Sashe 20
Karuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yazid yakasa samun sukuni a rayuwarshi kullum yana cikin tunani, acikin kwana biyu dukya fice hankalinsa yarame yayi baki ga ciwon zuciyar dake dan tab'ashi! . yana zaune kan praying mat yagabatar da sallar asuba yajawo wayarshi yay dailing no. Din mami. Tanakan tadduma tana azkhar wayanta nagefen takawo haske alamun kira yashigo, ganin sunan only son dinnata yasa tak'i dagawa harta katse..sau biyar yana kira amma ko day'a bata dagaba , tanajin tausayin rayuwar da yazid keciki, amma dole take dannen wa don tanuna mishi kuskuren sa. Ganin taki dagawa yasa yakifa kanta da gado yasaki wani kukan huce takaici.. Saida yay mai i'sarsa yatashi yawanko fuskanshi a bathroom yadawo yazauna bakin gado yashiga wani duniyar tunanin. "Yanzu bansan taya zanfara tunkarar mami da maganar zahra ba, inje ince inaso tadayo bayan duk walakancin dana mata..innalillahiwainnailaihirrajiun.. Rire kansa dake saramasa yayi yafada gado. Zubaida tana cikin dakinta wanda dasafiya dadare duk dayane aciki don bala'in duhunsa , tana rakube angle din dakin tahada kai da gwiwa tana sharar hawaye " yaa rabbi kayafemin laifin danayi baya, Allah natuba ubangiji kayafemin kabani ikonyin wata rayuwa mai amfani..." Kukane yaci karfinta tanayi harda shashshek'a. Yazid baizo yabud'e taba yay shirinsa cikin kananan kaya yatafi gidan mami. A Maiduguri kuwa zahra ta warke tafiyanta yadawo dai2 batada wani damuwa yanzu don 'yangidan suna i'ya kokarin su ganin sun kwashe mata dukwani damuwa.. Misalin karfe shad'aya dukkan su suna zaune garden hanun zahra rikeda iPhone din da Yusuf yasai mata sai ganin pix dindasuyi jiya dasuka fita takeyi..sosea duk sunyi kyau, har mamakin kanta take cikin kwana biyu tagyaru tayi wani fresh gadan kiban datayi. "Aunty!" Zahra takira sunanta, "what's happen aunty's daughter?." "aunty nifa yaa yazid yasakeni don bazan k'ara komawa kano ba , har abadah!." Dai2 shigowar Yusuf gurin kenan "yeah kinfadi dai2, nima abinda yasa tun farko banyi wannan maganarba saboda kene, don bansan ko kinason mijinkiba.." Danturo baki gaba tayi "Allah yasauwak'e, damani tun farko bana sonshi..don yanzu kawai yasakeni bankara zama dashi." "Ehh wllh Sis harki koma, irin wannan rashin mutuncinma dayake maki , ea wllh inda nice tunfarko maba zanzauna ba.." Salma tai maganar tana bala'i kamar yanzu abin yake faruwa. Aunty dai tana jinsu batace musu kalaba. "Kinji aunty! Kifadama abba saiyama alwalansa magana!." "Naji Zahra!. "
***
Yazid nashiga falon mami yazube kasa gabanta yasaki wani marayan kuka, kamar wani karamin yaro hakayake harda ajiyan zuciya. Mami ko daga kai batayi ta kalleshiba, amma a kasan ranta jitake kamar ta janyoshi jikinta ta rarrashesa. "Mami don Allah ki yafemin nasan nayi kuskure a baya amma wllh arashin sanine mami...mami kikulani kozanji dadi a raina.. Plss mami ubangijima dakansa yana yafiya.." Tashi tayi zata tafi yarike kafarta yana kara fashewa dawani kukan "free my leg yazid inbaso kake inyi mugun sabamaka ba!." "Mami.... Wani dan banzan tsawa tadaka masa bashiri yacikata, yazube gurin yana burgima. Mami shigewa bedroom dinta tayi tanaji itama kamar tarusa ihun kozataji sanyi ranta. Yafi awa biyu yana