Sashe 6
Gidan Marayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari da safe yashirya yatafi ya,isa da wuri bayan yahuta yaci abinci da nono yana zaune cen yayi b'angaren Su Haruna bayan angaisa "ya Innan taka kowa lafiya ta harcen fullanci yake maganan " kawu nazone kataimakemu tunda ance akwai tumakin mu a gunku kowa ya sheda kabamu koda shanu guda d'aya ne zamu siyar mu gyara d'akin mu "karka damu zamu baka shanun guda d'aya kasani saura guda uku in har mun baka awaki saura guda goma" mun yadda .
Tunda yaje yaketa addu,a Allah yasa kar asamu matsala ,da dare yak'i kwana a gidan kakanshi yataho masallaci ya kwana ,tundare su Haruna suke neman Sulaiman basu ganshi ba ,sunrasa wani waje yashiga yanason ya k'arbi dukiyan mahaifin shi ,da safe yaje gun limamin garin yamishi bayani akan cewa akwai dukiyan mahaifinsu amma su Haruna sunk'i subasu .
Abun yadami liman yanzu akwai daman irin wannan mutanen da babu d'igon tausayi a tattare da su ,nima ina zargin su amma kayi hak'uri yaro in sunbaka anan za,a siyar sai katafi da kud'in kaji ko nagode shanu d'aya yabashi da rago guda d'aya sai jen akuya d'aya ansiyar da shanun kusan dubu dari da saba'in yarike yadawo gida tare da murna amma sai da limamin yasaka baki kafun ,a lokacin da ya,iso a lokacin Sadiq yashigo yadawo daga bara sannu Inna yauwa Kai ne Abun sannu ..
GIDAN MARAYU
Yaro yasamu Sauk'i har an sallamoshi su Maryam sunata shiri gobe zasuyi walima duk angaya wa,iyayen nasu suma zasuje "maryam yanzufa Rafi,atu tanajin dad'in ta muma Allah yakawo Wanda zai d'aukemu Ke Rukayya nikam banason barin gidan nan sai in dai aure za,ayimun toh yanzu wani kaya zamusa na makaranta akace daga baya musaka nagida toh mu gogemana, jiyafa nagoge mana toh Allah yasa mudace Amin ,da wuri suka fita k'arfe takwas suna wajen suntsaya kenan sukaga ana tazuwa da mota a sauk'ar da mutane wani dalleliyan mota ce ta,tsaya a gaban su ,ashe Rafi,atu ce da mota ,aka kawota " Maryam kunanan Allah yatai,makeni bansha wahalaba wajen neman Ku,E ga rugunan da zamusaka in an tashi dan sunce kayan gida za,a saka E kayan gida ne gacen su mama salamatu muje mununa musu kafun tsugunawa sukayi duk Kansu cikin ladabi suka nuna rigunan akan Abba faruq ne yasiya musu ,anfara taro kenan aka kira Rafi,atu da Maryam sunyi karatu ,aka sake kiran sauran bayan angama Abun boko aka dawo karatu na addini sunsamu kyauta da yawa lamban yabo aka basu tare da musu addu,a Allah yasa ilimi yayi Amfani ,lokacin da aka,kira Rafi,atu bak'aramin dad'i Abba Faruq yayi ba yayi murna Sosai ,anwatse motan gidan marayu zaitashi Rafi,atu tazo gawannan kukai a gidan mu qur,ani zaku bani amma kayan dana samu nabarwa y'an gidan mu godiya sukayi suka kama hanya itama motar gidan su sukahau suka wuce gida.
D'aki tawuce dan tagaji Sosai babu ,abunda zatayi ,sai dare zatashiga tadafa musu wani abu dan itace tace, abarta tadinga dafa abinci tanaso takoya,
"Aisha yanzukam yarinyan nan hannun ta yafara fad'awa gaskiya kuma tafara sabo da gidan hakane kasan sai ,a hankali .
Da, safe kusan k'arfe goma sai ga mabaruka qawar Hajiya Aisha tazo " sunata hira Rafi,atu tazo suka gaisa "wannan fa?y'arsa ce yar gidan d'an uwansa ke toh kishiya ce ba y'arsa ba.
