Sashe 7
Gidan Marayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A duk lokacin da Mama salamatu takalli Rukayya sai taji tausayin ta ,tunda Maryam da Rafi,atu zasuyi aure yanzu Rukayya zatayi rayuwan kad'aici ita kadai duk maganganun da suka yi ,a office bata gayamusu ba amma tunda Yau ance Rafi,atu tazo yazama dole tasani tunda wannan karon batarasu za,ayiba cen kusan shad'aya 11am Abba faruq yakawo ta office d'in chairman suka nufa ,aka tura a kirawo Maryam shiru ne yabiyo baya "kamar yadda kukasani mu,a matsayin iyayen ku, muke daman mu,aurar da Ku mubaku ,ilimi mai amfani na boko da na addini yanzu kuma Alhamdulillah.
Abu na farko anzo neman auren kune dukkan Ku,shine mukace bari muji ta bakin ku, ke Rafi,atu Wanda kike gidan shi ,yanuna buk'atan kizama abokiyar rayuwan shi,kekuma Maryam abokin shi Alhaji musa yakuka gani babu Wanda zamuyi mishi dole acikin Ku ,kune zaku zauna dasu.
" Ku,iyaye ne agaremu bamuda ja,akan duk abunda kuka d'aura mu,akai daman kune zaku zab'a mana mazaje mungode mun amince Allah ya daf'a mana amma Rukayya fa? Itama jiya wani Wanda malami ne a makarantan da kuka gama shima maraya ne d'an uwanku munfiso mugama da naku,Allah yataimake mu zaku koma koma cikin gari da zama,tunda kunsan hakane Al,adan gidan nan E haka ne kam kutashi kuje.
Babu abunda yafi burgeta irin lokaci k'alilan za,ayi musu aure amma fa auren Abba faruq yana tsayamata a rai ,duk da,ita yar shegiya ce amma gashi zatayi aure tahuta kayan ta batare da,tinanin komai ba ",toh yanzu yazatayi da batun ummi Aisha karfa tasaka komai a ranta ta kassarata dan tafuskanci sunfi jin maganan qawayen ta.
Barin Rafi,atu yayi sai dare zaizo ya d'auke ta ,suwuce gida dan tasanar wa Hajiya Aisha tace babu komai
Rashin lafiya yakama Bulama Saleh ya,aika duk yaransa dake wani ,waje suzo suyi bankwana, Inna itama an aikamata tazo yayi cikin harcen fullanci " kuyi hak'uri nasan acikin Ku bankyauta wa,wasu daga cikin kuba tunda nacutar da Ku musamman ke Aisha kiyafe mun "babu komai nayafe maka tunba Yau ba, gacen shanayen ki Wanda kika nema da guminki wajen saida nono banyi amfani da komai aciki ba yanzu yazama guda biyar koki siyar kokiyi duk abunda yadace shine zaifi miki" sannan inaso kibawa yaranki hak'uri akan abunda su Haruna,sukeyi musu wataran zasugane gaskiya Allah yajik'an Janbo Amin
Washe gari wajen k'arfe goma Bulama Saleh yace ga,garin Ku ya amsa kiran mahaliccin shi anyi kuka, Sosai mutum ne mai kafiya akan abu baya barin abubuwa sudinga wuceshi Yau babu shi rugan Kwalji mandawa anyi kukan rashin babban mutum
_______ kwana, uku akayi Inna tadawo gida da albishir da kuma fad'an rashin mahaifinta,yaran sunk'i zuwa sunce zasuyi mishi addu,a musamman Sadiq yakafe Sosai .
Alhaji musa yaran nan ance sun,amince amma nace kabinci kamun in da suwaiba take dan ,ina yawan mafarki,da ita shekara sha tara ba,wasa bane sorry Abokina naje gidan ance suntashi sunkoma Maiduguri daman yan wajajen cenne danbowa amma inata bincike in banda abunka yara nawa ne muka b'atawa rayuwa amma ko tinasu bamayi "kabari acikin na banzama akwai na Allah kaduba kalan nutsuwan ta,ga maraici wannan tabon danayi mata bazan tab'a yafewa kaina ba..