kwance Gurin yana kuka daga karshe yatashi yafita ko gani maikyau baiyi. Ikon Allah ne kadai yakai yazid gida lpy don idanuwansa rufewa sukeyi zuciyarshi namasa nauyi kamar andaura mata dutsi ga sarawan da kansa kiyi. Yana parking ko rufe motan baiba yashiga ciki kaitsaye yashige dakinsa yakwanta. Abukamar wasa yakejin zuciyarshi kamar ana mata barin wuta, sosea takemasa wani balin ciwo dabata taba yimasaba .. Rike kirjinsa yayi yana kokarin tashi amma yakasa saimawani duhu da jiri daya fara gani. Wani razanan nen ihu yasaki wanda duk gidan yadauka, dai2 nan mortar faruq ta'ida parking yafito a razane jin ihun yashiga ciki. A hankali idonsa ke rufewa harya gama rufewa ruff tareda tsayawar munfashin sa. A hargitse faruq yashigo dakin yanufi inda yahango yazid kwance yashiga kiran sunansa tareda jijjigashi , ganin abun basauki yasashi fitowa yakira maigadi suka sashi a mota sai hospital. Likitoti biyarne kan yazid, faruq dawasu colleagues dinsa..sunfi awa uku kansa suna masa eaki , dagyar suka samu numfashinsa yadawo. Fitowa dashi akayi aka kaishi dakin dabakowa..coz abun baya bukartar hayaniya. Yana kwance idonsa rufe dakaga irin baccin dayake kasan na wahalane, faruq nazaune bakin gadon kan kujera hanunsa rike da waya yana kiran layin mami.
Bugu biyu tadaga tare dayin sallama "i nayini mami." "Lpy lau faruq ya aiki? Kwana biyu shiru kamar bakanan.." "Wllh mami inanan eaki yay min yawa." "Ayya to Allah yabada sa'a." "Amin" danjim yayi yarasa ta'inda zaifara fadawa mami , candai yanisa yace "am mami dama yazid ne baida lpy yana hospital dinmu...." Zumbur tamike tsaye "what yazid! Yanzufa yafita daga nan!...OK i'm coming right now." Daga haka takatse kiran. Mayafinta da handbag tadauka tafita driver yakaita. Can gefe da inda sukayi parking ta hango faruq da'alama zuwanta yake jira, yana hangota yataho shiya tama jagora har dakin da yazid yake. Sosea taji wani mogun tausayinsa yadirar mata tana ganin da laifinta ma cikin wannan damuwar daya shiga. "Mami plss have a sit .." Zama tayi still idonta nakanshi. Gyaran murya faruq yayi yafara magana a hankali yanda bazai tada yazid daga baccin dayake . "mami, kinsan abunda kedamun yazid!?." Girgaza maikai tayi batare datace komaiba "Heart attack!. Mami yazid yana dab da kamuwa da ciwon zuciya mai tsananin gaske ..mami kamata yayi kimanta da abinda yariga yafaru kija yazid jikinki hakanne zaibashi confidence na tunkarar sauran yakin dake gabanshi! Mami akwai kalubale dayawa agaban yazid akan ZAHRA! Mami yazid yakamu dason zahra, damuwar rashinta ne ya jefashi cikin wannan hali dayake ciki..plss mami kitausaya nasa, kiyafe mishi..."
Mami jitake kamar tai hawaye kozataji saukin zafin da zuciyarta keyi. "Faruq, inama yazid hakane don yagane kuskuren dayayi , faruq kai kanka kasan irin son danake ma yazid, duk duniya banida kowa daya wucesa. Faruq!."
Dagokai yayi yakalli mami da i'donta yacika da kwalla "faruq ciwon zuciya shiyayi agalin abban yazid, faruq banaso inrasa yazid kamar yanda narasa mahaifinsa.." Shiru tayi tasanadin hawaye dataji yana zuba mata, dasauri faruq yaciro handkerchief yatare hawayen "mami karki damu, insha Allah ba'abinda zaisameshi ..zai warke da yardar Allah. Adduarki dakuma kulawarki yake bukata."
