Sashe 10
Gidan Marayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Toh meyasa kika b'oyemun "yace bayason taro shiyasa kikaga ban gayyaci kowa ba,kinban haushi gaskiya " yarinya kaman ta,asirce ki duk masifan ki,kinyi shiru gaskiya abun bai yiba ,surutu Mara,ma,ana tatayi har takashe wayar ..
ALHAJI MUSA
Maryam inaso kishirya in sauk'eki a gidan mu",a shirye nake bari na d'auko mayafina kawai mutafi zaifi "wuni zamuyi kodai badadewa zamuyi ba?" Sai dare zan d'auko ki toh kabari gobe kakaini ,kasan ba,azuwa gidan surukai babu komai zanyi abinci gobe toh duk yadda kikace "kewa yagaya miki ba,a zuwa gidan surukai empty Mama Salamatu ne tagaya mun " kullum ina godewa mama Salamatu saboda tabaku tarbiya mai kyau mai tsafta sai nadawo kirufe k'ofa tunda babu Wanda zaizo miki toh ..
Adawo lafiya Allah yasa Amin har bakin k'ofa tarakashi yanason maryam yayi aure dayawa duk sunfita amma maryam mutuwa ne zairaba Su badai mutum ba tunda yagane duk sharrin Rashida ne da magoya bayanta..
SUMSUMMA
Garbati da Ibrahim sunzama y'an gida dan Ibrahim yacewa Inna zai dinga yimata tallen kayan biya in tad'aura haka kuwa akayi yafara talle cikin ikon Allah yana d'auka zai siyar yadawo dan kayan babu wani tsada araha ne dashi "Inna muda muke cikin talauci har muka rik'e muta ne guda biyu " Sayyada amfison ka yi,abun kirki koda bayan ranka kaima baza,a rasa Wanda zai dubeka ya rike maka naka ba hakane kam Allah yayi mana jagora Amin ..
Amma banji dad'iba dakuka mayar da Ibrahim garunsu sukak'i karb'an shi duniya ce zata koya musu hankali Sosai makuwa badai maraya sukayiwa hakaba duniya tab'aci dangi suta gudun yan uwansu yara k'anana Su lalace babu wahalan da bansha ba wataran kwana mukeyi sai gidido ne a cikin mu wataran k'anzo kullum ina godewa Allah ..
Hajiya Zulai jiya takawo mun wasu kaya Harda hijabi guda uku,in kinje kicemata mungode wata mata ta aiko nima zanje da kaina banason in bar gidan babu mutum tunda marfin k'ofarmu barufuwa takeyi ba.hakane kam tunda Sulaiman yananan sai k'arfe goma yake fita zamu,iya zuwa kafun yafita gobe zai muje Allah yakaimu Amin .
ALHAJI FARUQ
Tunda cikin Rafu,atu ya shiga wata takwas wani tattali yakeyi mata Ummi Aisha ma bai yadda da itaba haka in yatafi aiki hankalin shi yana gida wayarshi ce tayi ringing Alhaji Musa ne kekira "natura maka number Suwaiba kaduba kakira yaukan nahuta da jarabar ka,Nagode bari in kira ko ,itace ..
D'aukan number yayi yadan na kira daman shikadai ne a office wayar tata ringing ba,a d'auka ba cen yaji kira yaga Suwaiba ne jikinshi har rawa yakeyi ya d'auka kashewa yayi yakira sallama yayi ta amsa " dawa nake magana da Alhaji Faruq Reza "Meyasa kakirani meyasa kakirani meyasa " kitsaya muyi magana Suwaiba dan Allah "Mijina yananan kabari zan kiraka anjima in yafita.
***"""""Haka yagagara tafiya gida yanata jiran wayarta har k'arfe biyar 5pm tayi bai tashiba dole yarufe office d'in yafitoh yashiga mota sai ga kiranta" ina jinka "kiyi hak'uri Suwaiba naji kafad'i damuwan ka na kira ne in baki hak'uri " na hak'ura komai yawuce "nagode nasha,wahala wajen neman number ki da gidan Ku ance kun k'aura E shikenan maganan " Suwaiba nasan kinrabu dani da cikina a jikinki E natafi da cikinka a jikina nasha bak'ar wahala Sosai kafun nasamu lafiya ,nasan koda nazo maka dashi ba yadda zakayi ba kowa ya gujeni nasha dukkan bak'in ciki har na haihu ..
