Sashe 3
Gidan Marayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sundade su Janbo basuzoba, yayi musu wata bukka,daga baya yasiya musu fili ya gina musu ,a haka har tahaifi Sulaiman da Sadiq sai data dade tahaifi Sayyada mai sunan Inna Zainab Sulaiman mai sunan Bubare Sadiq mai sunan Bulama Saleh Janbo shanaye yake kaiwa Barno da gombe ,bai ragesu da komai ba babu abunda basaci har yasaka Sulaiman da Sadiq makaranta.
"Aisha yakamata kaje kaduba Inna kaga ita kadai ne" zanje gobe in dubata washe gari da safe yatashi ya shirya yawuce yasamu Inna Zainab babu lafiya ga babu wanda zai kula da,ita haka ya d'auketa yakaita Asibiti a ranan ta amsa kiran ubangiji,Janbo yayi kukan rashin Innan shi haka yadaure "ko kallon arziki babu Wanda yakeyi mishi har akayi sadakan bakwai mutane suka watse.
Lokacin da akayi arba,in yabuk'aci zai kwashe tumaki da shanayen sa amma su Haruna sun hana,sunce bazai ,iyu ba ,dole yasaka masu yawa, a mota sukawuce damaturu yabi bayan su .
Komai sukeso Janbo yana siyamusu lokacin cikin Aisha yayi wata tara babu abunda bai siyaba ,cikin watan tahaihu tasamu d'anta Ibrahim
Salji sai da suka turo wani yagane musu ,in da Janbo yake, babu abunda Yaran Janbo suka rasa wani rana yana kwance yaji ana janshi cikin dare har zaure aka kawoshi sukayi mishi duka suka murde gaban shi suka kashe shi,Su Salji ne da Haruna .
Babu Wanda bai shiga tashin hankali ba narashin Janbo har akayi sadaka,mutane kad'anne sukazo Tsakanin Janbo da Inna Adama sati d'aya
Wannan shine asalin tushen su Inna da Janbo.
Gidan marayu
Mama salamatu tana kulawa da yaran b'angaren ta,batada matsala da su ,suna girmamata sund'auketa tamkar uwa " mama salamatu Rafu,atu zanje b'angaren yara in dubasu kuje mana karku dade ace sai nakiraku toh mama
Lokacin da sukaje watà yarinya ce taketa kuka mama yagana ta rarrashe ta tak'i
Shigowar su Rafi,atu da maryam da Rukayya "mama yagana kikawota rarrashi sukafarayi kafun tayi shiru har kusan mangari ba kafun sukawuce b'angaren su
Cikin dare akakawo yara guda biyu iyayen sunyi hatsari sun kwaune " yaran sai kuka suketayi Sosai anbada cikiyan su ,ko Allah zaisa suga zuriyan su .
"Rafiatu nikuwa kinsan ankawo wasu yara guda biyu gobara abun tausayi gidan nan yahad'a mutane dayawa gaskiya Allah yasa mucika da imani washe gari sukafara shiri na exam " babu abunda yake d'aga musu hankali in suka tuna tafiya da k'afa ga wajen nisa haka zasu daure sugama tunda yanzu exam sukeyi kuma shekaran k'arshe kowa
Maman Khairat
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*GIDAN MARAYU*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*Zaki biya kud'in ki ta wannan Acc no 4271914014 Fcmb ko katin MTN ta wannan Number 08068748984.*
Story And Writing by Amina maaji maman Khairat📚✍🏿
PAID BOOK 200
TRUE LIFE STORY
🅿️1️⃣1️⃣⏭️1️⃣2️⃣
Tunda,su Rafi,atu suka fara exam wataran da k'afa zasuje wani lokaci kuma za,abasu nera d'ari biyu ,duk gidan marayun babu Wanda bai San yan uku ba ,saboda kirkinsu ga biyayya amma duk da haka halin maryam yafita daban acikin su batada sakin fuska ko kad'an gabata dariya.
