Sashe 5
Gidan Marayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau su Rafi,atu suke zana jarrabawar shi ta k'arshe ,sunyi murna wani b'angaren kuma kuka sukeyi Sosai ,in suntina rayuwar su zata koma cikin gida ,suka dai
Ga zasuyi walima wani sati ,mama salamatu " gobe akwai Wanda zasuzo ,d'aukan y'an b'angaran nan toh sai kushirya dan nikaina banason ,in rasaku kokad'an gaskiya.
"Wani irin d'auka kenan kuma? " kamar yadda kukasani a nazuwa gidan nan a d'auki marayu toh yauma wanine babban mai kudi zaizo d'aukan d'aya daga cikin Ku ",toh yaba,a tambayi izinin muba"ba,a tambayan izini ..Allah yanuna mana goben Amin
Tun, lokacin duk Kansu jikinsu
Yayi sanyi,basaso a rabasu Amma yazama dole murabu ,ko babu komai wataran daman sai munrabu..
WASHE GARI
Tun safe Rafi,atu tatashi da rashin kuzari,maryam " Rafi,atu meye wannan mekikeso ne,, kinzama shiru ,har k'arfe tara tayi babban mai kudine ya amsa sunan shi Alhaji Faruq ya amsa sunan shi da matar,sa a gefansa .
"Sannun Ku yaran mu "yauwa duk suka amsa "kaman yadda kuka sani," ana zuwa a d'auki yara manya da k'anana Yau kuma takun na manya ne sai kutsaya yazab'a da kanshi "bawai munguji, da kuba ne Rayuwar ce tazama wani ,iri ..
Tunda aka fara magana babu Wanda yafahinci koda wani kalma ne, har sai da,aka girgizasu duk Kansu Rukayya da maryam Rafi,atu daman su bakwai ne
Har akabawa Alhaji Faruq yatashi ya d'auka ,a lokacin Rafi,atu tad'ago fuskanta " cen yanunata tace nikuma yace E ked'in
Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story And writing by Amina maaji maman Khairat
True life story
Paid book 200
🅿️2️⃣0️⃣⏭️2️⃣1️⃣
___________Dan Allah karkace ni zaka d'auka kad'auki wata banason a rabani da y'an uwana Wanda mukayi shekara sha takwas muna cikin na shatara 'kayi hak'uri ,kowa nawajen kallonta yakeyi yana mamaki daman Rafi,atu har tana magana mai tsayi ne ..
"Director ne yadaka mata tsawa ,ke mai yasa zakice haka bakeson cigaba ne ko meye?
.shiru taya hawaye ne na bak'in ciki, sallaman yaran akayi kiranta a kayi tak'ara matsowa kusa da ,ita Hajiya Aisha " kiyi hak'uri bazamu tab'a cutar da keba bazamu rabaki da gidan nan ba dan yazama gidan Ku ,zamu baki duk wata kulawa da iyaye suke bayarwa "munso mud'aukeki ne dan mutaimaka miki..
Naji nagode amma karku rabani da mama salamatu da maryam da Rukayya muntaso tare ,kunemi wata kemukeso rarrashi Hajiya Aisha tayi Sosai kafun. wucewa office sukayi cike cike dayawa sukayi ,itama Rafi,atu tasaka hannu an umarce ta datawuce taje tad'auko kayan ta tazo suwuce d'aga kanta tayi ..
********tana isa d'akin fad'awa tayi akan katifansu tafashe da kuka kaman za,arabata da ranta"kiyi hak'uri Rafi,atu bamu rabuba daman nagaya miki watarana zamu rabu gashi lokacin yayi, kirik'e irin tarbiyan dana baki karkinje gidan masu kud'i kiyi abunda kikaga dama kigujewa duk wani wahala na rayuwa amma karkibari martabarki da kimarki tazube a idan duniya kiyimun wannan alk'awarin ..
"Nayimiki bazan tab'a cenzawa daga halin dakika d'aurani a kaiba mama salamatu tashi tayi tahad'a mata kayanta suka wuce,su maryam ko shigowa d'akin sunkasa suna waje" Maryam Rukayya karku manta da ni kunzamemun yan uwa yadda akazo za,a tafi dani Allah yasa Ku dangin kune ko ,iyayen kune zasuzo d'aukan ku, rungume juna sukayi sunyi kuka Sosai kaman ransu zaifita ..