Ina yarinyan ,ko yaron yake? "abun da nahaifa ya mutu " kigayamun gaskiya a shirye nake in karbo kayana "taya zakayi haka wajen shekara sha Tara " gaskiya bansani ba kotana da rai kota mutu "ina kika kaita gidan marayu na kaita...✍🏿
maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story And writing by Amina maaji (maman Khairat)
True life story
Paid book 200
🅿️5️⃣2️⃣⏭️5️⃣3️⃣
"Wani gidan marayu ,a ciki na jahar yobe kodai baka jahar inanan "lokaci yayi dazaki zo ki ,k'arbomun yarinya ta shine kawai " dakata Faruq lokacin da ka yaudareni kamanta da mace mai raunice kodai kamanta a lokacin ni marainiya ce.
Mubar wannan maganan yaushe zakizo ?akwai yayata anyi mata kishiya mundade bamu had'uba saboda ba,a gida d'aya muka tasoba zanzo mata cikin satin nan sai, in kiraka muje gidan tare ..
Inaso kizo dan Allah "kasan nikad'ai ce yara gashi sungirma Babansu zai zauna dasu kafun kashe wayar yayi kiran Alhaji Musa yayi duk ,abun da sukafad'a ya gaya mishi " toh kayi hak'uri mubari tazo tukunna dan ko munje bamusan komai ba ta,ina zamufara kenan "hakane Allah yarufa asiri Amin
Lokacin da yak'arisa gida sannu da zuwa Ummi Aisha ,tayi mishi yashige b'angaren shi k'arisawa gun Rafi,atu yayi " Sannu ya nauyin jiki da Sauk'i yaufa banajin dad'i wani abune kaman fitsari yake zubamun "toh kingayawa Anty ki ne?E nagaya mata tace takiraka kanata waya" kozamuje Asibiti ne "yanzu yadaina sai d'an cikina dakeyimun ciwo Allah yaraba lafiya ficewa yayi gun Ummi Aisha"a she yarinyan nan batajin dad'i E nakiraka naji kana waya E ina waya da abokina ne dake Japan yayi kyau toh kodai mukaita Asibiti ?,"muyi sallah tunda lokaci yayi hakane.
Bayan sun ,idar da sallah sata sukayi cikin mota sun d'auki komai in har haihuwa ce ba sai sunsha wahala ba ,wata ce takarb'esu tabasu gado "bari a gwada ta cen tafitoh " Hajiya Haihuwa ce zata,iya kaiwa gobe dan yanzu ne bakin mahaifar tafara bud'uwa "toh Allah yaraba lafiya Amin
SUMSUMMA
Sadiq da Sayyada da Sulaiman sunshirya zasuje kwalji sunata shiri ,a lokacin Garbati bayanan yafita suntara tsaraba zasu tafi kenan Garbati yashigo" tafiyan ce tatashi E Garbati "amma da a,son raina ne da kunfasa dan wannan tafiyan babu Alkairi a cikin ta sai sharri" Kai Garbati meyasa kake fad'an hakane zamuje shikenan sai kundawo amma ina zuwa ga wannan maganin sab'ani ne da mak'iya kutafi da shi karku raba wajen kwanciya yaxama kuna tare da shi mak'iya sunyi kad'an toh ba,ason ran Sulaiman ya karb'a ba suka kama hanya ran Inna itama baiso tafiyan ba,ba yadda ta,iya haka tabarsu .
________sun,isa kwalji aka basu ruwa maman su Haruna sukasha da fura sunci abinci sunata hira dan maman su ,Haruna tanason yaran tsakanin ta da Allah tun lokacin da kakarsu ,Sulaiman tarasu duk ta,ajiye makaman ta na yak'i "kaka ina Adamalli ne suntafi Gashua zasu dawo Yau sai sundawo Sadiq sukatafi zagayawa ,cen suka dawo suka tafi da Sayyada gidan Bulama Saleh sauran matan sun k'arbe su sosai sunsha hidima agunsu " yaushe zaku tafi? jibi zamu koma "amma muma zakuyi mana kwana d'aya ko E zamuyi kwana d'aya a cen sai muzo nan .