HASSAN SHEHU MK
Aguje yashigo gidan marayun jikinshi sai rawa yakeyi ko neman izini ,baiyi ba,yashiga office din director "lafiya kuwa?" Baka ganeni bane "taya zangane ka .
nine Wanda nakawo wata yarinya ,a kan babur shekaru goma da sukawuce ana ruwan sama,acikin wani abun goyo fari nace na tsince ta,a bayan gida na" a wani gari kake?"ina nguru meye sunan ka ?Hassan shehu "kasaka hannu ma,ana kayi sign ko wani cike cike E nayi dayawa, akaban takaddun nasaka hannu " tunda kakawota katab'a zuwa ne?
_____________aa bantab'a zuwa ba"meyakawo ka yanzu ? "Wannan yarinyan danakawo y'ata ne tacikina nine mahaifin ta,nayiwa wata ciki ne shine tahaifeta nikuma nayi mata barazana muddin tahaifi yarinyan banine mahaifin taba, toh " yanzu ina yarinyan bansan in datake ba.
"Allah kenan " yanzu meyakawo ka?
"Mata hudu gareni babu Wanda tatab'a koda b'ari ne gashi natara dukiya masu yawa gababu Wanda zasugaje ni duk da,itama batada gadona amma zan ,sadaukar da dukiya ta,gareta.
Zakaje kanemi inda yarinyan take muji daga bakinta dan muma bamu yadda da kaiba " sannan da ma,aikatan mu,dan bamu yadda dakai ba"na amince a shirye nake inyi komai koda hakan zai ragemun duk wani abunda ke damuna .
Katashi kaje ka binciko mana in datake koyaya ne tashi yayi dawata uwar malum malum kaman na Allah .
Kwana d'aya yayi yadawo "toh andace kuwa?naje ance tayi aure amma nasamu number ta,bankiraba nace sai nazo gaban ku sai mukira toh bamu number " bugu d'aya tad'auka
Muna magana da Zarah ne?E munakira daga gidan marayu na jahar yobe "lafiya kuwa?E lafiya da mutum akusa dakene?aa nikadai ce kinsan Hassan Shehu MK nasanshi tsinanne mungu " ya,isa haka kuntab'a haihuwa da shi ne E shine yayimun ciki ya yaudareni yace zai aureni daga baya yajuyamun baya nahaihu nakai mishi y'arshi har k'ofar gidan shi.
Zamuso kizo damaturu dan cika wani takaddu bazamu tab'a barin auren ki yasamu matsala ba zamuyi duk yadda zamuyi amma mu,abubuwan mu munasawa da woman right "kurufamun asiri wallahi zanzo banaso in samu matsala duk da Wanda na aura shima yanada yaro yanzu a wajena yake nike rik'e dashi" gobe ko jibi kizo kikiramu da wannan number .
"Zaka nemomana wani naka dan yazamemana sheda itama zamu aika gun iyayenta suzo muyi magana dasu dan susani" zantaho da mahaifina duk da yatsufama zangayamishi .
**************
Bayan kwana biyu
****************
Zarah tazo tareda iyayen ta sunzauna duk an musu bayani duk abunda ke faruwa babu wani damuwa dan sana,ar mahaifinta ne ketawa y'an yara martabar su da auri saki yarinya daga zaran takawo talle toh sai yanemi yatab'a tanan ne yab'atawa yara dayawa mutuncin su ga yanayin aure ko shekara bazakayi ba zai saketa ya auro wata.
Baba bamuji kace komai ba mai zance bayan nima halinmu d'aya da zarah yanzu abashi yarinyan yatafi da ita, itakuma zarah takoma shine kawai toh zakusaka mana hannu,ina uwar zarah munrabu daga baya tarasu .duk abunda za,acika ancika yarinya siyama tayi wankan ta tana primary 3 gacen mahaifinki da sauri ta k'arisa gun mahaifin nata "
Meyasa kuka barni anan gidan bakuzo kuntafi daniba "bazan bikuba bansan kowa ba sai mama Yagana dan itace uwata dukkan su sai dasuka zubar da hawaye yarinya kekkewa da ita daman mahaifinta shuwa ne kyau Sosai takedashi dan maikyau ake kiranta wataran a gidan marayun .
Dubu dari shida yabawa marayun gidan tare da yadina da , zannuwa har raguna yabayar guda hudu ,a yankamusu a soya musu sunyi godiya tare da yimishi gargadi bayan wata uku yadinga kawota ya amince take Zarah taji tausayin yarta tilo d'aya take nadama yazomata dabata yasar da itaba.
