Sashe 14
Gidan Marayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A ina kuka had'u ne? Wannan shine Baban Rukayya " aa kagayamun gaskiya Nura da gaske nake "kai kyari taya kasamu yarnan " Gwoggo kibari kawai labarin ne dayawa,tashi Nura yayi dan bayason yaji mezasuce karya zama sirrin cikin gida ne "kagayamun " sharrin shed'an ne komai yagaya mata"kagani ko Allah kenan dakace bakaso yanzu Kuwa tana cikin jerin yaranka da kakeso toh kabi duniya a hankali marayu suma sunada rana Sosai akan kowani irin abu daka d'auka zaka gudu ne kagodewa Allah "shiyasa Nura yace bazai tab'a auren yar asali ba sai Wanda itama ciwon dayasame shi ,itama yasame ta"
Kawani zuba manyan kaya kaman na Allah kadaiji tsoron rabbi dan duniyan nan wallahi in har baka bita, a hankaliba akwai babban matsala Sosai
Surutu tatayi tana ganin kyari tatina da d'an uwanta duniya kenan Allah yamusu rahama Amin "zamukoma Allah yakiyaye hanya " Nura kacewa Rukayya gobe tazo ,toh zangaya mata ,lokacin da suka fita "Nura kaga wani ikon rabbi ko haka Allah yake hikimar shi kaduba a gidan k'anwar mahaifina katashi ,ita kuma Rukayya ta rayu a gidan marayu Allah kenan mai kyauta da k'ari.
" hakane Baba yanzu yaushe zaku tashi? Sai nayi magana da Gwoggo na duk abunda tace ,babu komai duk yadda kukayi dai dai ne Allah dai yayi muku Albarka Amin..
Hawaye ne,yazubo ta idon Nura yanzu haka rayuwar zata ,wuce batare da naga iyaye naba.,kafad'an shi Baba kyari yadafa "zanzame maka gata kuma uba babu ,Wanda zai maka gorin mahaifa " nagode bari ,in mayar dakai gida "ka,iya mota ne na,iya kad'auki motar da ,aka kawo maka kayi amfani da shi nagode har k'ofar gidan a,ka kaishi,
Yana shiga Rukayya " Rukayya meyafaru ,kai zan tambaya naga jikinka yayi sanyi"kinsan Babanki d'an yayan Gwoggo ne"bangane ba toh nikam yadai haka,duk Abun in katab'a sai kaji an had'a dangan taka..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣0️⃣
Wannan nekuma bansani ba mubarwa Allah komai shizaifi dan abun yabani tsoro gaskiya kiduba"sun watsar da Gwoggo na ko nemanta basayi tunda d'an uwanta yarasu wato kakanki shikenan "yanzu " kowani maraya bashida y'ancin kanshi kenan gaskiya rayuwan tazama wani kala"duk fad'i tashin da Gwoggo tadinga yidani kaman batada dangi "a she ita y'ar babban gida ne..
" banaso kana zubar da hawayen ka ,akan wasu dalilai "ina Alfahari da kasancewa ta,a haka gashi Allah yamun baiwar miji nagari.
Rukayya yanzu babu abunda nake nema ,a duniya fiye da sanin suwaye ,iyayena" amma duk yadda ,akayi Wanda suka yasar dani "na tabbata sunsan Gwoggo zata kula danine shiya sa..
Toh ka godewa Allah !!
Hakan zaifi maka," Baba yace in d'auki mota in yi amfani da shi ,yakika gani "ka d'auka tunda shiya baka gashi yace kayi amfani da shi .
Washe gari da safe a gidan Gwoggo suka k'arya Mohammad a gidan A kayi mishi wanka " Rukayya kyari shine mahaifin ki "E Gwoggo " ki d'auki wannan a matsayin K'addara kinji banaso ki d'aga hankalin ki, "karkuma kice dan d'an uwana ne, " babu komai Gwoggo nad'auki komai ,a matsayin k'addarata babu komai Allah yarufa asiri Amin
Nasiha mai ratsa zuciya Gwoggo tayi muku duk kansu, sai dare sukatafi gida ,Rukayya batason taga Baban ta dan wani kunyan shi takeji Sosai.
