Karuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 19 OF 24

Sashe 19

Karuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Lokacin da zubaida takare secondary school tasamu momynta da maganar aure takeso ita bazata tafi jamia ba sai intayi aure. Koda Momy tasamu daddy zubaida da maganar fir yaki wai dole satagama jamia. Itama taburewa tayi tace sai aure, dagyar da dabara sukaja hankalinta ta hakura tace zatayi..amma ita kadai tasan abinda take shiryawa!.
Rayuwat zahra tana cikin kunci bata samun farin ciki, abbanta baya nuna damuwa da i'ta, ga hantarar da ake mata gun yan gidansu, ga maganar duniya da kallon da ake mata Wanda azahirance ba haka yakeba.
Agun mutum daya take samun farinciki gurin *Haj Aisha* wato mami..i'ta kadai tarike amana ba yadda batayi da abban zahra akan yabata itaba bayan rasuwar maman ta amma taki.
*Yazid* yazama matashin saurayi mai jini a jika, wayayye dan boko.. Maiji da kansa..ga kyau..yagama karatunshi a London yadawo nig. Yayinda yacigaba da kulada kafanonin mahaifinshi..(wanda Allah yay masa rasuwa tunshekaru biyar dasuka wuce)
Yazid ba abinda yatsana kamar zahra don ko gidansu taje ranar yini zaiyi a daki kokuma yabar gidan..haka i'tama ba kaunar kallonsa takeba.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya yayinda zubaida tasa rawuwarta cikin kazanta coz batada wani eaki daya wuce bin maza....

Wannan kenan

*Cigaban labari...*

*👄Habiebah Luv👄*
[3/27, 8:07 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝....59/60*

_wrítíng вч_
*👄hαвíєвαh luv👄*

_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*

💝💝💝💝💝💝💝💝💝

*Cigaban labarin.......*

*Y* usuf suna fita baizarce da zahra ko i'naba sai
*HB SPECIALIS HOSPITAL*, dama already yama frnd dinshi Dr Idriss magana..
Ba b'ata lokaci wata babbar likita *Aunty yagana* ta duba zahra sosea ta tausaya mata don sai anyi mata dinki, cikin 1h aka gama mata dressing tasamu bacci. magunguna aka rubuta Yusuf dakanshi yafita pharmacy yasawo.
"Yanzu Dr bazai yiyu muyi tafiyanba kenan? Dole saita kwana?." "Gaskiya saita kwana, coz kasan dinki karamin mistake mutum yayi yakan i'ya warewa..so saita kwana muga yanda abin zaiyi zuwa gaben." Iska mai zafi Yusuf ya furzar,,"OK..alright.. Badanuwa..Allah yakaimu."