Bayan kwana uku yazid yaji dama2 aka sallamosu suka dawo gida. Kulawa ta musamman mami kebashi kamar wani jariri haka tamaidasa, bata barinshi yazauna shikadai saboda karyayi tunani inkaga mami tabar gun yazid to saidai in bacci yayi.
Bayan sati daya..
Suna zaune a falo shida mami yadaura kansa bisa cinyarta tana shafa masa sumar kansa tana bashi labari sai dariya yake. "Ni yazid amaryarka ina takane?." Saida gabansa ya fadi donshi yagama mantawa dawata zubaida, bata fuska yayi yace "tana gida!." "Which house!? ." mami takara tambayarshi "my!." "Yayi kyau!."
Shirune yabiyo baya yazid yafada dunyar tunani "karfa yarinyarnan tamutu nabarta daure daki ba abinci..." Ringing din wayar mami ne yakatse mar tunani, sunan aunty n zahra ne ya bayyana kan screen din...
*👄habiebah luv👄*
[3/28, 8:40 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝........63/64*
_Writing by_
*👄habiebah luv👄*
_Ending by_
*💅Sadnaf💅*
_Where re u my guyz?, *Muhi🖤,Kaltumee,daddy' gal,teemarhcuties, my Ngleruma😍,Teema❤,Amina aa,Dr thaudat,🅱k,sa'adeeya,fatima&hasina,💋Aisha bichi💋, sadiya👠,khairati,queen supy*....nd other.. Don u re many can't mention all..dis page is for yours donjin dad'inku..😍_
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
duk sai mami taji bata kyautaba, don ita yadace takira. Aunty kuwa zahra ne tasata gaba da kuka dale sai ance akawo mata takardanta, aunty tayi2 da'ita tabari abba yadawo daga tafiyan dayiya sai shi yayi magana amma taki har abinci tadaina ci.
Asanyeya mami tadaga tai sallama, bayan sun gama gaisawa mami take tambayan zahra "zahra tanan lpy ..." Yazid yanaji an ambaci sunan zahra yazabura yamike zaiyi magana mami balla masa harara, natsuwa yayi yasauke kansa kasa. Aunty gagara ma mami maganar tayi don tana matukar jin nauyin ta..gaya sunyi zaman mutunci da 'yar uwarta sam hakan baidace ba..ahaka sukayi salama.
Yusuf da ransa yay matukar baci yafita daga dakin kamar maishirin tashi sama, itama zahra dakinta tawuce tana buga kafa ..aunty kam da i'do tabisu tana rasa abun cewa.
"Mami , ZAHRA!?." "Eh..aunty nta ne takirani.." Mami don Allah kiban no din kinji.." Batakai ga bashiba wayar yazid din tashiga ringing. New number ne dakamar bazai dagaba saikuma yadaga.. Daga dayan bangaren akace "Yeah am YUSUF ALKHALI ! Zahra's broda, kai gaggawar eako ma zahra da takardar saki! ...don bazata dawo gidanka ba ..hop u get me right!?." Yazid dayaji kamar ana saukar masa da ruwar wuta cikin kunnasa yadake yace "okey, alright.. I'll do dat..just give a little time i'll come over nd give her divorce paper!. Tabe baki Yusuf yayi yakatse kiran.
" meye kake cewa yazid!?. " shafa fuskan mami yayi, "mami karki damu, kawai kimin addua gobe zantafi borno...insha Allah zandowo maki da zahra nki.." Hawaye tagani nasauka a idonsa . hawayen tashiga goge masa tajawosa jakinta tana pitting bayansa .."karka damu my boy, everything will be okey soon.." "Insha Allah mami."