"Inna ta rungumi yaranta basuda wata matsala ,amma har yanzu suna wanki da aika ce,aikacen da sukeyi Sayyada batafasa Zuwa aikin taba yanzu kud'in natane bana kowa ba..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣1️⃣⏭️7️⃣2️⃣
Manyan gidan marayu duk an sanar musu,akan cewa Yau zasuje suyi fad'a a Rafi,atu dan haka kowa cikin shiri yake har mama Salamatu.
Ma,aikatan gidan marayu ne su, biyar sunkawo ziyara ,a Rafi,atu anyi sa,a kuwa Abba Faruq yazo Suwaiba,itama tana gari bata sauk'a a gidan Ummi Aisha ba.
Duk Kansu a cikin babban parlour suke sunzauna ,Director ne yafara magana"Ke Rafi,atu inaso kibude kunnan ki da kyau kijini "a cikin tarbiyar da muka baki, wannan halayya baya d'aya daga cikin abunda muka koya miki", a ina kika koyo ,bamu sanki da rashin kunyaba ,meyasa bazaki d'auki k'addaran data zomiki ba,kiduba rayuwar wasu ,abun tausayi kekin samu shine kike haka,kiji tsoron Allah yazama, dole kiyiwa ,iyayen ki biyayya kinsan matsayin iyaye kuwa,wannan abun da yafaru duk yana cikin k'addaran ki,baki,isa ki kaucewa k'addaran ba.
" wani tunda yafad'o duniya yaketa had'uwa da jarabawa ,kala kala,ke ,a cikin jarabawa wanne kika gani?
Abba Faruq ne yayi Magaña "tunda tace bazata zauna ,a gidan nan ba, tafad'i duk in datake so sai tazauna" babu in dazataje muddin tana girmama,mu yazama dole a gareta tazauna shine manufa dan babu wanda yasan meyake faruwa kuma babu gudu babu jabaya ,a batuna ,sannan babu ruwana dake Rafi,atu .
"Mama Salamatu kiyi hak'uri kece uwar da in tayi fishi dani in ke shiga damuwa, ,zanyi duk abunda kukace babu,abunda bazanyi ba yanzu yawuce " amma ya matsayin yaron nan "shima gidan ubanshi ne, zaiyi rayuwa irin nakowa ,babu abunda zaifaru dan haka,ganan mahaifiyar ki,kinemi ta yafe miki shine gatanki ,sannan kidinga tauna Magaña kafun ki furta,kinji Allah yamiki Albarka,.
Alhaji Faruq munji kabasu kud'i da wasu abubuwa dan tabbas babu wanda zaici gadon ka,a cikin su Allah ya rufa ,asiri Amín
" kiyi koyi da Rukayya mana,yadda ta fauwalawa Allah komai"
Tashi Rafi,atu tayi tarungumi Suwaiba "ki yafemun na tuba ,akan rashin kunyan da nayi miki ,karkiyi fishi dani dan Allah ,dago Fuskanta tayi yawuce ,in sha Allahu Allah ya miki Albarka Amín
GIDAN ALHAJI MUSA
Bugun k'ofa a keyi matar Alhaji, Musu ce, budewar da Maryam tayi,taganta bangajeta tayi tawuce" ke y'ar shegiya kisani kina yarinya dake ,kinzo kin wani, a sirce mun miji daman haka kuke yaran titi, kisani ni,yar a,salice gaba da baya bana wasa da Asalina ..
Dangin,gidan marayu ,wanda a tanb'ade aka samesu,kunyi munafurci dan kar in gane keba yar halak bañe .toh nagane duk wani munafurcin ku,har zungurin kan Maryam tayi ,Tunda kince mijina zaki aura toh muzuba mugani nidake shege kafasa gayyar gidan k'azanta,tunda tafara Maryam ko d'ago kanta batayi ba,duk abunda tafada Recording tayi,a wayarta har tagama tafita daga gidan ,wani hawaye na bak'in cikin yazubo ,ko nono tagagara bawa yaron saboda bak'in ciki har yamma yadawo taransa tayi komai ta,tanadar mishi sai da yaci abinci yawatsa ruwa yana hutawa "ga wannan kaji ,ina zuwa"meye kai dai kaji mana, tashi tayi daga wajen tatafi kitchen.