Abangaren yazid ko ranar bai i'ya tsinana komai ba, hatta masjid bai'ia zuwaba sai agida yarinka salla yana addua yana kuka shabe2 harda majina, i'donsa duk sun kumbura haka fuskarsa daka ganshi kasan yana cikin mawuyacin hali, gashi soyake yaji gidan mami ko zaid'anji sanyi a ransa amma baisan dawani i'do zai kalleta ba.
Yana zaune kan praying mat ya gabatar da sallar isha kenan yajiyo buge 2 a dakin da zuby ke ciki, saida yay adduoinsa da tasbihai kafin yatashi cikin bacin rea yabude yashiga. Dakin bakinkirin kamar ba'a hallici haske ciki ba, torchlight din wayarsa ya kunna ya dalle mata ido.
Zuby gaba daya tafita hayyacinta..fuskanta dukkya kunbura yay jaa ga fuskan shike da dry tears bakinta a rufe da bandage sai sure2 takeyi. Yazid yana karasawa gurin ya danko gashin kanta yad'ago fuskanta hadi da saukemata wani lafiyayyen mari..saida tashid'e takusa suma. fizge bandage din bakinta yayi yadaka mata tsawa "dan boruobanki menene?." Jiki na bari muryanta na rawa tace "wllh yunwa... nakeji." "Don uwarki ubanki yakawo abinci ne?." Girgiza kai tayi tana hawaye " ni sa'an ubanki ko sa'an uwarki dazakimin nodding, oya open ur mouth n telk...dan kan uwarki."
"Don Allah.. Kayi hakuri,,...wllh baikawoba..amma kataimaka min plss..ko kamaidani gidanm.." Wani Marin yakara sauke mata "ke a jakantarki kina tunanin zakici bulus ne?, kinzo kin lalata min rayuwa ,kin rabani da kowa nawa kinrabani da farin ciki na *matata* tareda mahaifiyata ..kin kawomin sauran wasu katin banza... " shiru yayi yahad'e kansa da bango yanajin zuciyarshi kamar zata kone don zafin datake masa.
Yafi minta ashirin a haka kafin yafita daga dakin yarufo kofar. Wani kuka maicin rai zuby tafashe dashi tana regretting rayuwanta na baya..
Yazid yana fita yashiga mota yatafi wani can unguwar talakawa. wani almajiri yagani yafito daga wani gida hanunshi rike da roba... Parking yayi gefe yafito yanufi gun yaro. "Almajiri.." Alama yay mishi da hanu yazo, bamusu yaron yazo gurin yazid. "Mene cikin robarnan?." "Abinci ne ciki.." Yafada yana bude robar.. baya yazid yay yana toshe hanci "meye wanna?" Yafada yana pointing robar.. "Tuwone..miyan kuka." "Plss..rufeshi." Rufewa yayi yatsaya yana kollon yazid.. "Kaga , kabani wannan tuwon inbaka dubu daya kasai abinci.." Tunkafin yazid yagama fada yaron yace "eh..wllh nayarda." Yafada yana mika mishi robar. Kin amsa yazid yayi sai yaron yanaimo leda awani provision shop yasa aciki kana yakarba yabashi kudin yatafi. Restaurant yawuce yay takeaway kafin yatafi gida. Afalon ya ijiye dayan ledan dayan kuma yashiga dakin da zuby take ciki. A inda yabarta haka ya sameta, kujera ya jawo yazauna gabanta yaciro abincin ledan ya ijiye gabanta tare budewa .. .wani uban warin daddawane tabugi hanci zuby tai saurin kauda kanta gefe.
"Kee maye kakayi hakan?." "Plss don Allah bana i'yacin wannan , indai a nine wllh nakoshi." "Toda kina tunanin a ubanki nakawowa?." Nandai shiru tayi batace komai ba ..
"Oya bude baki.." Kin budewa tayi ganin zai zabga mata mari yasa tabude ya turamata loma baki. Da kyar ta'iya hadiyewa tana hawaye.."wllh inbaki hadiye wannan kukanba sainashi uwarki." Yay maganar ba'alamar wasa ..dif tahad'iye kukan tanaci kamar tayi amai. Yazid kwa cikin mugunta yake kara dannamata loma, saida yaga tana kokarin amai sannan ya kyaleta.
"Zanyi salla.." Tafada cikin sanyi murya. Mugun kallo ya watsa mata "munafika kawai..zan kunceki kiyi salla, amma kina idawa zan maidaki daure.." "To"
Kunceta yayi yafita tareda sama kofar key.

Abangaren Hajiya Momy kuwa tana komawa gida tawuce bedroom nata tasaki wani dan marayan kuka.."nashiga ukuna halina yabi 'yata ,yaa Allah kayafemana Allah natuba...kuka tarinkayi tana surutai masu maana da maras, ranar ko ruwa batasa bakintaba lokaci kankani harta fad'a tafita hayya cinta. Damuwanta daya Daddy n zuby batasan how can explain to him ba, meyema zata ce masa 'yarsa *KARUWA CE!* innalillahiwainnailaihirrajiun.

Haka shima yazid ko abincin daya siya restaurant bai'ya ciba, kwana yayi yana sallah yana rokon Allah daya sanyaya zuciyar matarshi da mami don su tausaya mai.