Sai kunzo har kusan mangariba suka kai ,a lokacin da labari yazowa su Haruna sunyi murna da zuwan yaran dan duk kansu guba zasu basu sumutu in yaso suci,dukiyar su kadai duk tumakin su na halak babu sai na Janbo da yabari gashi haihuwa sukeyi babu Wanda yatab'a mutuwa sunshirya sunnemo gubar a jeje kunsan Fulani magunguna sunsan shi sosai ,lokacin da suka shigo cikin gidan da Haruna suka had'a ido " kune tafe cikin harcen fullanci E a she zakuyi babban tafiya kenan kuje munsa a damamuku fura kuje gun Furere ta baku,mungode duk jikinsu yayi sanyi da kallon da yakeyi musu,zuwa sukayi suka k'arb'i furan "Kai Sadiq ina abun da Garbati yabamu ne ,?ba,akai yabayar ba ,akan turmi nabari shikenan cikin ikon Allah babu Wanda yasha furan dabara ne yazowa Sulaiman ya koma ya d'auka yazubar yabar kad'an yadda zai nuna sunsha dayawa .
Har sunyi bacci ,su Haruna suka zo ,daman sunbada shawara ,a Innan su ,a,kan a ware musu d'aki daban dan kinga daga burni suke,lokacin da suka duba furan duk sai murna ya kamasu," yaran nan mu,aikata abun da zamu aikata kawai mutafi muk'arisa su,in bahaka ba bazasu tab'a barin mu mugaji wannan shanayen ba,duk Sulaiman yana jinsu"muyi irin yadda mukayi ,a Janbo da Baffa kaga babu Wanda yasan meyafaru toh muyi sunfara rufe musu baki kenan duk Kansu sukatashi kokawa a,ketayi sun rufe idon su Sadiq yakama hannun Sayyada "Sulaiman kugudu karku tsaya ,da k'arfin sa ya hankade su yawuce gudu sukeyi sosai har suka zo gidan Bulama Saleh buga k'ofar sukayi aka bude" meyafaru ?kashe muza,ayi shine muka gudo waye kenan ,ko tsayawa basuyi ba suka wuce cikin gida duk jikinsu rawa ya,yakeyi..
Duk ,a rikice suke ko bacci basuyi ba duk sun rikice Sayyada sai kuka takeyi, su Haruna da sukaga Asirin su zai tounu a daren suka gayawa mahaifiyar su ,akan yaran sun gudu"kuji tsoron Allah kodai kune kukeso Ku kaisu lahira E mana ina zargin furan da kuka basu ance kunsa magani ,a cikin gacen yaran ka,Furera ta fita,ya sha yanzu ya mutu ,amma kuntsaya aikata mugunta ko sani bakuyi ba Allah yasa yaran basu,shaba ,wani takaici .
Da safe ,a,kayiwa yaro sutura aka,kaishi gidan shi na gaskiya Abdullahi Allah yayi mishi rahama tsana ya darsu a zuciyan su Haruna rasuwan Abdullahi yabaza ko,ina gashi ance fura yasha ,
Anata neman su,Sulaiman cen aka gansu suna tahowa ran Haruna ya b'aci ta sana diyansu yarasa yaron shi yarasu, sunji tsoro suka tattare kayansu sunkoma gidan Bulama Saleh da dare ,su Haruna suka dira a gidan ,abun da basu saniba anrufe k'ofar d'akin duk basu samu sa,a ba
Da safe sukayi ashirin dawowa gida tundaga cikin garin suke binsu har suka,iso bakin kwalta,an had'a musu tsaraba dayawa a gidan Bulama Saleh ,a she su Haruna suna biye da su jikake an zafga uban bulala a Sulaiman ,a lokacin mota ya,iso sauri sukayi suka shiga, bayan shi har yafashe ,a she Haruna shima yashiga motar har yayiwa direba magana a kan,acen gaba zasu sauk'a suda yarancen anje gunda yafad'a "kusauk'o mana " mufa Damaturu zamuje ga baban ku, yace anan zaku sauk'a "mubamu sanshi ba,dayaga asirinsa zai tounu yace toh muje Damaturun ..
Sun,isa sunshiga gida Amma Haruna fili yagani wajen babu muta ne...
Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️5️⃣4️⃣⏭️5️⃣5️⃣
Inna Gaskiyan, Garbati munga masifa kala kala"meyafaru duk abunda yafaru Sadiq ne yagayamata "Sannun Ku ,wannan mutanen Allah yamusu dai,da abunda sukeyi mana " kai kuma katashi kasiyo man zafi a shafa maka a jikin naka "wayace musu dukiyar kukaje nema har zasu kashemun Ku ..
