Sashe 11
Idan Rana Ta Fito Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Cikin faduwar gaba yashiga gidan basma da husna yasamu zaune kankujera husna tana waya yayin da basma tazabga tagumi tabishi da kallo duk yarame sosai ya isa gurunsu basma takaudakai yazauna sannan yadubeta dady yanaciki kai tadaga masa alamar eh yayi kasa da murya basma yadace kitsaya ki fahimceni kedai nasan kinsan komaigame da matsalata tanangidan gameda matsatada mahaifinki kuwa wannan yanayin aikine bawainaje kamashibane mungayyaceshi office dinmune saboda wasu yara da mukakama da muyagun kwayoyi sukace nashine basma tace amma ai inyanayi zakasaniko kuma dabakashiga cikin masu zuwa kamoshiba yacecukin kasada murya my dear kinsanfa yanayin aikina kada dadynane dolene inje inkamoshi kifahimci wannan husna dake gefe tace todolene yinwannan aikin tamike taredacewa brother bazaka taba wankekanka agurinaba harsai kabinciko wanda sukakashemin yar uwa tareda janye ra ayinka nakama kakana yatashi yadawo kusada ita husna koda kakannaki bashi da gaskiya kafintayi magana saimuryar dady sukaji yace eh kodashine bashida gaskiya m n yayishiru tareda sunkuyar dakai dady da hajiya suka isogurinsu yacigaba dacewa bello nacireka dagacikin yayana
Matsawar zakaci gaba dabin diddigin sirikinka inacekai mekareshine hajiya tace sannan yasaki abba tareda kurar shari ar nidai akacuta da aka kashemin ya m b yadubeshi banida hurumi cik shari ar su abba amma maganar alhaji turaki najanye tunranda nafahimci nageri a tazama abinda tazama kuma inharkace gaskiya zakayi tobazakakai labariba nikuwa bazanbi layin danasa akarshe al amarinaba domin duk wandayabi sanzuciya toyashirya zuwandanasani hazalika inninabarshi to wataran zaisamu masukamashi basma dakarfi tace bello kadaina fadinhaka ga mahaifina yadubeta gaskiya nafada wandabakowa kesanjintaba dady yace to inkagama zafinkan da taurinkan saikakawo takardar basma dan mahaifinta jiya yakirani yabukaci hakan kuma kodaya bagalai finsaba domin koni mijin husna yaminhaka zannemi takardartane kawai yadubi dadynshi tamkar bashine yahaifeshiba dady yadauki batun dazafi gwarai sannayamaida dubansa ga basma waddabatun dady yatsaya mata cikin zuciya arantafaditake nankuma zamusha bambam dan inason mijina dady yace kana kallonta babiko akace kayiba kanshi yanakasa yace dady inaganin wannanmatsalar batasha fi auranmuba shiwatace injiwa kagaggauta rubutomata sakinta butulu kawai yadubeta acikin zuciyarsa yace kekwananna zanbaki mamaki amma afilisaiyace hajiya don Allah kumin afuwa kufahimci yanayin aikina tsakitaja tace kaiyashafa tadubi mahaifinsa kashaida mishifa karyafita agidannan saiyabata sakinta yakuma duban basma da idotaimasa alamun a a yace to shikenan zanyitunani
Matsawar zakaci gaba dabin diddigin sirikinka inacekai mekareshine hajiya tace sannan yasaki abba tareda kurar shari ar nidai akacuta da aka kashemin ya m b yadubeshi banida hurumi cik shari ar su abba amma maganar alhaji turaki najanye tunranda nafahimci nageri a tazama abinda tazama kuma inharkace gaskiya zakayi tobazakakai labariba nikuwa bazanbi layin danasa akarshe al amarinaba domin duk wandayabi sanzuciya toyashirya zuwandanasani hazalika inninabarshi to wataran zaisamu masukamashi basma dakarfi tace bello kadaina fadinhaka ga mahaifina yadubeta gaskiya nafada wandabakowa kesanjintaba dady yace to inkagama zafinkan da taurinkan saikakawo takardar basma dan mahaifinta jiya yakirani yabukaci hakan kuma kodaya bagalai finsaba domin koni mijin husna yaminhaka zannemi takardartane kawai yadubi dadynshi tamkar bashine yahaifeshiba dady yadauki batun dazafi gwarai sannayamaida dubansa ga basma