Nifa,Aisha na,aureta ne kawai amma masifan ta,duk ya,isheni ga kafiya akan Abu hakane yanzu yakenan karka manta itama,a watse na sameta shiyasa kaga munrufawa juna asiri sannan likitoci sun tabbatar mun da bazata haihuba sakamakon magungunan datasha yayi mata yawa na d'aukan ciki
Kasan ita y'ar barno ce maman su tarasu suntaso a hannun matan babansu,sannan aka rabasu kowa da,inda aka kaishi tacemun su hudu ne mata biyu a garin nan kowa kuma da,in dayake zama,Allah yarufa asiri Amín
Garbati yazama d'an gidan su Sulaiman komai tare sukeyi basa barin shi koda shawara ce tare sukeyi har makarantan Sulaiman yazo ya tambayi Garbati ance yabar makarantan daman kuma malam yakoreshi bincike Sosai yayi kafun suka yadda ,dashi
Sayyada " in kinje gidan Hajiya kice takawo surfen nata ,ayimata ko" toh Inna zangaya mata,wani k'anin Inna ne yasiyar da,shanaye biyu yakawo mata kud'in tasaka Ibrahim da Sayyada makaranta,Sadiq mahaka,Sulaiman yace shi yahak'ura tunda yanzu shekarun sund'an ja,suna zuwa makaranta gwanin sha,awa garbati yace bazai komaba fili tasiya na dubu d'ari sauran tak'ara jarin kayan miya amma har yanzu tsna surfe da kuma wanki ta gyara d'aki d'ayan daya rushe
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️3️⃣2️⃣⏭️3️⃣3️⃣
Shirye shirye a,ketayi amma Hajiya Aisha bata saniba duk abun nan da,keyi Yau Abban faruq ya shirya gaya mata koda ranta baiso haka ba shikam zai fad'a sai zirga zirga yakeyi "Aisha kizo muzauna muyi magana kinji ", toh gani banason kid'aga hankalinki kokad'an kiyi komai a hankali " naje nanemi aure dan inason k'ara aure",wayece ? bakowa bace illa y'arki Rafi,atu nafasa rik'eta a matsayin y'a "babu komai Allah yabamu zaman lafiya kota dalilinta zakasamu naka y'ar ..
Nagode Aisha nasan bazaki tab'a d'agamun hankaliba shiyasa "haka ne gobe zatabar gidan zata koma gidan su, dasuke zama " in har da sauran lokaci kabari in gyarata koda na wata d'aya ne "munsaka nan da wata biyu ..
Mungode kasan yanzu babu Wanda yasan da ita a gidan sai Hajiya Mabaruka itama ko a hanya bazata ganeta ba," bana kishi da Rafi,atu ina mata kallon kamar nina haifeta..
Bayan su maryam sunkoma cikin gari matar itama kaman Mama salamatu kowa yana sonta "a nan su Alhaji musa suke zuwa hira babu wani matsala dan gida ne babba gashi su hudu ne kawai a gidan sai iyayen nasu kowa bawa d'an uwanshi girma yakeyi
SUMSUMMA
Sayyada tana zuwa cikin waziri Ibrahim karatu kowa ya ,yaba da d'abi,anta babu Wanda bata zaman lafiya dashi kowa sonta yake amma duk da haka sai tabi tayi aiki kafun tawuce dan yanzu dubu biyu da d'ari biyar ake biyanta a wani shagon saida kayan abinci Sulaiman yake duk sati biyu ake biyan shi dubu hudu amma kowani rana dari uku ,ake bashi
Suna samun Sauk'in rayuwa akan nada ,gashi yanzu ana siyan kayan miyan babu laifi ga garbati shima yazama d'an gidan bashida fitina
Ibrahim " Inna kidafa mana shayi mana, ina son ki had'amana ko babu madara zansha "Ibrahim gacen butan shayin akwai saura kakawo in k'ara ruwa in saka kayan qamshi toh Inna da sauri ya d'auko ya k'ara yatafasa tazo ta sauk'e ya wuce tazuba mishi tunda yasha yadinga amai an duba mai yasakashi ciwon ciki amma babu an kaishi Asibiti a hanya yarasu
Tinani ne yazo mata tana duba butan shayin tsakane guda uku ,a ciki duk sun ragar gaje, wani ihu da tasaka" shikenan nakashe yarona a butan shayi yasha tsaka shikenan " har kusan mangariba aka kai Ibrahim gidan shi na gaskiya yaro mai shiga rai zaman makoki a kayi na kwana uku,tun lokacin rasuwan Ibrahim Inna ta shigawani hali duk ta,lalace a cewarta ita takashe shi, batasan kwanan sane ya k'are ba..