ALHAJI MUSA
Maryam inaso kishirya in sauk'eki a gidan mu",a shirye nake bari na d'auko mayafina kawai mutafi zaifi "wuni zamuyi kodai badadewa zamuyi ba?" Sai dare zan d'auko ki toh kabari gobe kakaini ,kasan ba,azuwa gidan surukai babu komai zanyi abinci gobe toh duk yadda kikace "kewa yagaya miki ba,a zuwa gidan surukai empty Mama Salamatu ne tagaya mun " kullum ina godewa mama Salamatu saboda tabaku tarbiya mai kyau mai tsafta sai nadawo kirufe k'ofa tunda babu Wanda zaizo miki toh ..
Adawo lafiya Allah yasa Amin har bakin k'ofa tarakashi yanason maryam yayi aure dayawa duk sunfita amma maryam mutuwa ne zairaba Su badai mutum ba tunda yagane duk sharrin Rashida ne da magoya bayanta..
SUMSUMMA
Garbati da Ibrahim sunzama y'an gida dan Ibrahim yacewa Inna zai dinga yimata tallen kayan biya in tad'aura haka kuwa akayi yafara talle cikin ikon Allah yana d'auka zai siyar yadawo dan kayan babu wani tsada araha ne dashi "Inna muda muke cikin talauci har muka rik'e muta ne guda biyu " Sayyada amfison ka yi,abun kirki koda bayan ranka kaima baza,a rasa Wanda zai dubeka ya rike maka naka ba hakane kam Allah yayi mana jagora Amin ..
Amma banji dad'iba dakuka mayar da Ibrahim garunsu sukak'i karb'an shi duniya ce zata koya musu hankali Sosai makuwa badai maraya sukayiwa hakaba duniya tab'aci dangi suta gudun yan uwansu yara k'anana Su lalace babu wahalan da bansha ba wataran kwana mukeyi sai gidido ne a cikin mu wataran k'anzo kullum ina godewa Allah ..
Hajiya Zulai jiya takawo mun wasu kaya Harda hijabi guda uku,in kinje kicemata mungode wata mata ta aiko nima zanje da kaina banason in bar gidan babu mutum tunda marfin k'ofarmu barufuwa takeyi ba.hakane kam tunda Sulaiman yananan sai k'arfe goma yake fita zamu,iya zuwa kafun yafita gobe zai muje Allah yakaimu Amin .
ALHAJI FARUQ
Tunda cikin Rafu,atu ya shiga wata takwas wani tattali yakeyi mata Ummi Aisha ma bai yadda da itaba haka in yatafi aiki hankalin shi yana gida wayarshi ce tayi ringing Alhaji Musa ne kekira "natura maka number Suwaiba kaduba kakira yaukan nahuta da jarabar ka,Nagode bari in kira ko ,itace ..
D'aukan number yayi yadan na kira daman shikadai ne a office wayar tata ringing ba,a d'auka ba cen yaji kira yaga Suwaiba ne jikinshi har rawa yakeyi ya d'auka kashewa yayi yakira sallama yayi ta amsa " dawa nake magana da Alhaji Faruq Reza "Meyasa kakirani meyasa kakirani meyasa " kitsaya muyi magana Suwaiba dan Allah "Mijina yananan kabari zan kiraka anjima in yafita.
***"""""Haka yagagara tafiya gida yanata jiran wayarta har k'arfe biyar 5pm tayi bai tashiba dole yarufe office d'in yafitoh yashiga mota sai ga kiranta" ina jinka "kiyi hak'uri Suwaiba naji kafad'i damuwan ka na kira ne in baki hak'uri " na hak'ura komai yawuce "nagode nasha,wahala wajen neman number ki da gidan Ku ance kun k'aura E shikenan maganan " Suwaiba nasan kinrabu dani da cikina a jikinki E natafi da cikinka a jikina nasha bak'ar wahala Sosai kafun nasamu lafiya ,nasan koda nazo maka dashi ba yadda zakayi ba kowa ya gujeni nasha dukkan bak'in ciki har na haihu ..