Taya zaki bari ,akawo miki yarinya kekkewa irin wannan kice wai y'arshi " ke mabaruka mekike nufi ne, toh yadda duniya tab'aci wallahi babu ,abunda zaihana bai aure taba,kitsaya kuma kigani kedai kishiya har gida aka kawomi ki."mubar maganan duk basusan Abba faruq ya shigo ba duk yaji abunda mabaruka ta fad'a gyaran murya yayi ..
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*GIDAN MARAYU*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️2️⃣6️⃣⏭️2️⃣7️⃣
Sannu dazuwa "yauwa mabaruka kune yau a gidan namu? E mune ya mai,gidan ki lafiyan shi yayi kyau,shigewa b'angaren shi yayi safa da marwa yaketayi " nifa wannan abun yadameni tunda musa yafara wannan maganan naji nima takwanta mun ,a raina inason in karb'i wannan shawaran .
Gaskiyan musa dayace muntsaya munsaka rayuwa a gaba da yanzu muma da yaranmu ,babu kalan tab'asan da bamuyi ba,muncutar da yaran mutane dayawa amma kwai fatsuma nifa kaman da ciki tabar ni,inason fatsuma k'addara ce tarabamu yazama dole in nemota dan yarinyan marainiya ce nine nafara b'atawa Fatsuma rayuwa kalmanta,na k'arshe shine "muddin ka yauda dareni kab'atamun rayuwa yanzu dan kahad'u da wasu mutane daban ka k'ini duniya zata koyama,ka hankali zakayi danasanin da bashida iyaka kuma duniya sai tayi maka tsinuwa,fiye da tinanin ka. wannan kalman shike ruguzamun duk wani tinanina yanzu ina Fatsuma?
Da wannan tinanin har bacci yad'auke shi, tunda Rafi,atu tashige d'aki duk sai tinanin yadameta ,tarasa yaza,ayi tadaina tinanin gidan marayu .
Sumsumma damaturu
" yakukayi da su? Inna wato su baffan mu, basuda mutunci,ko kad'an wayo nayi musu a masallaci nake kwana fa,yanzu tunda, kud'in suna dayawa mucire Wanda zamu gyara gidan koda saba,in ne kema kud'auki dubu ashirin kiyi aikin sai da kayan miya kai,kuma Sadiq kasiyo rake musiyi sitira kida kala d'aya ne yaukam mudafa shunkafa da miya kota kudi kad'an da naman d'ari biyu sukayi miya, sunci dad'i babu Wanda bai tsinci kanshi cikin Farin cikiba.
Inna da kanta tatafi kasuwa tahad'o kuka kub'ewa gishiri barkwano ,da sauran su tazauna tadinga qullawa ,abun sai ya burgeta" lalle Sadiq yakawo shawaran da zata bulle musu ,shima yatafi suyo rake Sulaiman shekaransa goma sha bakwai Sadiq sha shida tsakanin Sadiq da Sayyada akwai rata Sosai .
A lokacin da Inna ta d'aura kayan miyan har dare ko sisi batayi ba bayan Sayyada tagaya musu, sund'an rage bara sai dai Sulaiman yatafi tasha yayi dako bayason yazauna haka,dan rayuwan yanzu tazama wani kala ne.
Malam Sulaiman yana da kirki Sosai ga jinin su yazo d'aya da Sulaiman "Sulaiman kad'auki wannan kayan miyan kacewa Inna tayi mana biyar kub'ewa gobe kakawo mun da safe dashi zan karya "toh maisuna meyasa baza,a kawo maka sabon tuwon ba,aa zansha shayi yayi banacin abu mai nauyi da dare toh Allah yakaimu babu abunda babu acikin kayan miyan komai ansiyo,a lokacin da ya,isa gida a lokacin yagayawa inna tace gobe da asuba zatayi..
Naman tagyra ta soyashi da safe tafara aikin kafun karfe bakwai tagama,tinowa da abinda zatasaka, abincin tayi...