Bayan yayi sallar isha baidawo gidan mami ba, gidansa yawuce don yaga zuby ko ta mutu koda saura..ahanya yakira faruq yake sanar dashi suhadu a gidansa..don yasan dole zubaida tana bukatar likita a lokacin. Kusan atare suka isa, direct dakinda take ciki suka shiga. Touch light din wayarsa ya haska dakin , zuby suka hango kwance yashe2 kamar gawa ko numfashi babu. Cikin azama faruq yakarasa yafara bata taimakon gaggawa, shiko yazid baiwani damuwa daga karshema falon yakoma. Yafi minti talatin dakin kafin yafito yashiga kitchen yahada mata shayi mai kauri yadafa indomie yahado mata da snacks da drinks saida yacika wani katon try da abinci kafin yawuce dakin..yazid ko ko kallonshi baiba sai danna waya dayake.
Kamar mayya haka zubaida tarinka tura abinci tanaci tana kwarewa, faruq nazaune gefebta duk tausayinta yacikashi "rayuwa kenan wai zubaida ce wannan..." Saida taji takoshi sannan tafashe mishi dakuka maiban tausayi. "Plss Dr kataimaka min..dan Allah kamaidani gida.. Natuba wllh..bazan sakeba.." Furuq jiyake kamar yay mata kuka don iyaka tausayi tabashi. "It's okey, ya isa insha Allah zan maidaki gida, amma ba yauba..kibari sai gobe." Gyada mishi kai tayi.."ngde." Fuska a daure yazid yashigo "tashi mutafi.." Tashi faruq yayi suka fita amma bai rufe dakinba, kafar falo kawai yarufe. Zubaida tadanji dadi tafito falo tazauna tana tunanin rayuwa.
Washe gari...
Dawuri yazid yashirya yama mami sallama don 10flight dinsu zai tashi, addua sosea mami tamishi har airport tarakashi saida taga tashin jirgin kafin tadawo gida.
***
Yazid nashiga falon mami yazube kasa gabanta yasaki wani marayan kuka, kamar wani karamin yaro hakayake harda ajiyan zuciya. Mami ko daga kai batayi ta kalleshiba, amma a kasan ranta jitake kamar ta janyoshi jikinta ta rarrashesa. "Mami don Allah ki yafemin nasan nayi kuskure a baya amma wllh arashin sanine mami...mami kikulani kozanji dadi a raina.. Plss mami ubangijima dakansa yana yafiya.." Tashi tayi zata tafi yarike kafarta yana kara fashewa dawani kukan "free my leg yazid inbaso kake inyi mugun sabamaka ba!." "Mami.... Wani dan banzan tsawa tadaka masa bashiri yacikata, yazube gurin yana burgima. Mami shigewa bedroom dinta tayi tanaji itama kamar tarusa ihun kozataji sanyi ranta. Yafi awa biyu yana kwance Gurin yana kuka daga karshe yatashi yafita ko gani maikyau baiyi. Ikon Allah ne kadai yakai yazid gida lpy don idanuwansa rufewa sukeyi zuciyarshi namasa nauyi kamar andaura mata dutsi ga sarawan da kansa kiyi. Yana parking ko rufe motan baiba yashiga ciki kaitsaye yashige dakinsa yakwanta. Abukamar wasa yakejin zuciyarshi kamar ana mata barin wuta, sosea takemasa wani balin ciwo dabata taba yimasaba .. Rike kirjinsa yayi yana kokarin tashi amma yakasa saimawani duhu da jiri daya fara gani. Wani razanan nen ihu yasaki wanda duk gidan yadauka, dai2 nan mortar faruq ta'ida parking yafito a razane jin ihun yashiga ciki. A hankali idonsa ke rufewa harya gama rufewa ruff tareda tsayawar munfashin sa. A hargitse faruq yashigo dakin yanufi inda yahango yazid kwance yashiga kiran sunansa tareda jijjigashi , ganin abun basauki yasashi fitowa yakira maigadi suka sashi a mota sai hospital. Likitoti biyarne kan yazid, faruq dawasu colleagues dinsa..sunfi awa uku kansa suna masa eaki , dagyar suka samu numfashinsa yadawo. Fitowa dashi akayi aka kaishi dakin dabakowa..coz abun baya bukartar hayaniya. Yana kwance idonsa rufe dakaga irin baccin dayake kasan na wahalane, faruq nazaune bakin gadon kan kujera hanunsa rike da waya yana kiran layin mami.