Bayan sadakan bakwai malam Sulaiman yazowa su ,Inna gaisuwa ya jajanta musu tare dayi mata nasiha ,akan kwanan sane ya,k'are..
GIDAN MARAYU
Wani bawan Allah neyakawo kayan abinci dayawa a yaran harda madara da,itacen daza,ayi musu girki dashi ,wani yaro ne d'an shekara tara, Isa yarasu ciwon kai sai gawan shi aka samu acikin d'aki kowa yayi kukan rashin Isa yaro mai hak'uri..
Maman khairat
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
STORY AND WRITTEN BY AMINA MAAJI (MAMAN KHAIRAT)📚✍🏿
*ALK'ALAMI YAFI TAKWABI INA AlFAHARI DA RUBUTU*
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 2000
*Wanda yafitar mun littafina nabarshi da Wanda ranshi ke hannun shi ,kudin karatu kika biya bana turawa wani group ba ko ,a wata qawarki gara kibata number na,muyi magana zan mata ragi Allah yasa muda ce Amin*
Drug abuse
``` muguji ta,amali da miyagun kwayoyi yana barnatarwa fiye da ilmantarwa wannan sakone daga group d'in Had'akar marubutan Hausa Nigeria```
🅿️3️⃣4️⃣⏭️3️⃣5️⃣
_____________Ba,a mamaki da mutuwa amma mutuwan Isa yabawa mutane dayawa mamaki yadda yayi wasa kafun ya kwanta,"yarane su uku d'aya shekara biyu d'aya shida 'd'aya hudu wani dattijo ne yashigo "bawan Allah kanuna mun,in dazan kai wannan yaran daga barah nake " cenzakayi ,nagode zubewa yayi,a k'asa sannunku yauwa"nakawo yarane "makwafci nane yarasu toh yaran sunashan wahala sosai shiyasa nakawosu ga d'angin mahaifin nasu babu wanda zai,iya kula dasu koyaya ne" bakomai baba zamu kula dasu wani gari kake ina barah "bari mucika komai kasaka mana hannu ko toh " cike cike a,katayi meye sunan su Usman Babayo Abdul Allah yarayasu..
"Rafi,atu naji zakizama kishiya a gareni nibazan ce karki auri Abban kiba amma kisani mundad'e bamu samu haihuwa ba amma bamusan kota dalilinki ba zamusamu yara, hakane Allah yashige mana gaba..
Shiru tayi batayi Magaña ba kokad'an wani kunyan ummi Aishan takeji "tayama zan aure mata miji ne bayan a gidan tanake ,bansan meyasaba in nakalli ummi Aisha sai inji zuciyata ya tsinke sosai bana, iya had'a ido hudu da,ita.
Washe gari shiryawa tayi tawuce gunsu Maryam sunyi farinciki da zuwanta, dan duk lokacin da zatazo abinci takeyi da drink mai sanyi " Rafi,atu sannu da zuwa ya shirye shirye wazai shiryamu muda muke matsayin marayu amma yawancin mutane anayi musu shiri sai dai jiya mama Salamatu takawo mana wani abu wai musha gacen naki munragemiki"ayya uwar mu, ina matuk'ar son mama Salamatu halinta daban da sauran ma,aikatan gidan..
Wuni tayi da,dare Abba Faruq yazo ya d'auketa "Rafi,atu inaso kisake jikinki dani kidaina kunyana,yanzu ni,a matsayin miji nake a gareki ba,uba,ba " kayi hak'uri rashin sabone duk yakekawo haka wataran zamusaba, Abun neyayi yawa nafarko kai ubane agareni na biyu kuma Abun yacenza..
Har suka, isa gida ita tafara shiga tasamu Ummi Aisha ,a parlour tana zaune tana kallo "kundawao ,E inasu Maryam ?sunanan sunce a gaishe ki,ina amsawa nagode ..