Tinani tashigayi cen tatina tanada wani flas mai kyau anan neta zuba mishi ,aka kaimishi,yayi godiya Sosai rayuwa tazama wani kala
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story And Writing by Amina maaji (maman Khairat)
🅿️2️⃣8️⃣⏭️2️⃣9️⃣
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
***************Rafi,atu "meyasa kika shigo d'aki kikayi shiru ummi "banason ina damunku ne bansan wani kalan bak'i neba Abba faruq ne yashigo " sannu Abba faruq yauwa Rafi,atu ya gidan lafiya badai wani damuwa ko,E babu damuwa ",in akwai kiyimun magana ga ummin ki toh wani sosa kai yakeyi .
Zanfita Aisha adawo lafiya Allah yasa Amin, aduk lokacin da taga Abban Faruq zuciyan ta ne ke tsinke wa, komai hakan yake nufi
ALHAJI MUSA
Nifa zanje ,in nemi auren yarinyan nan " waye kenan wancen qawar Rafi,atu Maryam "gaskiya karkayi haka mubi komai a hankali" kanada matsala Musa meyasa bazaka kabari mubi komai a hankaliba .
Tun farko inada burin qara aure amma kuma marainiya ,taya zamu mutaru mur'ike marayu baka tinanin magana zai dawo kanmu aa karkace haka dan Allah ni zuciya d'aya zanyi shikenan mu jarraba zaifi "amma kasan sungayama na duk wani sharad'in su hakane ..
WASHE GARI
Tun k'arfe goma suka tafi gidan marayu bayan antara duk wani Wanda yakeda a lak'a da gidan gyaran murya Chairman yayi " kamar yadda kukasani ana zuwa neman yaran mu,"wannan karanma haka Alhaji musa fegi yazo da wata bayani yanason auren Maryam y'an uku Shikuma Wanda ya d'auki Rafi,atu shima yace ,a bashi Rafi,atu yanzu auren tazaiyi . gune ya b'arke da surutu kowa yana fad'an Albarkacin bakin shi,"zamu baka auren nan ko,ince muku zamu baku amma ba,a nan zaku nemi auren ba, munada wanda suke aurar dasu,daga yanzu rikwon tazai koma gun wanda take rikesu sannan sai munji daga,bakinsu sun amince kafun dan dokan gidan ne haka.an basu sati biyu sudawo .
Yanzu ",Sulaiman shi mai sunan naka yaci abincin da muka dafa" E Inna shi babu ruwan shi,ko kad'an ,tare mukecin abinci madashi ayya daman Akwai na, Allah Allah ya saka mishi Amin
Bayan tasha, yatafi yana,d'aukan ,dakon mutane ,har yazo ya d'auki nawani yabashi d'ari biyar godiya yayi yana cikin tafita yagawani yaro yanata wayyo cikina wayyo meyafaru qarisawa yayi yaron duk yayi amai a wajen d'agashi yayi "sannu meya sameka ? cikina keyimun ciwo sannu inane gidan Ku! ni,Almariji ne koroni,,,akayi mamana tarasu babana ne shima yarasu,a lokacin da muka samu hutu muka koma gida matar babana takoroni,tace kar,in k'ara dawowa.
Inane makarantan naku?dan Allah karka komar dani gidan malam kasheni zaiyi ", kisa kuma? tashi muje gidan mu toh.
Y
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
*Gidan marayu yanzu akafara,ba,ayi komai ba bada kalan yananan gaba karki sake ayi babu ke kedai biya d'ari biyu kisha karatu labari ne,dayafaru dagaske ba k'irk'irairen labari bane kubiya kud'i in turamuku sau biyu a rana*
🅿️3️⃣0️⃣⏭️3️⃣1️⃣
*************Lokacin da Su sadiq suka shiga yaron hajijiya yakeyi "lafiya kuwa" Inna akwai sauran magungunan da nasiyowa Sayyada kibashi toh d'aukowa tayi da ruwa tabashi yashi ya kwanta kunu ta damami shi na dawa tabashi yasha bacci ne yad'auke shi "Inna kiyi hak'uri Nakawo yaro batare da nanemi izini daga gareki ba kiyafemun wannan yaron marayane dan wani garine dogon kuka nasameshi yana kwance bashida inda zai kwanta ga rashin lafiya " kiyi hak'uri yazauna damu na wasu lokacin kafun yasamu Sauk'i .