Tunkafun ace tashiga mota tashige bata buk'atan kowa yayi mata magana Alhaji Faruq da Hajiya Aisha suka shiga basu zarce ko,ina ba sai Anguwan obasonjo gida ne da ya amsa sunan shi gida gida ne mai kyau Sosai yaci sunan shi gida nagani nafad'a kama hannun ta ,Hajiya Aisha tayi suka shiga cikin gidan zama sukayi a parlour "gacen d'akin ki kizauna kiwuce kiwatsa ruwa gacen wani kaya zaki ganshi akan gado toh ,lokacin da tashiga cikin d'akin taji dad'i Sosai amma gidan marayu yafimata gidan nan dad'i abinci masu aiki suka kawo mata ko ganin abincin batayi ba yasha kayan qamshi dayawa amma baya gabanta tafison Wanda tabari na gidan marayu d'and'anon ya zauna a harcen ta Sosai.
Aisha ga amanan yarinyan nan kece kikace mud'auko Wanda zata dinga d'auke miki kewa naso mu d'auko y'ar shekara hudu ko biyu amma kindage toh kinsan muddin kikaci zarafin ta Allah bazai tab'a barin kiba ko kisan da wannan karkiga kaman bake kika haifeta ba kice zaki cimata mutunci kisani Allah yana madakata zai tambaye ki" bakada matsala in sha Allahu.
, Ranan su sulaiman bai dawoba tunda yafita ,wani saurayi ne matashi yakirashi yamishi wanki yawanke kala sha biyar duk janfane yamishi guga dan akwai wuta"nikuwa meye sunan ka?Sunana sulaiman ,sunan mu d'aya sunana Sulaiman usman ni ma,aikaci ne a polytechnic ayya suna hira har yagama yasiyo musu abinci yace suci tare sukaci tare sukasha ruwa kadinga zuwa kanayimun guga da wanki dubu d',aya yabashi da kaya da takalmi guda uku yayi godiya taliya yasiya da barkono da su maggi da mai na nera d'ari yatafi gida.
Kuyi hak'uri natsaya yiwa wani wanki ne yabiyani dubu d'aya Sayyada kihad'awuta kud'aura muku ni,munci abinci godewa Allah Inna tayi tun safe take neman aiki bata samuba gashi mai since kafan Sadiq zaizo gobe ."ga wannan Inna gobe mai maganin Sadiq zaizo sai abashi angide Allah yayi Albarka ..
Da safe maimagani yazo yace Sadiq ya taka kafar yataka shikenan sunbashi kud'i yak'i karb'a sunyi mishi godiya sosai ...
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
🅿️2️⃣2️⃣⏭️2️⃣3️⃣
Rafi,atu kullum acikin zama,a d'aki takeyi har nakwana uku sai in dai Hajiya Aisha ce tazo mata suyi hira "Rafi,atu kishirya kirakani gwange mana toh Ummi muje mana" meyasa har yanzu baki sake jiki damu bane"kuyi hak'uri rashin sabo ne duk yake kawowa haka Amma zamu saba nafi sabo da gidan mu,nan ma gidan kune karkice bazaki sake jikiba akwai wata yarinya sa,arki kodai in had'aku da ita aa anhanamu yin qawaye dayawa gudun karsuyi mana gori ..
Hijabi tasaka sukaje suna tunda taje taga mutane sai fara,a sukeyi mata tare da shige mata,amma takasa sake jiki dasu sai ma tsoron mutanen takeyi ..
Lokacin da zasu koma gida shago suka shiga a bayan tasha tasiya mata kayan kwalliya da turare masu tsada tayi godiya Sosai .
Suna fita Abba Faruq yana dawowa gida d'akinsa yawuce yacire kayanshi yana tinanin maganganun Abokinshi musa taya zaice in auri yarinyan nan bayan na d'auko ta,a matsayin y'ar da zan rik'eta gaskiya wannan zancen nashi akwai tambayoyi dawaya a cikinta amma wannan ba Hujja bace da haka har bacci ya d'auke shi lokacin da suka shigo ganin motarshi a gida abun sai yabasu mamaki mutumin da yace sai dare.