Tsaf,yaji duk ranshi yab'aci " maman Faruq "kizo ,gani " kiyi hak'uri kinji bansan yadda zanyi da wannan matar ba,amma karki damu zan d'auki mataki,"banaso kayi hukunci cikin zafi,kabari sai zuciyan ka tayi sanyi kafun dan yanke hukunci cikin zafi yana sawa ,ata aikin dana sani dan haka babu komai ..
Key ya d'auka yafice daga gidan, in ka kalli Alhaji musu kasan yana cikin damuwa"meya kaiki gida na?nikuma eh ke mekikaje yi ,?"bari kisani bazan d'auki rashin sanin darajan d'an Adam ba wallahi kinji na rantse Yau bazaki kwana a gidan nan ba kije gidan Ku, sai kinyi hankali kidawo"nikake kora a kan yar gaba da fatiya lalle ka kyauta nagode.
Sai kinfita daga gidan nan Yau zan nuna miki ni, namijine sannan inada y'anci da kuma doka a gida na tunda ke bakeson zaman lafiya.
Yau a kan mace kace in je gidan mu.
Sai dayaga tafiyan yanta kusan mangariba kafun yadawo gida,bata nufi gidan suba gidan Abba Faruq tanufa tayi sa,a yana nan a gida sai da yadawo daga masallaci kafun suka zauna.
"Meyafaru?karya tafad'a Sosai " kiyi hak'uri dole sai kin ajiye kishin ki,Maryam fa,kamar yar cikin ki,take dole zakiyi hak'uri Sosai dan wallahi,muddin kikace zaki dinga zagar mishi mata toh bazaku shirya ba,kece babba meyasa bazaki ja girman kiba
Muje In mayar dake ,har gida ya mayar da ita yara sai murna sukeyi ,kiran Alhaji musa yayi"kana ina?"ina gida wanne a ciki gidan Maryam "ganinan zuwa ..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣3️⃣⏭️7️⃣4️⃣Meyasa kakori Rashida ?kabari tarainani tazamar dani bawanta,ina matsayin mijinta amma duk abunda yafitoh daga bakinta gayamun take."tace kayi sati bakaje gidan taba"k'arya takeyi bawani jiya nadawo gidan Maryam bari na kunna maka kaji metayi sai da Abban Faruq yaji tsaf kafun yarik'e baki "gaskiya wasu matan shed'anu ne nabugawa a jarida " kasan meta gayamun kuwa "kayi hak'uri yanzu kamayar da ita dan yanzuma namayar da ita gidan ka" banason haka Faruq nafa rantse karkasa kaffara yahau kaina tunda nace bazata kwana ba daka barta..
Kadaiyi hak'uri akwai hanyoyi da yawa Wanda zaka hukuntata,ba sai tawannan wajen ba "sannan kabawa Maryam Hak'uri dan wallahi akwai bacin rai " yanzu kaga wani abu kaduba yaran nan,duk sunga iyayen su ,amma ita har yanzu bata ga iyayen taba duk da ance sunrasu Allah ya had'ata da dangin ta Amin ,konawa zan kashe in har za,aga dangin Maryam..
Allah yasa mudace Amin "tunda kadawo da ita bazance komai ba Amma zan ,kaurace mata har sai tagane tayi laifi kafun Allah ya kyauta Ami
SUMSUMMA
Cikin dare kowa yayi bacci Su Inna sunata bacci sai jin hayaniya sukeyi gobara gobara a razane Inna tatashi ta je da gudu tagayawa su Sulaiman sukafita kafun kace meye wuta yahadu, banda kuka babu abunda sukeyi d'aki guda d'aya gobara tacinye shi ,babu Wanda yasan ta,ina gobaran yake sauran kayan su ya kwone saura d'aki d'aya shid'in ma wutar ta,tab'ashi ,abun duk yabasu mamaki, suda ba wuta ne dasuba tayaya gobaran, yataahi Allah yarufa asiri..
Mutane dayawa sunzo musu gaisuwa da jaje"Inna meyasa masifa suketa bibiyan mune?yazan sani nima bansaniba abunne sai muce akwai wani abu" karkayi magana Sulaiman Garbati bayanan yatafi wani gari magani..
Duk mutumin da yakalli gidan su Sayyada sai ya tausaya musu"Inna kodai zamubar Anguwan nan ne "ina zamuje Sayayda..