"Babu komai Sulaiman Allah yamaka Albarka kaci gaba da hidimomin ka ,in sha Allahu komai zaizo da Sauk'i tafasa na dafamana ,kozaka iya ci,shikuma sai in yatashi akwai sauran shinkafa sai mudafa ,da gudu Ibrahim yataso "zai zauna damu ko? E Ibrahim zaizauna damu babu Wanda yak'ishi ..
GIDAN MARAYU
Tunda yaje yaketa addu,a Allah yasa kar asamu matsala ,da dare yak'i kwana a gidan kakanshi yataho masallaci ya kwana ,tundare su Haruna suke neman Sulaiman basu ganshi ba ,sunrasa wani waje yashiga yanason ya k'arbi dukiyan mahaifin shi ,da safe yaje gun limamin garin yamishi bayani akan cewa akwai dukiyan mahaifinsu amma su Haruna sunk'i subasu .
Abun yadami liman yanzu akwai daman irin wannan mutanen da babu d'igon tausayi a tattare da su ,nima ina zargin su amma kayi hak'uri yaro in sunbaka anan za,a siyar sai katafi da kud'in kaji ko nagode shanu d'aya yabashi da rago guda d'aya sai jen akuya d'aya ansiyar da shanun kusan dubu dari da saba'in yarike yadawo gida tare da murna amma sai da limamin yasaka baki kafun ,a lokacin da ya,iso a lokacin Sadiq yashigo yadawo daga bara sannu Inna yauwa Kai ne Abun sannu ..
GIDAN MARAYU
Yaro yasamu Sauk'i har an sallamoshi su Maryam sunata shiri gobe zasuyi walima duk angaya wa,iyayen nasu suma zasuje "maryam yanzufa Rafi,atu tanajin dad'in ta muma Allah yakawo Wanda zai d'aukemu Ke Rukayya nikam banason barin gidan nan sai in dai aure za,ayimun toh yanzu wani kaya zamusa na makaranta akace daga baya musaka nagida toh mu gogemana, jiyafa nagoge mana toh Allah yasa mudace Amin ,da wuri suka fita k'arfe takwas suna wajen suntsaya kenan sukaga ana tazuwa da mota a sauk'ar da mutane wani dalleliyan mota ce ta,tsaya a gaban su ,ashe Rafi,atu ce da mota ,aka kawota " Maryam kunanan Allah yatai,makeni bansha wahalaba wajen neman Ku,E ga rugunan da zamusaka in an tashi dan sunce kayan gida za,a saka E kayan gida ne gacen su mama salamatu muje mununa musu kafun tsugunawa sukayi duk Kansu cikin ladabi suka nuna rigunan akan Abba faruq ne yasiya musu ,anfara taro kenan aka kira Rafi,atu da Maryam sunyi karatu ,aka sake kiran sauran bayan angama Abun boko aka dawo karatu na addini sunsamu kyauta da yawa lamban yabo aka basu tare da musu addu,a Allah yasa ilimi yayi Amfani ,lokacin da aka,kira Rafi,atu bak'aramin dad'i Abba Faruq yayi ba yayi murna Sosai ,anwatse motan gidan marayu zaitashi Rafi,atu tazo gawannan kukai a gidan mu qur,ani zaku bani amma kayan dana samu nabarwa y'an gidan mu godiya sukayi suka kama hanya itama motar gidan su sukahau suka wuce gida.
D'aki tawuce dan tagaji Sosai babu ,abunda zatayi ,sai dare zatashiga tadafa musu wani abu dan itace tace, abarta tadinga dafa abinci tanaso takoya,
"Aisha yanzukam yarinyan nan hannun ta yafara fad'awa gaskiya kuma tafara sabo da gidan hakane kasan sai ,a hankali .
Da, safe kusan k'arfe goma sai ga mabaruka qawar Hajiya Aisha tazo " sunata hira Rafi,atu tazo suka gaisa "wannan fa?y'arsa ce yar gidan d'an uwansa ke toh kishiya ce ba y'arsa ba.
Taya zaki bari ,akawo miki yarinya kekkewa irin wannan kice wai y'arshi " ke mabaruka mekike nufi ne, toh yadda duniya tab'aci wallahi babu ,abunda zaihana bai aure taba,kitsaya kuma kigani kedai kishiya har gida aka kawomi ki."mubar maganan duk basusan Abba faruq ya shigo ba duk yaji abunda mabaruka ta fad'a gyaran murya yayi ..