Alhaji musa ne yakira Abba Faruq " nasamu labarin Suwaiba "a ina tayi aure a katsina ta auri wani soja,anguwan su naje nayi sau hudu ina kwatance kafun nahadu da wata 'qawarta zaliha" E tabbas nasanta itace tace sun k'aura amma kuma tayi aure har nasha cikinta akan bata tab'a jin suwaiba tace tanada cikiba uwaiba Tahaihu dan itace ta yanke cibiyan sunyi kwana biyu ,a wani gida kafun taje tasiyo musu abu Suwaiba ta gudu babu ,ita babu yarinyan "na tambayeta kota tab'a gayamata cikin waye tace ciki dai naka ne amma koda taje gareka bazaka tab'a amincewa da hakan ba..
Abu na farko anzo neman auren kune dukkan Ku,shine mukace bari muji ta bakin ku, ke Rafi,atu Wanda kike gidan shi ,yanuna buk'atan kizama abokiyar rayuwan shi,kekuma Maryam abokin shi Alhaji musa yakuka gani babu Wanda zamuyi mishi dole acikin Ku ,kune zaku zauna dasu.
" Ku,iyaye ne agaremu bamuda ja,akan duk abunda kuka d'aura mu,akai daman kune zaku zab'a mana mazaje mungode mun amince Allah ya daf'a mana amma Rukayya fa? Itama jiya wani Wanda malami ne a makarantan da kuka gama shima maraya ne d'an uwanku munfiso mugama da naku,Allah yataimake mu zaku koma koma cikin gari da zama,tunda kunsan hakane Al,adan gidan nan E haka ne kam kutashi kuje.
Babu abunda yafi burgeta irin lokaci k'alilan za,ayi musu aure amma fa auren Abba faruq yana tsayamata a rai ,duk da,ita yar shegiya ce amma gashi zatayi aure tahuta kayan ta batare da,tinanin komai ba ",toh yanzu yazatayi da batun ummi Aisha karfa tasaka komai a ranta ta kassarata dan tafuskanci sunfi jin maganan qawayen ta.
Barin Rafi,atu yayi sai dare zaizo ya d'auke ta ,suwuce gida dan tasanar wa Hajiya Aisha tace babu komai
Rashin lafiya yakama Bulama Saleh ya,aika duk yaransa dake wani ,waje suzo suyi bankwana, Inna itama an aikamata tazo yayi cikin harcen fullanci " kuyi hak'uri nasan acikin Ku bankyauta wa,wasu daga cikin kuba tunda nacutar da Ku musamman ke Aisha kiyafe mun "babu komai nayafe maka tunba Yau ba, gacen shanayen ki Wanda kika nema da guminki wajen saida nono banyi amfani da komai aciki ba yanzu yazama guda biyar koki siyar kokiyi duk abunda yadace shine zaifi miki" sannan inaso kibawa yaranki hak'uri akan abunda su Haruna,sukeyi musu wataran zasugane gaskiya Allah yajik'an Janbo Amin
Washe gari wajen k'arfe goma Bulama Saleh yace ga,garin Ku ya amsa kiran mahaliccin shi anyi kuka, Sosai mutum ne mai kafiya akan abu baya barin abubuwa sudinga wuceshi Yau babu shi rugan Kwalji mandawa anyi kukan rashin babban mutum
_______ kwana, uku akayi Inna tadawo gida da albishir da kuma fad'an rashin mahaifinta,yaran sunk'i zuwa sunce zasuyi mishi addu,a musamman Sadiq yakafe Sosai .
Alhaji musa yaran nan ance sun,amince amma nace kabinci kamun in da suwaiba take dan ,ina yawan mafarki,da ita shekara sha tara ba,wasa bane sorry Abokina naje gidan ance suntashi sunkoma Maiduguri daman yan wajajen cenne danbowa amma inata bincike in banda abunka yara nawa ne muka b'atawa rayuwa amma ko tinasu bamayi "kabari acikin na banzama akwai na Allah kaduba kalan nutsuwan ta,ga maraici wannan tabon danayi mata bazan tab'a yafewa kaina ba..