Lek'awa Hajiya Aisha tayi taga yanata bacci ko AC bai kunna ba takunna tafice ..
Gidan marayu
Suntashi da wani tashin hankali an tsinci yaro d'an jinjiri acikin bako jikinsa duk yankan wuka ga wuyar ko tsayuwa bayayi ga ankawo wata yarinya sunyi hatsari iyayen duk sunrasu saura ita kadai amma anrasa daga in da iyayen suka fitoh dan motar ta kwone taimakawa, yaron aka farayi kafun yarinyan dan ita lafiyanta,lokacin da akaje Asibiti kumfane ke fitowa daga bakinshi yaro da bai wuce wata d'aya ba, a,she maganin b'era tabashi taso takashe shi dan wuyan shi ta,murde amma da sauran numfashin sa a duniya shiyasa bai mutu ba.
Ansha wahala akan yaron kafun ya samu numfashin yadawo"amma wannan yarinya ko ince wannan mutumin basuda ,imani kad'auki ciki na wata tara da kwana tara amna kace zaka kashe yaron gaskiya abun babu kuma,imani "haka ne yagana basuda imani ko kad'an wannan ai rashin imanin ma har yayi yasa ,kedawa zaku zauna " bari nasaka a kawomiki ko Rukayya ko Maryam toh Salamatu ,nagode.
Su maryam ne suka kwana a Asibiti ita da Rukayya sunyi kuka Sosai lokacin da yaron yatashi da dare sai kuka babu Wanda yasamu bacci"yanzu meye yaron nan yayi yaro da bai San kowa ba wannan wani irin abune wani irin masifa ne wannan gidan namu anhada jinsi guda biyu a cikinta Allah yakawo mana agaji yakuma sa,iyaye sugane rayuwar abun dubawa ne da wannan tinanin har gari yawaye .
Sumsumma
Antashi da ruwa Sosai babu in da mutum zai rakube gashi Su Sadiq suntafi bara shida Sulaiman tunda a,kafara ruwa su Inna a tsaye suke jikake dim d'aki d'aya yarushe da b'and'aki babu in da,ba,a gani daga waje a maimakon addu,a kuka ne yabiyo baya suna tausayawa rayuwar su a acikin halin talaucin nan gawannan suda,wataran abinda zasu,saka a bakima gagaran su yakeyi yanzu gashi gini yarushe,har ruwa ya d'auke daman sunshigo anguwan su ,sulaiman k'arisowa ce basuyi ba,suna doso k'ofar gidan sukaga d'aki d'aya ne tarage a gidan ko abinci babu Wanda ya saurara sukahau gyara tunda sukafara ga ruwan ya d'auke amma babu Wanda yazo musu jaje sai wata mata tsohuwa ne tashigo duk da ita ma abun tausayi ne amma ta tausaya musu sai yanna suka samu daman cin abincin da suka samu dan wani har yafara b'aci ...
.da safe Sayyada tawuce aiki gidan Hajiya zulai tunda tafara taketa kuka aikin ko sauri bayayi"lafiya kike Kuwa?"gidan mune yarushe gashi tundaga waje kallon mu,akeyi "kiyi hak'uri da rayuwa Sayyada kinji ko karki damu Allah yana tare daku mijin Hajiya zulai ne yace" karki damu akwai tsofin k'ofar da nacire da kwano kicewa yayunki kuzo ku d'auka zanturo nan gidan "mungode cen tsakan rana sukazo suka d'auka a ranan suka gyara ga hanyar anguwan batada kyau sai kashiga cikin ruwa kafun zaka wuce gidan sai yayi haske jama,a sunfara shigowa jaje mai d'ari darí biyu duk bawa Inna akeyi saboda tausayi .
" Inna nifa zanje garin nan naku gaskiya koda abu d'aya ne subamu "Sulaiman kenan Allah yabaku sa,a
[25/05, 07:35] Maman Khairat: "🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️2️⃣4️⃣⏭️2️⃣5️⃣
"Bawai zuwan nakune banason yiba mutane basuda amaña ,amma kaje ka gwada Allah yasa a dace .