Maman khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*GIDAN MARAYU*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️2️⃣6️⃣⏭️2️⃣7️⃣
Sannu dazuwa "yauwa mabaruka kune yau a gidan namu? E mune ya mai,gidan ki lafiyan shi yayi kyau,shigewa b'angaren shi yayi safa da marwa yaketayi " nifa wannan abun yadameni tunda musa yafara wannan maganan naji nima takwanta mun ,a raina inason in karb'i wannan shawaran .
Gaskiyan musa dayace muntsaya munsaka rayuwa a gaba da yanzu muma da yaranmu ,babu kalan tab'asan da bamuyi ba,muncutar da yaran mutane dayawa amma kwai fatsuma nifa kaman da ciki tabar ni,inason fatsuma k'addara ce tarabamu yazama dole in nemota dan yarinyan marainiya ce nine nafara b'atawa Fatsuma rayuwa kalmanta,na k'arshe shine "muddin ka yauda dareni kab'atamun rayuwa yanzu dan kahad'u da wasu mutane daban ka k'ini duniya zata koyama,ka hankali zakayi danasanin da bashida iyaka kuma duniya sai tayi maka tsinuwa,fiye da tinanin ka. wannan kalman shike ruguzamun duk wani tinanina yanzu ina Fatsuma?
Da wannan tinanin har bacci yad'auke shi, tunda Rafi,atu tashige d'aki duk sai tinanin yadameta ,tarasa yaza,ayi tadaina tinanin gidan marayu .
Sumsumma damaturu
" yakukayi da su? Inna wato su baffan mu, basuda mutunci,ko kad'an wayo nayi musu a masallaci nake kwana fa,yanzu tunda, kud'in suna dayawa mucire Wanda zamu gyara gidan koda saba,in ne kema kud'auki dubu ashirin kiyi aikin sai da kayan miya kai,kuma Sadiq kasiyo rake musiyi sitira kida kala d'aya ne yaukam mudafa shunkafa da miya kota kudi kad'an da naman d'ari biyu sukayi miya, sunci dad'i babu Wanda bai tsinci kanshi cikin Farin cikiba.
Inna da kanta tatafi kasuwa tahad'o kuka kub'ewa gishiri barkwano ,da sauran su tazauna tadinga qullawa ,abun sai ya burgeta" lalle Sadiq yakawo shawaran da zata bulle musu ,shima yatafi suyo rake Sulaiman shekaransa goma sha bakwai Sadiq sha shida tsakanin Sadiq da Sayyada akwai rata Sosai .
A lokacin da Inna ta d'aura kayan miyan har dare ko sisi batayi ba bayan Sayyada tagaya musu, sund'an rage bara sai dai Sulaiman yatafi tasha yayi dako bayason yazauna haka,dan rayuwan yanzu tazama wani kala ne.
Malam Sulaiman yana da kirki Sosai ga jinin su yazo d'aya da Sulaiman "Sulaiman kad'auki wannan kayan miyan kacewa Inna tayi mana biyar kub'ewa gobe kakawo mun da safe dashi zan karya "toh maisuna meyasa baza,a kawo maka sabon tuwon ba,aa zansha shayi yayi banacin abu mai nauyi da dare toh Allah yakaimu babu abunda babu acikin kayan miyan komai ansiyo,a lokacin da ya,isa gida a lokacin yagayawa inna tace gobe da asuba zatayi..
Naman tagyra ta soyashi da safe tafara aikin kafun karfe bakwai tagama,tinowa da abinda zatasaka, abincin tayi...
Tinani tashigayi cen tatina tanada wani flas mai kyau anan neta zuba mishi ,aka kaimishi,yayi godiya Sosai rayuwa tazama wani kala
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story And Writing by Amina maaji (maman Khairat)
🅿️2️⃣8️⃣⏭️2️⃣9️⃣
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
***************Rafi,atu "meyasa kika shigo d'aki kikayi shiru ummi "banason ina damunku ne bansan wani kalan bak'i neba Abba faruq ne yashigo " sannu Abba faruq yauwa Rafi,atu ya gidan lafiya badai wani damuwa ko,E babu damuwa ",in akwai kiyimun magana ga ummin ki toh wani sosa kai yakeyi .