Bugu biyu tadaga tare dayin sallama "i nayini mami." "Lpy lau faruq ya aiki? Kwana biyu shiru kamar bakanan.." "Wllh mami inanan eaki yay min yawa." "Ayya to Allah yabada sa'a." "Amin" danjim yayi yarasa ta'inda zaifara fadawa mami , candai yanisa yace "am mami dama yazid ne baida lpy yana hospital dinmu...." Zumbur tamike tsaye "what yazid! Yanzufa yafita daga nan!...OK i'm coming right now." Daga haka takatse kiran. Mayafinta da handbag tadauka tafita driver yakaita. Can gefe da inda sukayi parking ta hango faruq da'alama zuwanta yake jira, yana hangota yataho shiya tama jagora har dakin da yazid yake. Sosea taji wani mogun tausayinsa yadirar mata tana ganin da laifinta ma cikin wannan damuwar daya shiga. "Mami plss have a sit .." Zama tayi still idonta nakanshi. Gyaran murya faruq yayi yafara magana a hankali yanda bazai tada yazid daga baccin dayake . "mami, kinsan abunda kedamun yazid!?." Girgaza maikai tayi batare datace komaiba "Heart attack!. Mami yazid yana dab da kamuwa da ciwon zuciya mai tsananin gaske ..mami kamata yayi kimanta da abinda yariga yafaru kija yazid jikinki hakanne zaibashi confidence na tunkarar sauran yakin dake gabanshi! Mami akwai kalubale dayawa agaban yazid akan ZAHRA! Mami yazid yakamu dason zahra, damuwar rashinta ne ya jefashi cikin wannan hali dayake ciki..plss mami kitausaya nasa, kiyafe mishi..."
Mami jitake kamar tai hawaye kozataji saukin zafin da zuciyarta keyi. "Faruq, inama yazid hakane don yagane kuskuren dayayi , faruq kai kanka kasan irin son danake ma yazid, duk duniya banida kowa daya wucesa. Faruq!."
Dagokai yayi yakalli mami da i'donta yacika da kwalla "faruq ciwon zuciya shiyayi agalin abban yazid, faruq banaso inrasa yazid kamar yanda narasa mahaifinsa.." Shiru tayi tasanadin hawaye dataji yana zuba mata, dasauri faruq yaciro handkerchief yatare hawayen "mami karki damu, insha Allah ba'abinda zaisameshi ..zai warke da yardar Allah. Adduarki dakuma kulawarki yake bukata."
Bayan kwana uku yazid yaji dama2 aka sallamosu suka dawo gida. Kulawa ta musamman mami kebashi kamar wani jariri haka tamaidasa, bata barinshi yazauna shikadai saboda karyayi tunani inkaga mami tabar gun yazid to saidai in bacci yayi.
Bayan sati daya..
Suna zaune a falo shida mami yadaura kansa bisa cinyarta tana shafa masa sumar kansa tana bashi labari sai dariya yake. "Ni yazid amaryarka ina takane?." Saida gabansa ya fadi donshi yagama mantawa dawata zubaida, bata fuska yayi yace "tana gida!." "Which house!? ." mami takara tambayarshi "my!." "Yayi kyau!."
Shirune yabiyo baya yazid yafada dunyar tunani "karfa yarinyarnan tamutu nabarta daure daki ba abinci..." Ringing din wayar mami ne yakatse mar tunani, sunan aunty n zahra ne ya bayyana kan screen din...
*👄habiebah luv👄*
[3/28, 8:40 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝........63/64*
_Writing by_
*👄habiebah luv👄*
_Ending by_
*💅Sadnaf💅*
_Where re u my guyz?, *Muhi🖤,Kaltumee,daddy' gal,teemarhcuties, my Ngleruma😍,Teema❤,Amina aa,Dr thaudat,🅱k,sa'adeeya,fatima&hasina,💋Aisha bichi💋, sadiya👠,khairati,queen supy*....nd other.. Don u re many can't mention all..dis page is for yours donjin dad'inku..😍_
💝💝💝💝💝💝💝💝💝
duk sai mami taji bata kyautaba, don ita yadace takira. Aunty kuwa zahra ne tasata gaba da kuka dale sai ance akawo mata takardanta, aunty tayi2 da'ita tabari abba yadawo daga tafiyan dayiya sai shi yayi magana amma taki har abinci tadaina ci.