" Sadiq kaida Ibrahim kunyi shiru "Allah yashiga cikin lamarin mu..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️7️⃣5️⃣⏭️7️⃣6️⃣
______________Garbati ne yashigo da gudu Sayyada ta,taroshi da kaya acikin bako "sannu da zuwa ya Garbati kaga yadda gidan mu yakama da wuta ..
Kawani zuba manyan kaya kaman na Allah kadaiji tsoron rabbi dan duniyan nan wallahi in har baka bita, a hankaliba akwai babban matsala Sosai
Surutu tatayi tana ganin kyari tatina da d'an uwanta duniya kenan Allah yamusu rahama Amin "zamukoma Allah yakiyaye hanya " Nura kacewa Rukayya gobe tazo ,toh zangaya mata ,lokacin da suka fita "Nura kaga wani ikon rabbi ko haka Allah yake hikimar shi kaduba a gidan k'anwar mahaifina katashi ,ita kuma Rukayya ta rayu a gidan marayu Allah kenan mai kyauta da k'ari.
" hakane Baba yanzu yaushe zaku tashi? Sai nayi magana da Gwoggo na duk abunda tace ,babu komai duk yadda kukayi dai dai ne Allah dai yayi muku Albarka Amin..
Hawaye ne,yazubo ta idon Nura yanzu haka rayuwar zata ,wuce batare da naga iyaye naba.,kafad'an shi Baba kyari yadafa "zanzame maka gata kuma uba babu ,Wanda zai maka gorin mahaifa " nagode bari ,in mayar dakai gida "ka,iya mota ne na,iya kad'auki motar da ,aka kawo maka kayi amfani da shi nagode har k'ofar gidan a,ka kaishi,
Yana shiga Rukayya " Rukayya meyafaru ,kai zan tambaya naga jikinka yayi sanyi"kinsan Babanki d'an yayan Gwoggo ne"bangane ba toh nikam yadai haka,duk Abun in katab'a sai kaji an had'a dangan taka..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣0️⃣
Wannan nekuma bansani ba mubarwa Allah komai shizaifi dan abun yabani tsoro gaskiya kiduba"sun watsar da Gwoggo na ko nemanta basayi tunda d'an uwanta yarasu wato kakanki shikenan "yanzu " kowani maraya bashida y'ancin kanshi kenan gaskiya rayuwan tazama wani kala"duk fad'i tashin da Gwoggo tadinga yidani kaman batada dangi "a she ita y'ar babban gida ne..
" banaso kana zubar da hawayen ka ,akan wasu dalilai "ina Alfahari da kasancewa ta,a haka gashi Allah yamun baiwar miji nagari.
Rukayya yanzu babu abunda nake nema ,a duniya fiye da sanin suwaye ,iyayena" amma duk yadda ,akayi Wanda suka yasar dani "na tabbata sunsan Gwoggo zata kula danine shiya sa..
Toh ka godewa Allah !!
Hakan zaifi maka," Baba yace in d'auki mota in yi amfani da shi ,yakika gani "ka d'auka tunda shiya baka gashi yace kayi amfani da shi .
Washe gari da safe a gidan Gwoggo suka k'arya Mohammad a gidan A kayi mishi wanka " Rukayya kyari shine mahaifin ki "E Gwoggo " ki d'auki wannan a matsayin K'addara kinji banaso ki d'aga hankalin ki, "karkuma kice dan d'an uwana ne, " babu komai Gwoggo nad'auki komai ,a matsayin k'addarata babu komai Allah yarufa asiri Amin
Nasiha mai ratsa zuciya Gwoggo tayi muku duk kansu, sai dare sukatafi gida ,Rukayya batason taga Baban ta dan wani kunyan shi takeji Sosai.
"Inna ta rungumi yaranta basuda wata matsala ,amma har yanzu suna wanki da aika ce,aikacen da sukeyi Sayyada batafasa Zuwa aikin taba yanzu kud'in natane bana kowa ba..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣1️⃣⏭️7️⃣2️⃣
Manyan gidan marayu duk an sanar musu,akan cewa Yau zasuje suyi fad'a a Rafi,atu dan haka kowa cikin shiri yake har mama Salamatu.