SUMSUMMA
Tunda Sayyada tatashi tawuce gidan Hajiya zulai dan tagama aikinta da wuri tazo tatafi makaranta dawuri kartayi latti"Sayyada ga kud'inki nacire nerah d'ari uku kud'in kwanakin dabaki zoba " nagode Anty "kedai Zulai kinji kunya yarinya nan tagayamiki batajin dad'i a lokacin meyasa bazakiji tausayin taba" wataran muma yaranmu zasu iya ,fad'awa ciki maraici arasa wanda zai taimaka musu "aa kadaina jazawa yarana maraici"zakizauna a duniyan ne? Wanda sukafiki imanima sun mutu barantana keda son zuciyanki,ki gyara halinki kinji ko.
Ficewa yayi yatafi inda Sayyada take bi yazauna akan wani dutse....
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
🅿️1️⃣3️⃣⏭️1️⃣4️⃣
Har tazo zatawuce sai taji ankira sunan ta Sayyada juyawa tayi "Baba " kingama aikin ne ?nagama ga wanan kuje kusiyi kayan abinci "aa Baba kabarshi mungode " nine nabaki k'arb'a tayi har k'asa ta tsuguna tayi mishi godiya da sauri har gudu takeyi .
Lokacin da aka fitoh daga sallah ,Sulaiman yawuce yaciro musu d'iya d'iya ya tsinke sunada sauran yajin k'arago suka kwad'a sunaci Sayyada tashigo da murnan ta.
Inna kinga wannan kud'in mijin Anty ne yabani"ke Sayyada banace miki karki d'inga k'arb'an kud'in mutane ba kuka tafashe,da shi "Inna shine yabani Anty kuma tabani Kud'in aiki na tacire dari uku wai abakacin rashin zuwan da banyi ba lokacin da banida lafiya.
Bakomai tayiwa kanta ne" gobe zamuje dan inyi mishi godiya Allah yakaimu Amin
Shiryawa tayi sukawuce makaranta da Ibrahim Inna taliya tasiyo musu tadafa musu ,a ranan su Sadiq itace sukawuce basuje baraba sai k'arfe biyar saura sukadawo ,sunsayar da qulli d'aya dubu d'aya da d'ari biyu suka raba na Sulaiman kashi biyu dan yafi yawa suka siyar dubu d'aya rabin suka kawo gida.
Suna shigowa "Sannu yaya " yauwa sannun Ku da gida yauwa kunsha wahala ruwa tadebo musu acikin wani maceccen kofi sha sukayi ta d'ibamusu taliya sukaci ,"Inna fa? Tajeyin wanki a wani gida "Ibrahim fa?tare da shi sukaje " kezaki,iya, surfen ne?ankawo Inna batanan shine nakeyi karmuce baza,ayi ba su cenza wani gida hakane"bari mutayaki tunda saura kwano d'aya
Tayata sukayi ita kuma tabushe ta zurta yarinya y'ar shekara sha d'aya takoyi aikin manya
D'aukan surfen tayi takaimusu sukabada d'ari biyu da Hamsin tayi godiya har zata fita Ya ansadu ta kirata"ga wannan tsakin kitafi muku da shi ko dambu zakuyi mungode Sosai.
Yakuwa taje tasiyo da kayan miya ta d'aura musu fatan yakuwa tsakin tawanke ,har kusan mangariba Inna tadawo daga gidan dataje wanki d'ari biyar suka bata da sauran sabulun da sukayi wanki yarage akace tad'auka.
Hadiri ne yataso Sosai garin yayi bak'i Sosai tattare kayansu sukayi ,In akwai abunda Inna ta tsana bai wuce ana ruwa su Sulaiman suna waje ba ,gashi suntafi bara dan susama musu abinda zasuci "Sayyada " Inna surfe nayi ankawo miki daga gidan ya Ansadu shine nakai musu "duka kika surfa sannu Allah yamiki Albarka Amin shine tabani tsaki nasiyo mana yakuwa zanmana Fate
Ruwa,akayi Sosai sai kusan k'arfe bakwai suka dawo daga bara gashi sunsamo abinci babu laifi
Dasafe Inna sukashirya suka wuce inda Sayyada take Aiki dan tayimusu godiya amma bai shigo ba sai kusan da zasu tafi " mungode kabawa Sayyada kudi takai mana Hajiya kitayani godiya"godiyan mezan tayaki "bayan yabaku " kune masu tusawa yara sudinga rokon mutane daga baya ku,aura musu mazajen mu..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
"Aisha yakamata kaje kaduba Inna kaga ita kadai ne" zanje gobe in dubata washe gari da safe yatashi ya shirya yawuce yasamu Inna Zainab babu lafiya ga babu wanda zai kula da,ita haka ya d'auketa yakaita Asibiti a ranan ta amsa kiran ubangiji,Janbo yayi kukan rashin Innan shi haka yadaure "ko kallon arziki babu Wanda yakeyi mishi har akayi sadakan bakwai mutane suka watse.
