Sashe 16
Fadeelah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari Baba Lami da wuri ta tashi ta yi ma su abin Kari , ta taimaka ma Fadila ta yi wanka ta wanke jaririn .
Fadila na zaune tana shan kunun gyadan da Baba Lami ta dama mata Kiran Jamilu ya shigo wayarta , bayan sun gaisa ne Fadila ta ce " Jamilu, MD ya taimakeni alokacin da nake tsananin naiman taimako Allah ya saka masa da alkairi " Jamilu "Ameen "ya ce ya k'ara da cewa " Ba MD kad'ai za ki gode mawa ba har da wanda ya yi miki theater , Fadila, Muhammad Sagir mai shadda kamar sunansa kenan ? Wanda ya halarci taron anniversary namu shi ya amshi haihuwarki , bawan Allah nan ya yi k'okari sosai haka muka tafi muka barshi , gaskiya ya yi miki k'ok'ari sosai " Fadila sai yanzu ta tuna da shi ta ce " Allah sarki har ya tafi ko ? " Eh , ya wuce " Jamilu ya bata amsa. Fadila cikin sanyi ta ce " Amma naso in yi masa godiya Allah ya saka masa da alkairi " Nima na rokeshi akan ko numbersa ya baki ki yi masa godiya amma ya k'i, da na dameshi ya ce ki amsa wajan MD "
Fadila ta ce " Aiko zan amsa gaskiya in yi masa godiya "
Bayan Fadila sun gama waya da Jamilu MD ta Kira ta rok'eshi ya bata number Wanda ya yi mata theater zata yi mai godiya .
Take MD ya tura mata number Muhammad.
Number na shigowa Fadila ta Kira shi har kira uku bai dauka ba, hakan ya sa ta tura mai text message kamar hak....✍🏻
📚 FADEELAH 📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J.A.W 💪🏻
Na
Fadila Sani Bakori
SANARWA : Masu tambaya akan gyaran jiki akwai hanyoyi kala daban-daban da zan kawo musu na gyaran jiki a cikin wannan littafi mai suna FADEELAH .
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
Page 10
Number Muhammad na shigowa Fadila ta Kira shi har kira uku bai d'aga ba, hakan ya sa Fadila ta mai text massage kamar haka : Assalamu alaikum. Da fatan ka je gida lafiya ? Na gode da sadaukar da lokacinka da ka yi agareni ka bani taimako har na haihu . Na gode sosai Allah ya sa ka maka sa mafificin alkairi "
B'angaran Muhammad ko lokacin da Fadila ta kira shi baya kusa , yana zuwa sakon text massage d'in ta na shigowa. Muhammad koda ya duba murmushi ya yi a zuciyarshi ya ce " Allah sarki tabbas ta cika mara manta halacci inda ga shi har ta amshi number ta ta kirani ta yi min godiya " Kasan cewar Muhammad mutum ne mai saukin kai hakan ya sa ya yi replying d'inta da " Ameen , ya jikin naki ? "
Fadila sosai ta kara ya bawa da kirkinshi da rashin kirman kanshi hakan ya sa cikin jin dadi ta mai da mai amsa da " Alhamdulillah. Na ji sauki "
B'angaran gidan su Fadila
Aisha sosai ta shiga damuwar rashin dawowar Fadila da bata yi gida ba.Hakan ya sa Aisha yau ta shirya da niyyar zuwa ta nemo in da Fadila take . Aisha koda ta gama shiryawa b'oye ma mahaifiyarsu ta yi inda zata, ta fita da sunan tafiya Islamiya.
Aisha bayan ta fito Kiran Jamilu ta yi a wayar mahaifiyarta da ta fito da ita bata sani ba. Jamilu na d'agawa bayan sun gaisa ne Aisha ta ce "Jamilu, zuciyata ta kasa jurewa da rashin ganin Aunty Fadila , dan Allah tana ina ina son ganinta ? " Jamilu shiru ya yi , sannan ya ce " Aisha, Wallahi nima takamaimai bansan inda Fadila take ba, ki kira numberta mana "A'a bana son ta san da zuwan nawa na fi son kawai ta ganni" Cewar Aisha.
Jamilu shiru ya yi sannan ya ce " Bari in turo miki number MD sai ki tambayeshi " Aisha ta ce "Ka tambayar min shi mana? " A'a Aisha ,da alama MD baya son in je in da Fadila take dan haka ki kirashi da kanki ki tambayeshi "
Aisha katse Kiran ta yi ta kira MD , bayan sun gaisa ne take sanar da shi tana son zata je wajan Fadila ne.
Shiru MD ya yi sannan ya ce " Shi kenan ki samu keke-napep sai ki had'ani da shi in ba shi Address d'in gidan "
Aisha mai Napep ta samu ta had'a shi da MD ya sanar da shi unguwar da zai kaita da number gidan .
Mai Napep d'in na aje Aisha ta fara nocking get d'in . Aisha na nan tsaye Baba Lami ta zo ta bud'e kasan cewar MD ya sanar da ita zuwan Aishar.
Baba Lami cikin fara'a ta ce " Sannu da zuwa , mu shiga tana ciki "
Aisha bin bayan Baba Lami ta yi har cikin d'an madai-daicin falonsu.
D'akin da Fadila take Baba Lami ta nuna ma Aisha ta ce " Ki shiga tana can "
Aisha da sallama ta shiga d'akin.