Asanyeya mami tadaga tai sallama, bayan sun gama gaisawa mami take tambayan zahra "zahra tanan lpy ..." Yazid yanaji an ambaci sunan zahra yazabura yamike zaiyi magana mami balla masa harara, natsuwa yayi yasauke kansa kasa. Aunty gagara ma mami maganar tayi don tana matukar jin nauyin ta..gaya sunyi zaman mutunci da 'yar uwarta sam hakan baidace ba..ahaka sukayi salama.
Yusuf da ransa yay matukar baci yafita daga dakin kamar maishirin tashi sama, itama zahra dakinta tawuce tana buga kafa ..aunty kam da i'do tabisu tana rasa abun cewa.
"Mami , ZAHRA!?." "Eh..aunty nta ne takirani.." Mami don Allah kiban no din kinji.." Batakai ga bashiba wayar yazid din tashiga ringing. New number ne dakamar bazai dagaba saikuma yadaga.. Daga dayan bangaren akace "Yeah am YUSUF ALKHALI ! Zahra's broda, kai gaggawar eako ma zahra da takardar saki! ...don bazata dawo gidanka ba ..hop u get me right!?." Yazid dayaji kamar ana saukar masa da ruwar wuta cikin kunnasa yadake yace "okey, alright.. I'll do dat..just give a little time i'll come over nd give her divorce paper!. Tabe baki Yusuf yayi yakatse kiran.
" meye kake cewa yazid!?. " shafa fuskan mami yayi, "mami karki damu, kawai kimin addua gobe zantafi borno...insha Allah zandowo maki da zahra nki.." Hawaye tagani nasauka a idonsa . hawayen tashiga goge masa tajawosa jakinta tana pitting bayansa .."karka damu my boy, everything will be okey soon.." "Insha Allah mami."
Bayan yayi sallar isha baidawo gidan mami ba, gidansa yawuce don yaga zuby ko ta mutu koda saura..ahanya yakira faruq yake sanar dashi suhadu a gidansa..don yasan dole zubaida tana bukatar likita a lokacin. Kusan atare suka isa, direct dakinda take ciki suka shiga. Touch light din wayarsa ya haska dakin , zuby suka hango kwance yashe2 kamar gawa ko numfashi babu. Cikin azama faruq yakarasa yafara bata taimakon gaggawa, shiko yazid baiwani damuwa daga karshema falon yakoma. Yafi minti talatin dakin kafin yafito yashiga kitchen yahada mata shayi mai kauri yadafa indomie yahado mata da snacks da drinks saida yacika wani katon try da abinci kafin yawuce dakin..yazid ko ko kallonshi baiba sai danna waya dayake.
Kamar mayya haka zubaida tarinka tura abinci tanaci tana kwarewa, faruq nazaune gefebta duk tausayinta yacikashi "rayuwa kenan wai zubaida ce wannan..." Saida taji takoshi sannan tafashe mishi dakuka maiban tausayi. "Plss Dr kataimaka min..dan Allah kamaidani gida.. Natuba wllh..bazan sakeba.." Furuq jiyake kamar yay mata kuka don iyaka tausayi tabashi. "It's okey, ya isa insha Allah zan maidaki gida, amma ba yauba..kibari sai gobe." Gyada mishi kai tayi.."ngde." Fuska a daure yazid yashigo "tashi mutafi.." Tashi faruq yayi suka fita amma bai rufe dakinba, kafar falo kawai yarufe. Zubaida tadanji dadi tafito falo tazauna tana tunanin rayuwa.
Washe gari...
Dawuri yazid yashirya yama mami sallama don 10flight dinsu zai tashi, addua sosea mami tamishi har airport tarakashi saida taga tashin jirgin kafin tadawo gida.