Lokacin da akayi arba,in yabuk'aci zai kwashe tumaki da shanayen sa amma su Haruna sun hana,sunce bazai ,iyu ba ,dole yasaka masu yawa, a mota sukawuce damaturu yabi bayan su .
Komai sukeso Janbo yana siyamusu lokacin cikin Aisha yayi wata tara babu abunda bai siyaba ,cikin watan tahaihu tasamu d'anta Ibrahim
Salji sai da suka turo wani yagane musu ,in da Janbo yake, babu abunda Yaran Janbo suka rasa wani rana yana kwance yaji ana janshi cikin dare har zaure aka kawoshi sukayi mishi duka suka murde gaban shi suka kashe shi,Su Salji ne da Haruna .
Babu Wanda bai shiga tashin hankali ba narashin Janbo har akayi sadaka,mutane kad'anne sukazo Tsakanin Janbo da Inna Adama sati d'aya
Wannan shine asalin tushen su Inna da Janbo.
Gidan marayu
Mama salamatu tana kulawa da yaran b'angaren ta,batada matsala da su ,suna girmamata sund'auketa tamkar uwa " mama salamatu Rafu,atu zanje b'angaren yara in dubasu kuje mana karku dade ace sai nakiraku toh mama
Lokacin da sukaje watà yarinya ce taketa kuka mama yagana ta rarrashe ta tak'i
Shigowar su Rafi,atu da maryam da Rukayya "mama yagana kikawota rarrashi sukafarayi kafun tayi shiru har kusan mangari ba kafun sukawuce b'angaren su
Cikin dare akakawo yara guda biyu iyayen sunyi hatsari sun kwaune " yaran sai kuka suketayi Sosai anbada cikiyan su ,ko Allah zaisa suga zuriyan su .
"Rafiatu nikuwa kinsan ankawo wasu yara guda biyu gobara abun tausayi gidan nan yahad'a mutane dayawa gaskiya Allah yasa mucika da imani washe gari sukafara shiri na exam " babu abunda yake d'aga musu hankali in suka tuna tafiya da k'afa ga wajen nisa haka zasu daure sugama tunda yanzu exam sukeyi kuma shekaran k'arshe kowa
Maman Khairat
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*GIDAN MARAYU*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*Zaki biya kud'in ki ta wannan Acc no 4271914014 Fcmb ko katin MTN ta wannan Number 08068748984.*
Story And Writing by Amina maaji maman Khairat📚✍🏿
PAID BOOK 200
TRUE LIFE STORY
🅿️1️⃣1️⃣⏭️1️⃣2️⃣
Tunda,su Rafi,atu suka fara exam wataran da k'afa zasuje wani lokaci kuma za,abasu nera d'ari biyu ,duk gidan marayun babu Wanda bai San yan uku ba ,saboda kirkinsu ga biyayya amma duk da haka halin maryam yafita daban acikin su batada sakin fuska ko kad'an gabata dariya.
HASSAN SHEHU MK
Aguje yashigo gidan marayun jikinshi sai rawa yakeyi ko neman izini ,baiyi ba,yashiga office din director "lafiya kuwa?" Baka ganeni bane "taya zangane ka .
nine Wanda nakawo wata yarinya ,a kan babur shekaru goma da sukawuce ana ruwan sama,acikin wani abun goyo fari nace na tsince ta,a bayan gida na" a wani gari kake?"ina nguru meye sunan ka ?Hassan shehu "kasaka hannu ma,ana kayi sign ko wani cike cike E nayi dayawa, akaban takaddun nasaka hannu " tunda kakawota katab'a zuwa ne?