Ma,aikatan gidan marayu ne su, biyar sunkawo ziyara ,a Rafi,atu anyi sa,a kuwa Abba Faruq yazo Suwaiba,itama tana gari bata sauk'a a gidan Ummi Aisha ba.
Duk Kansu a cikin babban parlour suke sunzauna ,Director ne yafara magana"Ke Rafi,atu inaso kibude kunnan ki da kyau kijini "a cikin tarbiyar da muka baki, wannan halayya baya d'aya daga cikin abunda muka koya miki", a ina kika koyo ,bamu sanki da rashin kunyaba ,meyasa bazaki d'auki k'addaran data zomiki ba,kiduba rayuwar wasu ,abun tausayi kekin samu shine kike haka,kiji tsoron Allah yazama, dole kiyiwa ,iyayen ki biyayya kinsan matsayin iyaye kuwa,wannan abun da yafaru duk yana cikin k'addaran ki,baki,isa ki kaucewa k'addaran ba.
" wani tunda yafad'o duniya yaketa had'uwa da jarabawa ,kala kala,ke ,a cikin jarabawa wanne kika gani?
Abba Faruq ne yayi Magaña "tunda tace bazata zauna ,a gidan nan ba, tafad'i duk in datake so sai tazauna" babu in dazataje muddin tana girmama,mu yazama dole a gareta tazauna shine manufa dan babu wanda yasan meyake faruwa kuma babu gudu babu jabaya ,a batuna ,sannan babu ruwana dake Rafi,atu .
"Mama Salamatu kiyi hak'uri kece uwar da in tayi fishi dani in ke shiga damuwa, ,zanyi duk abunda kukace babu,abunda bazanyi ba yanzu yawuce " amma ya matsayin yaron nan "shima gidan ubanshi ne, zaiyi rayuwa irin nakowa ,babu abunda zaifaru dan haka,ganan mahaifiyar ki,kinemi ta yafe miki shine gatanki ,sannan kidinga tauna Magaña kafun ki furta,kinji Allah yamiki Albarka,.
Alhaji Faruq munji kabasu kud'i da wasu abubuwa dan tabbas babu wanda zaici gadon ka,a cikin su Allah ya rufa ,asiri Amín
" kiyi koyi da Rukayya mana,yadda ta fauwalawa Allah komai"
Tashi Rafi,atu tayi tarungumi Suwaiba "ki yafemun na tuba ,akan rashin kunyan da nayi miki ,karkiyi fishi dani dan Allah ,dago Fuskanta tayi yawuce ,in sha Allahu Allah ya miki Albarka Amín
GIDAN ALHAJI MUSA
Bugun k'ofa a keyi matar Alhaji, Musu ce, budewar da Maryam tayi,taganta bangajeta tayi tawuce" ke y'ar shegiya kisani kina yarinya dake ,kinzo kin wani, a sirce mun miji daman haka kuke yaran titi, kisani ni,yar a,salice gaba da baya bana wasa da Asalina ..
Dangin,gidan marayu ,wanda a tanb'ade aka samesu,kunyi munafurci dan kar in gane keba yar halak bañe .toh nagane duk wani munafurcin ku,har zungurin kan Maryam tayi ,Tunda kince mijina zaki aura toh muzuba mugani nidake shege kafasa gayyar gidan k'azanta,tunda tafara Maryam ko d'ago kanta batayi ba,duk abunda tafada Recording tayi,a wayarta har tagama tafita daga gidan ,wani hawaye na bak'in cikin yazubo ,ko nono tagagara bawa yaron saboda bak'in ciki har yamma yadawo taransa tayi komai ta,tanadar mishi sai da yaci abinci yawatsa ruwa yana hutawa "ga wannan kaji ,ina zuwa"meye kai dai kaji mana, tashi tayi daga wajen tatafi kitchen.
Tsaf,yaji duk ranshi yab'aci " maman Faruq "kizo ,gani " kiyi hak'uri kinji bansan yadda zanyi da wannan matar ba,amma karki damu zan d'auki mataki,"banaso kayi hukunci cikin zafi,kabari sai zuciyan ka tayi sanyi kafun dan yanke hukunci cikin zafi yana sawa ,ata aikin dana sani dan haka babu komai ..