Nifa,Aisha na,aureta ne kawai amma masifan ta,duk ya,isheni ga kafiya akan Abu hakane yanzu yakenan karka manta itama,a watse na sameta shiyasa kaga munrufawa juna asiri sannan likitoci sun tabbatar mun da bazata haihuba sakamakon magungunan datasha yayi mata yawa na d'aukan ciki
Kasan ita y'ar barno ce maman su tarasu suntaso a hannun matan babansu,sannan aka rabasu kowa da,inda aka kaishi tacemun su hudu ne mata biyu a garin nan kowa kuma da,in dayake zama,Allah yarufa asiri Amín
Garbati yazama d'an gidan su Sulaiman komai tare sukeyi basa barin shi koda shawara ce tare sukeyi har makarantan Sulaiman yazo ya tambayi Garbati ance yabar makarantan daman kuma malam yakoreshi bincike Sosai yayi kafun suka yadda ,dashi
Sayyada " in kinje gidan Hajiya kice takawo surfen nata ,ayimata ko" toh Inna zangaya mata,wani k'anin Inna ne yasiyar da,shanaye biyu yakawo mata kud'in tasaka Ibrahim da Sayyada makaranta,Sadiq mahaka,Sulaiman yace shi yahak'ura tunda yanzu shekarun sund'an ja,suna zuwa makaranta gwanin sha,awa garbati yace bazai komaba fili tasiya na dubu d'ari sauran tak'ara jarin kayan miya amma har yanzu tsna surfe da kuma wanki ta gyara d'aki d'ayan daya rushe
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️3️⃣2️⃣⏭️3️⃣3️⃣
Shirye shirye a,ketayi amma Hajiya Aisha bata saniba duk abun nan da,keyi Yau Abban faruq ya shirya gaya mata koda ranta baiso haka ba shikam zai fad'a sai zirga zirga yakeyi "Aisha kizo muzauna muyi magana kinji ", toh gani banason kid'aga hankalinki kokad'an kiyi komai a hankali " naje nanemi aure dan inason k'ara aure",wayece ? bakowa bace illa y'arki Rafi,atu nafasa rik'eta a matsayin y'a "babu komai Allah yabamu zaman lafiya kota dalilinta zakasamu naka y'ar ..
Nagode Aisha nasan bazaki tab'a d'agamun hankaliba shiyasa "haka ne gobe zatabar gidan zata koma gidan su, dasuke zama " in har da sauran lokaci kabari in gyarata koda na wata d'aya ne "munsaka nan da wata biyu ..
Mungode kasan yanzu babu Wanda yasan da ita a gidan sai Hajiya Mabaruka itama ko a hanya bazata ganeta ba," bana kishi da Rafi,atu ina mata kallon kamar nina haifeta..
Bayan su maryam sunkoma cikin gari matar itama kaman Mama salamatu kowa yana sonta "a nan su Alhaji musa suke zuwa hira babu wani matsala dan gida ne babba gashi su hudu ne kawai a gidan sai iyayen nasu kowa bawa d'an uwanshi girma yakeyi
SUMSUMMA
Sayyada tana zuwa cikin waziri Ibrahim karatu kowa ya ,yaba da d'abi,anta babu Wanda bata zaman lafiya dashi kowa sonta yake amma duk da haka sai tabi tayi aiki kafun tawuce dan yanzu dubu biyu da d'ari biyar ake biyanta a wani shagon saida kayan abinci Sulaiman yake duk sati biyu ake biyan shi dubu hudu amma kowani rana dari uku ,ake bashi
Suna samun Sauk'in rayuwa akan nada ,gashi yanzu ana siyan kayan miyan babu laifi ga garbati shima yazama d'an gidan bashida fitina
Ibrahim " Inna kidafa mana shayi mana, ina son ki had'amana ko babu madara zansha "Ibrahim gacen butan shayin akwai saura kakawo in k'ara ruwa in saka kayan qamshi toh Inna da sauri ya d'auko ya k'ara yatafasa tazo ta sauk'e ya wuce tazuba mishi tunda yasha yadinga amai an duba mai yasakashi ciwon ciki amma babu an kaishi Asibiti a hanya yarasu
Tinani ne yazo mata tana duba butan shayin tsakane guda uku ,a ciki duk sun ragar gaje, wani ihu da tasaka" shikenan nakashe yarona a butan shayi yasha tsaka shikenan " har kusan mangariba aka kai Ibrahim gidan shi na gaskiya yaro mai shiga rai zaman makoki a kayi na kwana uku,tun lokacin rasuwan Ibrahim Inna ta shigawani hali duk ta,lalace a cewarta ita takashe shi, batasan kwanan sane ya k'are ba..
Bayan sadakan bakwai malam Sulaiman yazowa su ,Inna gaisuwa ya jajanta musu tare dayi mata nasiha ,akan kwanan sane ya,k'are..