waddabatun dady yatsaya mata cikin zuciya arantafaditake nankuma zamusha bambam dan inason mijina dady yace kana kallonta babiko akace kayiba kanshi yanakasa yace dady inaganin wannanmatsalar batasha fi auranmuba shiwatace injiwa kagaggauta rubutomata sakinta butulu kawai yadubeta acikin zuciyarsa yace kekwananna zanbaki mamaki amma afilisaiyace hajiya don Allah kumin afuwa kufahimci yanayin aikina tsakitaja tace kaiyashafa tadubi mahaifinsa kashaida mishifa karyafita agidannan saiyabata sakinta yakuma duban basma da idotaimasa alamun a a yace to shikenan zanyitunani
[28/09 7:56 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
26......Dady yace wannetunani zakayi aibashawara akabakaba wannandolene kayishi donhaka bakabukatar tunani Allah yataimakeshi duk wayoyinsa suka shigaruri yaciro yadagasu atare dasauri yafita taredacewa inazuwa basma hardacewa inadai nan inajiranka dankasani dady yasamu guriyazauna zuciyarsa sambadadi besanmeyasa bello yasa kansa cikinwannan aikinba sambaya sha awar aikin dannasa shuwa takalleshi kaikadai bello yasan daraja donhaka yabada takarda kainezaka matsamasa tayi ciki abinta basma tanufi dakinsu husna itadaitanason mijinta husna kuwa saitaji tana tausayin dan uwanta dukda tanajinzafin abinda yayiwa kakanta yanda hajiya take bada labari waiya bishicikin mutane da ankwa kamar yamasa sata kunjisharri m b yanakwance kankatifa cikin gidansa na dorayi darene yasoma nisa kusan biyu tunanin matarshi yakeyi yanasota kusa dashi kewatace takedamunsa bazaisa halinda zaitsinci kansaba idan akarabasu yanasonta sosai yajawo wayarsa yasoma kiranta tana kwance kangado cankurya ta makure tarufa da bargo kantanacikin gwiwoyinta tasani mijinta yana kan gaskiyarshine saidaiduk dahaka baso aceshiyaje gurin mahaifintaba tasani dama ba kaunarsa sukeba sannanma in akacigaba da shari ar asiyatonu tasan dolekomai yadagule musamman ita da mijinta wayartace takatseta dasauri tadauka dokada tatashi husna tadora wayar akunnenta taredacewa my d yayi ajiyar zuciya
Sannan yace my dear yajawo filo yamanna akirjinsa sannan yace honey kina ganin munrabu kenan tayikasa da murya bazan iyarabuwa da kaiba kaifa yarintse idanu kemakinsani indainine zansakeki to bazakitaba zama sakakkiyaba i loveyou so much tasake makale wayar taredacewa me too yalumshe idanu yanzuyaya zamuyi tasakeyin kasa damurya anawaganin shinekajan ye shari ar safina sannan kafita batun dadynmu insansamune ma ka aje aikin dansanda kadawo kakama harkoki da dadynka kamar yadda yafiso saikaga munsamu kwanciyar hankali da nutsuwa dazaman lafiya yayi dan murmushi maisauti sannan yace nakiganin suhajiya zasu kyaleni idannayi dukwadannan abubuwan da kika lissafo dady na kuma zaiyadda yadaina fushi dani yayaddacewa balaifina bane duk wannan abun husna zatayarda dani damasauran jama a
Tayishiru cantayi ajiyar zuciya tokaime kagaza ayi yace cigaba dashari ar shinezaifitar dani kedaice nakeso dukruntsi kadaki juyaminbaya tace innajuyamaka bayan inzauna dawa bello karike azuciyarka nidakai har abadane kodayaushe karasonka nakeyi yace nimahaka hadaisukayi tamusayar kalaman soyayya harnisan dare sannan sukahakura kowanne yayilamo cikin bargo yankewar dan uwansa washegari ranar da kotu tabukaci azomata da muhammad bello tahir tsaf yashirya sukanufi kotu kumashari arsuce akafara kowanne yatsaya agurin dayadace daga inda m b yake yahango su kilishi harma da shiwa dakuma su husna basma daibatazoba bayan gabatarda shari a lauyansu abba yatashi yasoma yiwa m b tambayoyi gameda fitarsu da safina harzuwa lokacin da akayi harbin m b yazaiyanemusu dagazuwansu gidan harcewa da safinatayi zatabisu dakumakin da hajiyar