Ina yarinyan ,ko yaron yake? "abun da nahaifa ya mutu " kigayamun gaskiya a shirye nake in karbo kayana "taya zakayi haka wajen shekara sha Tara " gaskiya bansani ba kotana da rai kota mutu "ina kika kaita gidan marayu na kaita...✍🏿
maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story And writing by Amina maaji (maman Khairat)
True life story
Paid book 200
🅿️5️⃣2️⃣⏭️5️⃣3️⃣
"Wani gidan marayu ,a ciki na jahar yobe kodai baka jahar inanan "lokaci yayi dazaki zo ki ,k'arbomun yarinya ta shine kawai " dakata Faruq lokacin da ka yaudareni kamanta da mace mai raunice kodai kamanta a lokacin ni marainiya ce.
Mubar wannan maganan yaushe zakizo ?akwai yayata anyi mata kishiya mundade bamu had'uba saboda ba,a gida d'aya muka tasoba zanzo mata cikin satin nan sai, in kiraka muje gidan tare ..
Inaso kizo dan Allah "kasan nikad'ai ce yara gashi sungirma Babansu zai zauna dasu kafun kashe wayar yayi kiran Alhaji Musa yayi duk ,abun da sukafad'a ya gaya mishi " toh kayi hak'uri mubari tazo tukunna dan ko munje bamusan komai ba ta,ina zamufara kenan "hakane Allah yarufa asiri Amin
Lokacin da yak'arisa gida sannu da zuwa Ummi Aisha ,tayi mishi yashige b'angaren shi k'arisawa gun Rafi,atu yayi " Sannu ya nauyin jiki da Sauk'i yaufa banajin dad'i wani abune kaman fitsari yake zubamun "toh kingayawa Anty ki ne?E nagaya mata tace takiraka kanata waya" kozamuje Asibiti ne "yanzu yadaina sai d'an cikina dakeyimun ciwo Allah yaraba lafiya ficewa yayi gun Ummi Aisha"a she yarinyan nan batajin dad'i E nakiraka naji kana waya E ina waya da abokina ne dake Japan yayi kyau toh kodai mukaita Asibiti ?,"muyi sallah tunda lokaci yayi hakane.
Bayan sun ,idar da sallah sata sukayi cikin mota sun d'auki komai in har haihuwa ce ba sai sunsha wahala ba ,wata ce takarb'esu tabasu gado "bari a gwada ta cen tafitoh " Hajiya Haihuwa ce zata,iya kaiwa gobe dan yanzu ne bakin mahaifar tafara bud'uwa "toh Allah yaraba lafiya Amin
SUMSUMMA
Sadiq da Sayyada da Sulaiman sunshirya zasuje kwalji sunata shiri ,a lokacin Garbati bayanan yafita suntara tsaraba zasu tafi kenan Garbati yashigo" tafiyan ce tatashi E Garbati "amma da a,son raina ne da kunfasa dan wannan tafiyan babu Alkairi a cikin ta sai sharri" Kai Garbati meyasa kake fad'an hakane zamuje shikenan sai kundawo amma ina zuwa ga wannan maganin sab'ani ne da mak'iya kutafi da shi karku raba wajen kwanciya yaxama kuna tare da shi mak'iya sunyi kad'an toh ba,ason ran Sulaiman ya karb'a ba suka kama hanya ran Inna itama baiso tafiyan ba,ba yadda ta,iya haka tabarsu .
________sun,isa kwalji aka basu ruwa maman su Haruna sukasha da fura sunci abinci sunata hira dan maman su ,Haruna tanason yaran tsakanin ta da Allah tun lokacin da kakarsu ,Sulaiman tarasu duk ta,ajiye makaman ta na yak'i "kaka ina Adamalli ne suntafi Gashua zasu dawo Yau sai sundawo Sadiq sukatafi zagayawa ,cen suka dawo suka tafi da Sayyada gidan Bulama Saleh sauran matan sun k'arbe su sosai sunsha hidima agunsu " yaushe zaku tafi? jibi zamu koma "amma muma zakuyi mana kwana d'aya ko E zamuyi kwana d'aya a cen sai muzo nan .