Ga zasuyi walima wani sati ,mama salamatu " gobe akwai Wanda zasuzo ,d'aukan y'an b'angaran nan toh sai kushirya dan nikaina banason ,in rasaku kokad'an gaskiya.
"Wani irin d'auka kenan kuma? " kamar yadda kukasani a nazuwa gidan nan a d'auki marayu toh yauma wanine babban mai kudi zaizo d'aukan d'aya daga cikin Ku ",toh yaba,a tambayi izinin muba"ba,a tambayan izini ..Allah yanuna mana goben Amin
Tun, lokacin duk Kansu jikinsu
Yayi sanyi,basaso a rabasu Amma yazama dole murabu ,ko babu komai wataran daman sai munrabu..
WASHE GARI
Tun safe Rafi,atu tatashi da rashin kuzari,maryam " Rafi,atu meye wannan mekikeso ne,, kinzama shiru ,har k'arfe tara tayi babban mai kudine ya amsa sunan shi Alhaji Faruq ya amsa sunan shi da matar,sa a gefansa .
"Sannun Ku yaran mu "yauwa duk suka amsa "kaman yadda kuka sani," ana zuwa a d'auki yara manya da k'anana Yau kuma takun na manya ne sai kutsaya yazab'a da kanshi "bawai munguji, da kuba ne Rayuwar ce tazama wani ,iri ..
Tunda aka fara magana babu Wanda yafahinci koda wani kalma ne, har sai da,aka girgizasu duk Kansu Rukayya da maryam Rafi,atu daman su bakwai ne
Har akabawa Alhaji Faruq yatashi ya d'auka ,a lokacin Rafi,atu tad'ago fuskanta " cen yanunata tace nikuma yace E ked'in
Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story And writing by Amina maaji maman Khairat
True life story
Paid book 200
🅿️2️⃣0️⃣⏭️2️⃣1️⃣
___________Dan Allah karkace ni zaka d'auka kad'auki wata banason a rabani da y'an uwana Wanda mukayi shekara sha takwas muna cikin na shatara 'kayi hak'uri ,kowa nawajen kallonta yakeyi yana mamaki daman Rafi,atu har tana magana mai tsayi ne ..
"Director ne yadaka mata tsawa ,ke mai yasa zakice haka bakeson cigaba ne ko meye?
.shiru taya hawaye ne na bak'in ciki, sallaman yaran akayi kiranta a kayi tak'ara matsowa kusa da ,ita Hajiya Aisha " kiyi hak'uri bazamu tab'a cutar da keba bazamu rabaki da gidan nan ba dan yazama gidan Ku ,zamu baki duk wata kulawa da iyaye suke bayarwa "munso mud'aukeki ne dan mutaimaka miki..
Naji nagode amma karku rabani da mama salamatu da maryam da Rukayya muntaso tare ,kunemi wata kemukeso rarrashi Hajiya Aisha tayi Sosai kafun. wucewa office sukayi cike cike dayawa sukayi ,itama Rafi,atu tasaka hannu an umarce ta datawuce taje tad'auko kayan ta tazo suwuce d'aga kanta tayi ..
********tana isa d'akin fad'awa tayi akan katifansu tafashe da kuka kaman za,arabata da ranta"kiyi hak'uri Rafi,atu bamu rabuba daman nagaya miki watarana zamu rabu gashi lokacin yayi, kirik'e irin tarbiyan dana baki karkinje gidan masu kud'i kiyi abunda kikaga dama kigujewa duk wani wahala na rayuwa amma karkibari martabarki da kimarki tazube a idan duniya kiyimun wannan alk'awarin ..
"Nayimiki bazan tab'a cenzawa daga halin dakika d'aurani a kaiba mama salamatu tashi tayi tahad'a mata kayanta suka wuce,su maryam ko shigowa d'akin sunkasa suna waje" Maryam Rukayya karku manta da ni kunzamemun yan uwa yadda akazo za,a tafi dani Allah yasa Ku dangin kune ko ,iyayen kune zasuzo d'aukan ku, rungume juna sukayi sunyi kuka Sosai kaman ransu zaifita ..