_____________aa bantab'a zuwa ba"meyakawo ka yanzu ? "Wannan yarinyan danakawo y'ata ne tacikina nine mahaifin ta,nayiwa wata ciki ne shine tahaifeta nikuma nayi mata barazana muddin tahaifi yarinyan banine mahaifin taba, toh " yanzu ina yarinyan bansan in datake ba.
"Allah kenan " yanzu meyakawo ka?
"Mata hudu gareni babu Wanda tatab'a koda b'ari ne gashi natara dukiya masu yawa gababu Wanda zasugaje ni duk da,itama batada gadona amma zan ,sadaukar da dukiya ta,gareta.
Zakaje kanemi inda yarinyan take muji daga bakinta dan muma bamu yadda da kaiba " sannan da ma,aikatan mu,dan bamu yadda dakai ba"na amince a shirye nake inyi komai koda hakan zai ragemun duk wani abunda ke damuna .
Katashi kaje ka binciko mana in datake koyaya ne tashi yayi dawata uwar malum malum kaman na Allah .
Kwana d'aya yayi yadawo "toh andace kuwa?naje ance tayi aure amma nasamu number ta,bankiraba nace sai nazo gaban ku sai mukira toh bamu number " bugu d'aya tad'auka
Muna magana da Zarah ne?E munakira daga gidan marayu na jahar yobe "lafiya kuwa?E lafiya da mutum akusa dakene?aa nikadai ce kinsan Hassan Shehu MK nasanshi tsinanne mungu " ya,isa haka kuntab'a haihuwa da shi ne E shine yayimun ciki ya yaudareni yace zai aureni daga baya yajuyamun baya nahaihu nakai mishi y'arshi har k'ofar gidan shi.
Zamuso kizo damaturu dan cika wani takaddu bazamu tab'a barin auren ki yasamu matsala ba zamuyi duk yadda zamuyi amma mu,abubuwan mu munasawa da woman right "kurufamun asiri wallahi zanzo banaso in samu matsala duk da Wanda na aura shima yanada yaro yanzu a wajena yake nike rik'e dashi" gobe ko jibi kizo kikiramu da wannan number .
"Zaka nemomana wani naka dan yazamemana sheda itama zamu aika gun iyayenta suzo muyi magana dasu dan susani" zantaho da mahaifina duk da yatsufama zangayamishi .
**************
Bayan kwana biyu
****************
Zarah tazo tareda iyayen ta sunzauna duk an musu bayani duk abunda ke faruwa babu wani damuwa dan sana,ar mahaifinta ne ketawa y'an yara martabar su da auri saki yarinya daga zaran takawo talle toh sai yanemi yatab'a tanan ne yab'atawa yara dayawa mutuncin su ga yanayin aure ko shekara bazakayi ba zai saketa ya auro wata.
Baba bamuji kace komai ba mai zance bayan nima halinmu d'aya da zarah yanzu abashi yarinyan yatafi da ita, itakuma zarah takoma shine kawai toh zakusaka mana hannu,ina uwar zarah munrabu daga baya tarasu .duk abunda za,acika ancika yarinya siyama tayi wankan ta tana primary 3 gacen mahaifinki da sauri ta k'arisa gun mahaifin nata "
Meyasa kuka barni anan gidan bakuzo kuntafi daniba "bazan bikuba bansan kowa ba sai mama Yagana dan itace uwata dukkan su sai dasuka zubar da hawaye yarinya kekkewa da ita daman mahaifinta shuwa ne kyau Sosai takedashi dan maikyau ake kiranta wataran a gidan marayun .
Dubu dari shida yabawa marayun gidan tare da yadina da , zannuwa har raguna yabayar guda hudu ,a yankamusu a soya musu sunyi godiya tare da yimishi gargadi bayan wata uku yadinga kawota ya amince take Zarah taji tausayin yarta tilo d'aya take nadama yazomata dabata yasar da itaba.