Zanfita Aisha adawo lafiya Allah yasa Amin, aduk lokacin da taga Abban Faruq zuciyan ta ne ke tsinke wa, komai hakan yake nufi
ALHAJI MUSA
Nifa zanje ,in nemi auren yarinyan nan " waye kenan wancen qawar Rafi,atu Maryam "gaskiya karkayi haka mubi komai a hankali" kanada matsala Musa meyasa bazaka kabari mubi komai a hankaliba .
Tun farko inada burin qara aure amma kuma marainiya ,taya zamu mutaru mur'ike marayu baka tinanin magana zai dawo kanmu aa karkace haka dan Allah ni zuciya d'aya zanyi shikenan mu jarraba zaifi "amma kasan sungayama na duk wani sharad'in su hakane ..
WASHE GARI
Tun k'arfe goma suka tafi gidan marayu bayan antara duk wani Wanda yakeda a lak'a da gidan gyaran murya Chairman yayi " kamar yadda kukasani ana zuwa neman yaran mu,"wannan karanma haka Alhaji musa fegi yazo da wata bayani yanason auren Maryam y'an uku Shikuma Wanda ya d'auki Rafi,atu shima yace ,a bashi Rafi,atu yanzu auren tazaiyi . gune ya b'arke da surutu kowa yana fad'an Albarkacin bakin shi,"zamu baka auren nan ko,ince muku zamu baku amma ba,a nan zaku nemi auren ba, munada wanda suke aurar dasu,daga yanzu rikwon tazai koma gun wanda take rikesu sannan sai munji daga,bakinsu sun amince kafun dan dokan gidan ne haka.an basu sati biyu sudawo .
Yanzu ",Sulaiman shi mai sunan naka yaci abincin da muka dafa" E Inna shi babu ruwan shi,ko kad'an ,tare mukecin abinci madashi ayya daman Akwai na, Allah Allah ya saka mishi Amin
Bayan tasha, yatafi yana,d'aukan ,dakon mutane ,har yazo ya d'auki nawani yabashi d'ari biyar godiya yayi yana cikin tafita yagawani yaro yanata wayyo cikina wayyo meyafaru qarisawa yayi yaron duk yayi amai a wajen d'agashi yayi "sannu meya sameka ? cikina keyimun ciwo sannu inane gidan Ku! ni,Almariji ne koroni,,,akayi mamana tarasu babana ne shima yarasu,a lokacin da muka samu hutu muka koma gida matar babana takoroni,tace kar,in k'ara dawowa.
Inane makarantan naku?dan Allah karka komar dani gidan malam kasheni zaiyi ", kisa kuma? tashi muje gidan mu toh.
Y
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
TRUE LIFE STORY
PAID BOOK 200
*Gidan marayu yanzu akafara,ba,ayi komai ba bada kalan yananan gaba karki sake ayi babu ke kedai biya d'ari biyu kisha karatu labari ne,dayafaru dagaske ba k'irk'irairen labari bane kubiya kud'i in turamuku sau biyu a rana*
🅿️3️⃣0️⃣⏭️3️⃣1️⃣
*************Lokacin da Su sadiq suka shiga yaron hajijiya yakeyi "lafiya kuwa" Inna akwai sauran magungunan da nasiyowa Sayyada kibashi toh d'aukowa tayi da ruwa tabashi yashi ya kwanta kunu ta damami shi na dawa tabashi yasha bacci ne yad'auke shi "Inna kiyi hak'uri Nakawo yaro batare da nanemi izini daga gareki ba kiyafemun wannan yaron marayane dan wani garine dogon kuka nasameshi yana kwance bashida inda zai kwanta ga rashin lafiya " kiyi hak'uri yazauna damu na wasu lokacin kafun yasamu Sauk'i .
"Babu komai Sulaiman Allah yamaka Albarka kaci gaba da hidimomin ka ,in sha Allahu komai zaizo da Sauk'i tafasa na dafamana ,kozaka iya ci,shikuma sai in yatashi akwai sauran shinkafa sai mudafa ,da gudu Ibrahim yataso "zai zauna damu ko? E Ibrahim zaizauna damu babu Wanda yak'ishi ..
GIDAN MARAYU