Tunkafun ace tashiga mota tashige bata buk'atan kowa yayi mata magana Alhaji Faruq da Hajiya Aisha suka shiga basu zarce ko,ina ba sai Anguwan obasonjo gida ne da ya amsa sunan shi gida gida ne mai kyau Sosai yaci sunan shi gida nagani nafad'a kama hannun ta ,Hajiya Aisha tayi suka shiga cikin gidan zama sukayi a parlour "gacen d'akin ki kizauna kiwuce kiwatsa ruwa gacen wani kaya zaki ganshi akan gado toh ,lokacin da tashiga cikin d'akin taji dad'i Sosai amma gidan marayu yafimata gidan nan dad'i abinci masu aiki suka kawo mata ko ganin abincin batayi ba yasha kayan qamshi dayawa amma baya gabanta tafison Wanda tabari na gidan marayu d'and'anon ya zauna a harcen ta Sosai.
Aisha ga amanan yarinyan nan kece kikace mud'auko Wanda zata dinga d'auke miki kewa naso mu d'auko y'ar shekara hudu ko biyu amma kindage toh kinsan muddin kikaci zarafin ta Allah bazai tab'a barin kiba ko kisan da wannan karkiga kaman bake kika haifeta ba kice zaki cimata mutunci kisani Allah yana madakata zai tambaye ki" bakada matsala in sha Allahu.
, Ranan su sulaiman bai dawoba tunda yafita ,wani saurayi ne matashi yakirashi yamishi wanki yawanke kala sha biyar duk janfane yamishi guga dan akwai wuta"nikuwa meye sunan ka?Sunana sulaiman ,sunan mu d'aya sunana Sulaiman usman ni ma,aikaci ne a polytechnic ayya suna hira har yagama yasiyo musu abinci yace suci tare sukaci tare sukasha ruwa kadinga zuwa kanayimun guga da wanki dubu d',aya yabashi da kaya da takalmi guda uku yayi godiya taliya yasiya da barkono da su maggi da mai na nera d'ari yatafi gida.
Kuyi hak'uri natsaya yiwa wani wanki ne yabiyani dubu d'aya Sayyada kihad'awuta kud'aura muku ni,munci abinci godewa Allah Inna tayi tun safe take neman aiki bata samuba gashi mai since kafan Sadiq zaizo gobe ."ga wannan Inna gobe mai maganin Sadiq zaizo sai abashi angide Allah yayi Albarka ..
Da safe maimagani yazo yace Sadiq ya taka kafar yataka shikenan sunbashi kud'i yak'i karb'a sunyi mishi godiya sosai ...
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
🅿️2️⃣2️⃣⏭️2️⃣3️⃣
Rafi,atu kullum acikin zama,a d'aki takeyi har nakwana uku sai in dai Hajiya Aisha ce tazo mata suyi hira "Rafi,atu kishirya kirakani gwange mana toh Ummi muje mana" meyasa har yanzu baki sake jiki damu bane"kuyi hak'uri rashin sabo ne duk yake kawowa haka Amma zamu saba nafi sabo da gidan mu,nan ma gidan kune karkice bazaki sake jikiba akwai wata yarinya sa,arki kodai in had'aku da ita aa anhanamu yin qawaye dayawa gudun karsuyi mana gori ..
Hijabi tasaka sukaje suna tunda taje taga mutane sai fara,a sukeyi mata tare da shige mata,amma takasa sake jiki dasu sai ma tsoron mutanen takeyi ..
Lokacin da zasu koma gida shago suka shiga a bayan tasha tasiya mata kayan kwalliya da turare masu tsada tayi godiya Sosai .
Suna fita Abba Faruq yana dawowa gida d'akinsa yawuce yacire kayanshi yana tinanin maganganun Abokinshi musa taya zaice in auri yarinyan nan bayan na d'auko ta,a matsayin y'ar da zan rik'eta gaskiya wannan zancen nashi akwai tambayoyi dawaya a cikinta amma wannan ba Hujja bace da haka har bacci ya d'auke shi lokacin da suka shigo ganin motarshi a gida abun sai yabasu mamaki mutumin da yace sai dare.