SUMSUMMA
Tunda Sayyada tatashi tawuce gidan Hajiya zulai dan tagama aikinta da wuri tazo tatafi makaranta dawuri kartayi latti"Sayyada ga kud'inki nacire nerah d'ari uku kud'in kwanakin dabaki zoba " nagode Anty "kedai Zulai kinji kunya yarinya nan tagayamiki batajin dad'i a lokacin meyasa bazakiji tausayin taba" wataran muma yaranmu zasu iya ,fad'awa ciki maraici arasa wanda zai taimaka musu "aa kadaina jazawa yarana maraici"zakizauna a duniyan ne? Wanda sukafiki imanima sun mutu barantana keda son zuciyanki,ki gyara halinki kinji ko.
Ficewa yayi yatafi inda Sayyada take bi yazauna akan wani dutse....
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
🅿️1️⃣3️⃣⏭️1️⃣4️⃣
Har tazo zatawuce sai taji ankira sunan ta Sayyada juyawa tayi "Baba " kingama aikin ne ?nagama ga wanan kuje kusiyi kayan abinci "aa Baba kabarshi mungode " nine nabaki k'arb'a tayi har k'asa ta tsuguna tayi mishi godiya da sauri har gudu takeyi .
Lokacin da aka fitoh daga sallah ,Sulaiman yawuce yaciro musu d'iya d'iya ya tsinke sunada sauran yajin k'arago suka kwad'a sunaci Sayyada tashigo da murnan ta.
Inna kinga wannan kud'in mijin Anty ne yabani"ke Sayyada banace miki karki d'inga k'arb'an kud'in mutane ba kuka tafashe,da shi "Inna shine yabani Anty kuma tabani Kud'in aiki na tacire dari uku wai abakacin rashin zuwan da banyi ba lokacin da banida lafiya.
Bakomai tayiwa kanta ne" gobe zamuje dan inyi mishi godiya Allah yakaimu Amin
Shiryawa tayi sukawuce makaranta da Ibrahim Inna taliya tasiyo musu tadafa musu ,a ranan su Sadiq itace sukawuce basuje baraba sai k'arfe biyar saura sukadawo ,sunsayar da qulli d'aya dubu d'aya da d'ari biyu suka raba na Sulaiman kashi biyu dan yafi yawa suka siyar dubu d'aya rabin suka kawo gida.
Suna shigowa "Sannu yaya " yauwa sannun Ku da gida yauwa kunsha wahala ruwa tadebo musu acikin wani maceccen kofi sha sukayi ta d'ibamusu taliya sukaci ,"Inna fa? Tajeyin wanki a wani gida "Ibrahim fa?tare da shi sukaje " kezaki,iya, surfen ne?ankawo Inna batanan shine nakeyi karmuce baza,ayi ba su cenza wani gida hakane"bari mutayaki tunda saura kwano d'aya
Tayata sukayi ita kuma tabushe ta zurta yarinya y'ar shekara sha d'aya takoyi aikin manya
D'aukan surfen tayi takaimusu sukabada d'ari biyu da Hamsin tayi godiya har zata fita Ya ansadu ta kirata"ga wannan tsakin kitafi muku da shi ko dambu zakuyi mungode Sosai.
Yakuwa taje tasiyo da kayan miya ta d'aura musu fatan yakuwa tsakin tawanke ,har kusan mangariba Inna tadawo daga gidan dataje wanki d'ari biyar suka bata da sauran sabulun da sukayi wanki yarage akace tad'auka.
Hadiri ne yataso Sosai garin yayi bak'i Sosai tattare kayansu sukayi ,In akwai abunda Inna ta tsana bai wuce ana ruwa su Sulaiman suna waje ba ,gashi suntafi bara dan susama musu abinda zasuci "Sayyada " Inna surfe nayi ankawo miki daga gidan ya Ansadu shine nakai musu "duka kika surfa sannu Allah yamiki Albarka Amin shine tabani tsaki nasiyo mana yakuwa zanmana Fate
Ruwa,akayi Sosai sai kusan k'arfe bakwai suka dawo daga bara gashi sunsamo abinci babu laifi
Dasafe Inna sukashirya suka wuce inda Sayyada take Aiki dan tayimusu godiya amma bai shigo ba sai kusan da zasu tafi " mungode kabawa Sayyada kudi takai mana Hajiya kitayani godiya"godiyan mezan tayaki "bayan yabaku " kune masu tusawa yara sudinga rokon mutane daga baya ku,aura musu mazajen mu..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