GIDAN MARAYU
Wani bawan Allah neyakawo kayan abinci dayawa a yaran harda madara da,itacen daza,ayi musu girki dashi ,wani yaro ne d'an shekara tara, Isa yarasu ciwon kai sai gawan shi aka samu acikin d'aki kowa yayi kukan rashin Isa yaro mai hak'uri..
Maman khairat
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
STORY AND WRITTEN BY AMINA MAAJI (MAMAN KHAIRAT)📚✍🏿
*ALK'ALAMI YAFI TAKWABI INA AlFAHARI DA RUBUTU*
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 2000
*Wanda yafitar mun littafina nabarshi da Wanda ranshi ke hannun shi ,kudin karatu kika biya bana turawa wani group ba ko ,a wata qawarki gara kibata number na,muyi magana zan mata ragi Allah yasa muda ce Amin*
Drug abuse
``` muguji ta,amali da miyagun kwayoyi yana barnatarwa fiye da ilmantarwa wannan sakone daga group d'in Had'akar marubutan Hausa Nigeria```
🅿️3️⃣4️⃣⏭️3️⃣5️⃣
_____________Ba,a mamaki da mutuwa amma mutuwan Isa yabawa mutane dayawa mamaki yadda yayi wasa kafun ya kwanta,"yarane su uku d'aya shekara biyu d'aya shida 'd'aya hudu wani dattijo ne yashigo "bawan Allah kanuna mun,in dazan kai wannan yaran daga barah nake " cenzakayi ,nagode zubewa yayi,a k'asa sannunku yauwa"nakawo yarane "makwafci nane yarasu toh yaran sunashan wahala sosai shiyasa nakawosu ga d'angin mahaifin nasu babu wanda zai,iya kula dasu koyaya ne" bakomai baba zamu kula dasu wani gari kake ina barah "bari mucika komai kasaka mana hannu ko toh " cike cike a,katayi meye sunan su Usman Babayo Abdul Allah yarayasu..
"Rafi,atu naji zakizama kishiya a gareni nibazan ce karki auri Abban kiba amma kisani mundad'e bamu samu haihuwa ba amma bamusan kota dalilinki ba zamusamu yara, hakane Allah yashige mana gaba..
Shiru tayi batayi Magaña ba kokad'an wani kunyan ummi Aishan takeji "tayama zan aure mata miji ne bayan a gidan tanake ,bansan meyasaba in nakalli ummi Aisha sai inji zuciyata ya tsinke sosai bana, iya had'a ido hudu da,ita.
Washe gari shiryawa tayi tawuce gunsu Maryam sunyi farinciki da zuwanta, dan duk lokacin da zatazo abinci takeyi da drink mai sanyi " Rafi,atu sannu da zuwa ya shirye shirye wazai shiryamu muda muke matsayin marayu amma yawancin mutane anayi musu shiri sai dai jiya mama Salamatu takawo mana wani abu wai musha gacen naki munragemiki"ayya uwar mu, ina matuk'ar son mama Salamatu halinta daban da sauran ma,aikatan gidan..
Wuni tayi da,dare Abba Faruq yazo ya d'auketa "Rafi,atu inaso kisake jikinki dani kidaina kunyana,yanzu ni,a matsayin miji nake a gareki ba,uba,ba " kayi hak'uri rashin sabone duk yakekawo haka wataran zamusaba, Abun neyayi yawa nafarko kai ubane agareni na biyu kuma Abun yacenza..
Har suka, isa gida ita tafara shiga tasamu Ummi Aisha ,a parlour tana zaune tana kallo "kundawao ,E inasu Maryam ?sunanan sunce a gaishe ki,ina amsawa nagode ..
Alhaji musa ne yakira Abba Faruq " nasamu labarin Suwaiba "a ina tayi aure a katsina ta auri wani soja,anguwan su naje nayi sau hudu ina kwatance kafun nahadu da wata 'qawarta zaliha" E tabbas nasanta itace tace sun k'aura amma kuma tayi aure har nasha cikinta akan bata tab'a jin suwaiba tace tanada cikiba uwaiba Tahaihu dan itace ta yanke cibiyan sunyi kwana biyu ,a wani gida kafun taje tasiyo musu abu Suwaiba ta gudu babu ,ita babu yarinyan "na tambayeta kota tab'a gayamata cikin waye tace ciki dai naka ne amma koda taje gareka bazaka tab'a amincewa da hakan ba..