Lek'awa Hajiya Aisha tayi taga yanata bacci ko AC bai kunna ba takunna tafice ..
Gidan marayu
Suntashi da wani tashin hankali an tsinci yaro d'an jinjiri acikin bako jikinsa duk yankan wuka ga wuyar ko tsayuwa bayayi ga ankawo wata yarinya sunyi hatsari iyayen duk sunrasu saura ita kadai amma anrasa daga in da iyayen suka fitoh dan motar ta kwone taimakawa, yaron aka farayi kafun yarinyan dan ita lafiyanta,lokacin da akaje Asibiti kumfane ke fitowa daga bakinshi yaro da bai wuce wata d'aya ba, a,she maganin b'era tabashi taso takashe shi dan wuyan shi ta,murde amma da sauran numfashin sa a duniya shiyasa bai mutu ba.
Ansha wahala akan yaron kafun ya samu numfashin yadawo"amma wannan yarinya ko ince wannan mutumin basuda ,imani kad'auki ciki na wata tara da kwana tara amna kace zaka kashe yaron gaskiya abun babu kuma,imani "haka ne yagana basuda imani ko kad'an wannan ai rashin imanin ma har yayi yasa ,kedawa zaku zauna " bari nasaka a kawomiki ko Rukayya ko Maryam toh Salamatu ,nagode.
Su maryam ne suka kwana a Asibiti ita da Rukayya sunyi kuka Sosai lokacin da yaron yatashi da dare sai kuka babu Wanda yasamu bacci"yanzu meye yaron nan yayi yaro da bai San kowa ba wannan wani irin abune wani irin masifa ne wannan gidan namu anhada jinsi guda biyu a cikinta Allah yakawo mana agaji yakuma sa,iyaye sugane rayuwar abun dubawa ne da wannan tinanin har gari yawaye .
Sumsumma
Antashi da ruwa Sosai babu in da mutum zai rakube gashi Su Sadiq suntafi bara shida Sulaiman tunda a,kafara ruwa su Inna a tsaye suke jikake dim d'aki d'aya yarushe da b'and'aki babu in da,ba,a gani daga waje a maimakon addu,a kuka ne yabiyo baya suna tausayawa rayuwar su a acikin halin talaucin nan gawannan suda,wataran abinda zasu,saka a bakima gagaran su yakeyi yanzu gashi gini yarushe,har ruwa ya d'auke daman sunshigo anguwan su ,sulaiman k'arisowa ce basuyi ba,suna doso k'ofar gidan sukaga d'aki d'aya ne tarage a gidan ko abinci babu Wanda ya saurara sukahau gyara tunda sukafara ga ruwan ya d'auke amma babu Wanda yazo musu jaje sai wata mata tsohuwa ne tashigo duk da ita ma abun tausayi ne amma ta tausaya musu sai yanna suka samu daman cin abincin da suka samu dan wani har yafara b'aci ...
.da safe Sayyada tawuce aiki gidan Hajiya zulai tunda tafara taketa kuka aikin ko sauri bayayi"lafiya kike Kuwa?"gidan mune yarushe gashi tundaga waje kallon mu,akeyi "kiyi hak'uri da rayuwa Sayyada kinji ko karki damu Allah yana tare daku mijin Hajiya zulai ne yace" karki damu akwai tsofin k'ofar da nacire da kwano kicewa yayunki kuzo ku d'auka zanturo nan gidan "mungode cen tsakan rana sukazo suka d'auka a ranan suka gyara ga hanyar anguwan batada kyau sai kashiga cikin ruwa kafun zaka wuce gidan sai yayi haske jama,a sunfara shigowa jaje mai d'ari darí biyu duk bawa Inna akeyi saboda tausayi .
" Inna nifa zanje garin nan naku gaskiya koda abu d'aya ne subamu "Sulaiman kenan Allah yabaku sa,a
[25/05, 07:35] Maman Khairat: "🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️2️⃣4️⃣⏭️2️⃣5️⃣
"Bawai zuwan nakune banason yiba mutane basuda amaña ,amma kaje ka gwada Allah yasa a dace .