tayi harzuwa lokacin da akayi harbin yakumasanar da kotu cewa dama su cila sundade suna farautarshi yufadi guraran dasuka dinga binshi lauyan gwamnati shine yakuma tambayarsu cila sukadada tabbatarwa da kotu cewa abbane yaturasu wanshikuma yakafe akancewa shibashibane baimasansuba lauyan shimayadage to ason m b bazaifasa kwandawuriba sai abba ya amsa laifinsa ammaganin yaddasukeja saiyace yanada magana akabashi dama yace zan iyayarda abbane saboda mahaifiyar sa kawace agun kishiyar mamana wadda itace takefarautar raina saida shiwa tamiketsaye donfirgici lauyansu yataso danufin dakatar da m b amma maishari a yace a a
Matsawar zakaci gaba dabin diddigin sirikinka inacekai mekareshine hajiya tace sannan yasaki abba tareda kurar shari ar nidai akacuta da aka kashemin ya m b yadubeshi banida hurumi cik shari ar su abba amma maganar alhaji turaki najanye tunranda nafahimci nageri a tazama abinda tazama kuma inharkace gaskiya zakayi tobazakakai labariba nikuwa bazanbi layin danasa akarshe al amarinaba domin duk wandayabi sanzuciya toyashirya zuwandanasani hazalika inninabarshi to wataran zaisamu masukamashi basma dakarfi tace bello kadaina fadinhaka ga mahaifina yadubeta gaskiya nafada wandabakowa kesanjintaba dady yace to inkagama zafinkan da taurinkan saikakawo takardar basma dan mahaifinta jiya yakirani yabukaci hakan kuma kodaya bagalai finsaba domin koni mijin husna yaminhaka zannemi takardartane kawai yadubi dadynshi tamkar bashine yahaifeshiba dady yadauki batun dazafi gwarai sannayamaida dubansa ga basma waddabatun dady yatsaya mata cikin zuciya arantafaditake nankuma zamusha bambam dan inason mijina dady yace kana kallonta babiko akace kayiba kanshi yanakasa yace dady inaganin wannanmatsalar batasha fi auranmuba shiwatace injiwa kagaggauta rubutomata sakinta butulu kawai yadubeta acikin zuciyarsa yace kekwananna zanbaki mamaki amma afilisaiyace hajiya don Allah kumin afuwa kufahimci yanayin aikina tsakitaja tace kaiyashafa tadubi mahaifinsa kashaida mishifa karyafita agidannan saiyabata sakinta yakuma duban basma da idotaimasa alamun a a yace to shikenan zanyitunani
Matsawar zakaci gaba dabin diddigin sirikinka inacekai mekareshine hajiya tace sannan yasaki abba tareda kurar shari ar nidai akacuta da aka kashemin ya m b yadubeshi banida hurumi cik shari ar su abba amma maganar alhaji turaki najanye tunranda nafahimci nageri a tazama abinda tazama kuma inharkace gaskiya zakayi tobazakakai labariba nikuwa bazanbi layin danasa akarshe al amarinaba domin duk wandayabi sanzuciya toyashirya zuwandanasani hazalika inninabarshi to wataran zaisamu masukamashi basma dakarfi tace bello kadaina fadinhaka ga mahaifina yadubeta gaskiya nafada wandabakowa kesanjintaba dady yace to inkagama zafinkan da taurinkan saikakawo takardar basma dan mahaifinta jiya yakirani yabukaci hakan kuma kodaya bagalai finsaba domin koni mijin husna yaminhaka zannemi takardartane kawai yadubi dadynshi tamkar bashine yahaifeshiba dady yadauki batun dazafi gwarai sannayamaida dubansa ga basma waddabatun dady yatsaya mata cikin zuciya arantafaditake nankuma zamusha bambam dan inason mijina dady yace kana kallonta babiko akace kayiba kanshi yanakasa yace dady inaganin wannanmatsalar batasha fi auranmuba shiwatace injiwa kagaggauta rubutomata sakinta butulu kawai yadubeta acikin zuciyarsa yace kekwananna zanbaki mamaki amma afilisaiyace hajiya don Allah kumin afuwa kufahimci yanayin aikina tsakitaja tace kaiyashafa tadubi mahaifinsa kashaida mishifa karyafita agidannan saiyabata sakinta yakuma duban basma da idotaimasa alamun a a yace to shikenan zanyitunani
[28/09 7:56 am] Inna👬👫: Idan rana tafito