Key ya d'auka yafice daga gidan, in ka kalli Alhaji musu kasan yana cikin damuwa"meya kaiki gida na?nikuma eh ke mekikaje yi ,?"bari kisani bazan d'auki rashin sanin darajan d'an Adam ba wallahi kinji na rantse Yau bazaki kwana a gidan nan ba kije gidan Ku, sai kinyi hankali kidawo"nikake kora a kan yar gaba da fatiya lalle ka kyauta nagode.
Sai kinfita daga gidan nan Yau zan nuna miki ni, namijine sannan inada y'anci da kuma doka a gida na tunda ke bakeson zaman lafiya.
Yau a kan mace kace in je gidan mu.
Sai dayaga tafiyan yanta kusan mangariba kafun yadawo gida,bata nufi gidan suba gidan Abba Faruq tanufa tayi sa,a yana nan a gida sai da yadawo daga masallaci kafun suka zauna.
"Meyafaru?karya tafad'a Sosai " kiyi hak'uri dole sai kin ajiye kishin ki,Maryam fa,kamar yar cikin ki,take dole zakiyi hak'uri Sosai dan wallahi,muddin kikace zaki dinga zagar mishi mata toh bazaku shirya ba,kece babba meyasa bazaki ja girman kiba
Muje In mayar dake ,har gida ya mayar da ita yara sai murna sukeyi ,kiran Alhaji musa yayi"kana ina?"ina gida wanne a ciki gidan Maryam "ganinan zuwa ..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣3️⃣⏭️7️⃣4️⃣Meyasa kakori Rashida ?kabari tarainani tazamar dani bawanta,ina matsayin mijinta amma duk abunda yafitoh daga bakinta gayamun take."tace kayi sati bakaje gidan taba"k'arya takeyi bawani jiya nadawo gidan Maryam bari na kunna maka kaji metayi sai da Abban Faruq yaji tsaf kafun yarik'e baki "gaskiya wasu matan shed'anu ne nabugawa a jarida " kasan meta gayamun kuwa "kayi hak'uri yanzu kamayar da ita dan yanzuma namayar da ita gidan ka" banason haka Faruq nafa rantse karkasa kaffara yahau kaina tunda nace bazata kwana ba daka barta..
Kadaiyi hak'uri akwai hanyoyi da yawa Wanda zaka hukuntata,ba sai tawannan wajen ba "sannan kabawa Maryam Hak'uri dan wallahi akwai bacin rai " yanzu kaga wani abu kaduba yaran nan,duk sunga iyayen su ,amma ita har yanzu bata ga iyayen taba duk da ance sunrasu Allah ya had'ata da dangin ta Amin ,konawa zan kashe in har za,aga dangin Maryam..
Allah yasa mudace Amin "tunda kadawo da ita bazance komai ba Amma zan ,kaurace mata har sai tagane tayi laifi kafun Allah ya kyauta Ami
SUMSUMMA
Cikin dare kowa yayi bacci Su Inna sunata bacci sai jin hayaniya sukeyi gobara gobara a razane Inna tatashi ta je da gudu tagayawa su Sulaiman sukafita kafun kace meye wuta yahadu, banda kuka babu abunda sukeyi d'aki guda d'aya gobara tacinye shi ,babu Wanda yasan ta,ina gobaran yake sauran kayan su ya kwone saura d'aki d'aya shid'in ma wutar ta,tab'ashi ,abun duk yabasu mamaki, suda ba wuta ne dasuba tayaya gobaran, yataahi Allah yarufa asiri..
Mutane dayawa sunzo musu gaisuwa da jaje"Inna meyasa masifa suketa bibiyan mune?yazan sani nima bansaniba abunne sai muce akwai wani abu" karkayi magana Sulaiman Garbati bayanan yatafi wani gari magani..
Duk mutumin da yakalli gidan su Sayyada sai ya tausaya musu"Inna kodai zamubar Anguwan nan ne "ina zamuje Sayayda..
" Sadiq kaida Ibrahim kunyi shiru "Allah yashiga cikin lamarin mu..
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️7️⃣5️⃣⏭️7️⃣6️⃣
______________Garbati ne yashigo da gudu Sayyada ta,taroshi da kaya acikin bako "sannu da zuwa ya Garbati kaga yadda gidan mu yakama da wuta ..