****
Washe gari...
Karfe shida Yusuf yad'auki hanyar Maiduguri bayan sallama da akabasu don yanzu dasauki don ko zafinma kadan takeji. A natse Yusuf ke driven duk wani motsin zahra akan idon sa, motsi kadan ya tambayeta meke damunta.. Daga karshe dai sit ya kwantar mata takwanta bacci yay gaba da i'ta.
Ba'ita ta farkaba saida sukayi shigo cikin maiduguri , tafiyan minti arbain takawosu bakin wani babban gida wanda girmansa yakusa cinye layin dukda girmansa. Horn yay maigadi yabude masa get yashiga....
A 1get yay parking natse yafito yabude ma zahra kofa, a hankali ta saukar da beautiful white leg dinta tafito . a hankali suke takawa saboda kafar zahra, dayan get din akabude musu suka shiga . suna zaune cikin wata haddadiyar rumfa akan rug gakuma fruit gefe cikin wani madaidaicin basket... Da sauri aunty tataso ganin Yusuf da zahra don cayayi zashi lag wani aiki. Dukansu suka taso sukayo gurinsu. Cikin mamaki aunty ke kallon zarah gaba dayanta da yadda take tafiya a bude "what's happening Yusuf!?, where did u get her? Kaida kaje lag..kafada min man." "Its long story aunty just take her in.. Kama hanunta aunty tayi suka shiga ciki su twins sukabi bayansu shikuma Yusuf yawuce part dinshi.
Ganin condition din da zahra ke ciki yasa aunty direct tawuce da ita toilet ta had'a mata ruwan zafi mai gishiri tashiga gasata, sai ta tabbata tayi sannan tahada mata ruwan wanka tafito. Dakinsu su twins taje ta dauko mata normal wear da panta/ bra taje kitchen tahad'o mata lunch mai lafiya tadawo dakin. Time din zahra tafito daga wanka tana zaune kan dressing chair tana shafa lotion..k'ura mata i'do aunty tayi nakusan mimti goma harsaida tajuyo kana tadauke idonta " ga kaya nan kisa." Tafada tana mika mata .amsa tayi tasa batare da tasa bra dinba don nipple dinta tunda yazid ya tumurmushe su basubar zafiba, fant tasa tadawo gefen aunty tazauna . "ZAHRA!." Dagowa tayi takalleta batare datace komaiba "meyasa bakison bayyana min damuwarki?, ko baki daukeni kamar mahaifiyarki ba?." K'asa tayi da kanta batace komaiba.
kama kanta aunty tayi tayi parking dinsa tajanyo wani karamin glass centre table ta daura abincin kai, dakanta tai feeding din zahra saida ta tabbata takoshi sannan ta kyaleta .."ki kwanta kiyi babbici don nasan kingaji, in kin tashi gawaya kikirani sai na had'a maki ruwan zafiko." "To" aje mata wayar tayi kan site drawer tajamata kofa tafito, Batafi minti gomaba bacci ya d'auke ta.

Aunty bedroom dinta tatafi tazauna bakin gado tana nazarin Abubuwa dadama. Su twins suna zaune falo shiru kowa da ntunanin dayake ranshisallamar da labaran yayine duk tadawo dasu ,kaya yake shigowa dashi niki2 manyan Leda's sunfi ashirin. Yusuf ne yashigo dayan hannunsa zube cikin aljihun wandon sa dayan kuma makullin mota. "Where is aunty?." Ya tambaye su. "She's in bedroom.." "Oya go and call her." Tashi salima tayi tanufi bedroom din. Ba'adad'e ba saigata da Aunty, zama tayi kan sofa ta zubama Yusuf idonu tanajiran jin more information... "Aunty ga kayan zahra nasawa, sai kujera mata a closet wad'annan atamfofin Kuna sai akai gundinki.Kallonsa Aunty tatsayayi "Yusuf kafad'amin abinda nakeson ji man...." Dan shafa lallausan gashin kanta yayi yashiga bama aunty duk labarin abinda yafaru wanda yaji yazid yafad'a har kwana a hospital din dasukayi bai b'oyeba..
Nodding kai kawai aunty tashiga yi tareda furta " ZARAH! yama haka?, yayi kyau!."

*👄hαвíєвαh luv👄*
[3/28, 10:40 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....61/62*

_Writing by_
*👄habiebah luv👄*
_Editing by_
*💅Sadnaf💅*

_Dis page goes to u *Official Sa'adatu D/tsafe,* may Allah guide u and Protect u... Together with u *Lainat🐒* hrt u dear ❤😍._

💝💝💝💝💝💝💝💝💝
Chapter 19 · 0% Book details