26......Dady yace wannetunani zakayi aibashawara akabakaba wannandolene kayishi donhaka bakabukatar tunani Allah yataimakeshi duk wayoyinsa suka shigaruri yaciro yadagasu atare dasauri yafita taredacewa inazuwa basma hardacewa inadai nan inajiranka dankasani dady yasamu guriyazauna zuciyarsa sambadadi besanmeyasa bello yasa kansa cikinwannan aikinba sambaya sha awar aikin dannasa shuwa takalleshi kaikadai bello yasan daraja donhaka yabada takarda kainezaka matsamasa tayi ciki abinta basma tanufi dakinsu husna itadaitanason mijinta husna kuwa saitaji tana tausayin dan uwanta dukda tanajinzafin abinda yayiwa kakanta yanda hajiya take bada labari waiya bishicikin mutane da ankwa kamar yamasa sata kunjisharri m b yanakwance kankatifa cikin gidansa na dorayi darene yasoma nisa kusan biyu tunanin matarshi yakeyi yanasota kusa dashi kewatace takedamunsa bazaisa halinda zaitsinci kansaba idan akarabasu yanasonta sosai yajawo wayarsa yasoma kiranta tana kwance kangado cankurya ta makure tarufa da bargo kantanacikin gwiwoyinta tasani mijinta yana kan gaskiyarshine saidaiduk dahaka baso aceshiyaje gurin mahaifintaba tasani dama ba kaunarsa sukeba sannanma in akacigaba da shari ar asiyatonu tasan dolekomai yadagule musamman ita da mijinta wayartace takatseta dasauri tadauka dokada tatashi husna tadora wayar akunnenta taredacewa my d yayi ajiyar zuciya
Sannan yace my dear yajawo filo yamanna akirjinsa sannan yace honey kina ganin munrabu kenan tayikasa da murya bazan iyarabuwa da kaiba kaifa yarintse idanu kemakinsani indainine zansakeki to bazakitaba zama sakakkiyaba i loveyou so much tasake makale wayar taredacewa me too yalumshe idanu yanzuyaya zamuyi tasakeyin kasa damurya anawaganin shinekajan ye shari ar safina sannan kafita batun dadynmu insansamune ma ka aje aikin dansanda kadawo kakama harkoki da dadynka kamar yadda yafiso saikaga munsamu kwanciyar hankali da nutsuwa dazaman lafiya yayi dan murmushi maisauti sannan yace nakiganin suhajiya zasu kyaleni idannayi dukwadannan abubuwan da kika lissafo dady na kuma zaiyadda yadaina fushi dani yayaddacewa balaifina bane duk wannan abun husna zatayarda dani damasauran jama a
Tayishiru cantayi ajiyar zuciya tokaime kagaza ayi yace cigaba dashari ar shinezaifitar dani kedaice nakeso dukruntsi kadaki juyaminbaya tace innajuyamaka bayan inzauna dawa bello karike azuciyarka nidakai har abadane kodayaushe karasonka nakeyi yace nimahaka hadaisukayi tamusayar kalaman soyayya harnisan dare sannan sukahakura kowanne yayilamo cikin bargo yankewar dan uwansa washegari ranar da kotu tabukaci azomata da muhammad bello tahir tsaf yashirya sukanufi kotu kumashari arsuce akafara kowanne yatsaya agurin dayadace daga inda m b yake yahango su kilishi harma da shiwa dakuma su husna basma daibatazoba bayan gabatarda shari a lauyansu abba yatashi yasoma yiwa m b tambayoyi gameda fitarsu da safina harzuwa lokacin da akayi harbin m b yazaiyanemusu dagazuwansu gidan harcewa da safinatayi zatabisu dakumakin da hajiyar tayi harzuwa lokacin da akayi harbin yakumasanar da kotu cewa dama su cila sundade suna farautarshi yufadi guraran dasuka dinga binshi lauyan gwamnati shine yakuma tambayarsu cila sukadada tabbatarwa da kotu cewa abbane yaturasu wanshikuma yakafe akancewa shibashibane baimasansuba lauyan shimayadage to ason m b bazaifasa kwandawuriba sai abba ya amsa laifinsa ammaganin yaddasukeja saiyace yanada magana akabashi dama yace zan iyayarda abbane saboda mahaifiyar sa kawace agun kishiyar mamana wadda itace takefarautar raina saida shiwa tamiketsaye donfirgici lauyansu yataso danufin dakatar da m b amma maishari a yace a a