Sai kunzo har kusan mangariba suka kai ,a lokacin da labari yazowa su Haruna sunyi murna da zuwan yaran dan duk kansu guba zasu basu sumutu in yaso suci,dukiyar su kadai duk tumakin su na halak babu sai na Janbo da yabari gashi haihuwa sukeyi babu Wanda yatab'a mutuwa sunshirya sunnemo gubar a jeje kunsan Fulani magunguna sunsan shi sosai ,lokacin da suka shigo cikin gidan da Haruna suka had'a ido " kune tafe cikin harcen fullanci E a she zakuyi babban tafiya kenan kuje munsa a damamuku fura kuje gun Furere ta baku,mungode duk jikinsu yayi sanyi da kallon da yakeyi musu,zuwa sukayi suka k'arb'i furan "Kai Sadiq ina abun da Garbati yabamu ne ,?ba,akai yabayar ba ,akan turmi nabari shikenan cikin ikon Allah babu Wanda yasha furan dabara ne yazowa Sulaiman ya koma ya d'auka yazubar yabar kad'an yadda zai nuna sunsha dayawa .
Har sunyi bacci ,su Haruna suka zo ,daman sunbada shawara ,a Innan su ,a,kan a ware musu d'aki daban dan kinga daga burni suke,lokacin da suka duba furan duk sai murna ya kamasu," yaran nan mu,aikata abun da zamu aikata kawai mutafi muk'arisa su,in bahaka ba bazasu tab'a barin mu mugaji wannan shanayen ba,duk Sulaiman yana jinsu"muyi irin yadda mukayi ,a Janbo da Baffa kaga babu Wanda yasan meyafaru toh muyi sunfara rufe musu baki kenan duk Kansu sukatashi kokawa a,ketayi sun rufe idon su Sadiq yakama hannun Sayyada "Sulaiman kugudu karku tsaya ,da k'arfin sa ya hankade su yawuce gudu sukeyi sosai har suka zo gidan Bulama Saleh buga k'ofar sukayi aka bude" meyafaru ?kashe muza,ayi shine muka gudo waye kenan ,ko tsayawa basuyi ba suka wuce cikin gida duk jikinsu rawa ya,yakeyi..
Duk ,a rikice suke ko bacci basuyi ba duk sun rikice Sayyada sai kuka takeyi, su Haruna da sukaga Asirin su zai tounu a daren suka gayawa mahaifiyar su ,akan yaran sun gudu"kuji tsoron Allah kodai kune kukeso Ku kaisu lahira E mana ina zargin furan da kuka basu ance kunsa magani ,a cikin gacen yaran ka,Furera ta fita,ya sha yanzu ya mutu ,amma kuntsaya aikata mugunta ko sani bakuyi ba Allah yasa yaran basu,shaba ,wani takaici .
Da safe ,a,kayiwa yaro sutura aka,kaishi gidan shi na gaskiya Abdullahi Allah yayi mishi rahama tsana ya darsu a zuciyan su Haruna rasuwan Abdullahi yabaza ko,ina gashi ance fura yasha ,
Anata neman su,Sulaiman cen aka gansu suna tahowa ran Haruna ya b'aci ta sana diyansu yarasa yaron shi yarasu, sunji tsoro suka tattare kayansu sunkoma gidan Bulama Saleh da dare ,su Haruna suka dira a gidan ,abun da basu saniba anrufe k'ofar d'akin duk basu samu sa,a ba
Da safe sukayi ashirin dawowa gida tundaga cikin garin suke binsu har suka,iso bakin kwalta,an had'a musu tsaraba dayawa a gidan Bulama Saleh ,a she su Haruna suna biye da su jikake an zafga uban bulala a Sulaiman ,a lokacin mota ya,iso sauri sukayi suka shiga, bayan shi har yafashe ,a she Haruna shima yashiga motar har yayiwa direba magana a kan,acen gaba zasu sauk'a suda yarancen anje gunda yafad'a "kusauk'o mana " mufa Damaturu zamuje ga baban ku, yace anan zaku sauk'a "mubamu sanshi ba,dayaga asirinsa zai tounu yace toh muje Damaturun ..
Sun,isa sunshiga gida Amma Haruna fili yagani wajen babu muta ne...
Maman Khairat ce
[25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸
GIDAN MARAYU
🌸🌸🌸🌸🌸
🅿️5️⃣4️⃣⏭️5️⃣5️⃣
Inna Gaskiyan, Garbati munga masifa kala kala"meyafaru duk abunda yafaru Sadiq ne yagayamata "Sannun Ku ,wannan mutanen Allah yamusu dai,da abunda sukeyi mana " kai kuma katashi kasiyo man zafi a shafa maka a jikin naka "wayace musu dukiyar kukaje nema har zasu kashemun Ku ..