Fadila da ke zaune ta yi tagumi ta yi shiru ga yaron kwance kan katifar kusa da ita. Fadila da sauri ta kai dubanta ga k'ofar d'akin jin muryar Aisha.
Fadila tashi ta yi da sauri ta nufi wajan Aisha da niyyar rungumeta , sai dai da sauri ta tsuk'unna dan ta fama aikin da akai mata a ciki. Aisha da sauri ta k'arasa wajan Fadila ganin ta tsugunne tana dafe saman mararta .
Aisha cikin sanyi ta ce " Sannu ya jikin naki ? " Fadila ahankali ta matsa ta koma kan katifar ta zauna tana kallan Aisha, magana take son yi mata amma sakamakon kukan da ya zo mata ta kasa.
Aisha ko cikin sanyi ta ce " Aunty Fadila , sauri nake dan Mama bata san da zuwana ba , ki yi hak'uri ki bar kukan mu yi maganar da ta kawo ni " Fadila goge hawayan ta yi tana kallan Aisha alamun ina jinki.
Aisha kamar ba zata yi magana ba , sannan ta tashi ta d'akko jaririn da ke kwance kan makekiyar katifar d'akin irin gado huta d'in nan.
Aisha rungume jaririn ta yi tana kallo wanda ya sha tsadaddun kayan sanyinsa .Sosai Aisha ta yaba da kyawun yaron a zuciyarta .
Aisha kallan Fadila ta yi cikin sanyi ta ce "Aunty Fadila , wa ye mahaifin yaron nan ? " Fadila kallan Aisha ta yi da raunannun idanunta da yanzu ba su da wuyar fidda ruwa ta ce " Aisha, biki yadda dani ba ko ? " Aisha cikin alamun fad'a da kuma gajiya da rainun wayan da Auntyn tata ke yi musu ta ce " Aunty Fadila , me kike so ki ce min ne ? Haba Aunty Fadila, ki yi hak'uri ki bar yaudarar zuciyoyinmu haka nan mana, haihuwa fa kika yi ! Amma kike tambayata ban yadda da ke ba ? " Aisha ta fad'i maganar kamar ta rufe Auntyn tata da duka. Sannan ta ci gaba da cewa " Aunty Fadila , dan Allah ki bar yaudarar kanki damu kuma ki sanar damu mahaifin yaron nan ? "
Fadila kallan Aisha ta yi tana tashi da kyar dan ta fama ciwan ta inda aka yi mata theater . Fadila ta ce " Aisha , ina zuwa dan Allah "
Fadila toilet ta shiga ta yi alwallah ta fito, Aisha dai duk tana kallanta . Fita ta yi ta je d'akin Baba Lami sai gata ta dawo da Al'Qur'ani a hannunta .
Fadila kallan Aisha ta yi sannan ta ce " Aisha, zan miki rantsuwa da Qur'anin nan ba dan komai ba sai don bana son kina had'ani da abin da ban tab'a kusanta ba, na rantse da Allah da wanna Al'qur'anin idan har na tab'a kusantar zina Allah ya sa wannan al'wur'anin ya cine ,Allah ya nisanta ni da duk wasu rahamomin sa idan ha.... " Aisha da sauri ta rufe bakin Fadila tana kuka ta ce " Kin aika kuskure mafi muni Aunty Fadila, koda gaskiyarka baka rantsuwa da al'qur'ani, tabbas na yadda dake Auntyna ,hakan na nuni da cewa kenan Fyad'e akai miki ? " Fadila tana kuka ta ce " Ban sani ba Aisha , ni dai abu d'aya na sani ban tab'a aikata zina ba " Aisha kai ta jinjina, sannan ta ce " Aunty Fadila, idan haka ne ya tabbata jaririn nan MD ne ubansa , dan ni Wallahi shi nake kyautata zargina akan shi " Fadila shiru ta yi dan ita kanta lokuta da dama tana zargin MD d'in , saidai in ta tino ko sau d'aya maganar banza bata tab'a shiga tsakaninsu ba sai ta kauda tunaninta .
Aisha kallan Fadila ta yi da ta tsunduma duniyar tunani ta ce " Ki k'ara nazari sosai ki tuna ki yi tunani ki tuna abubuwan da suka faru a baya tsakaninki da shi ?, Ki yi dogon tunanin Aunty Fadila, na san za ki tuna " Fadila kai ta jinjina ta ce " Shi kenan Aisha zan yi"
Aisha kallan Fadila ta yi ta ce " Zan tafi " Fadila cikin sanyi ta ce " Aisha, dan Allah ki yi ma Mama magana indawo gida in zauna tare daku bana jin dadin zama nan da nake yi " Aisha kallan Fadila ta yi ta ce " Tom , ki yi tunanin abin da na ce miki ni na wuce " Aisha na fad'in haka ta juya ta tafi.
Aisha ko da ta koma gida bata sanar da mahaifiyarta ta je wajan Fadila ba.
BAYAN WATA UKU
Fadila na zaune tana shan kunun gyadan da Baba Lami ta dama mata Kiran Jamilu ya shigo wayarta , bayan sun gaisa ne Fadila ta ce " Jamilu, MD ya taimakeni alokacin da nake tsananin naiman taimako Allah ya saka masa da alkairi " Jamilu "Ameen "ya ce ya k'ara da cewa " Ba MD kad'ai za ki gode mawa ba har da wanda ya yi miki theater , Fadila, Muhammad Sagir mai shadda kamar sunansa kenan ? Wanda ya halarci taron anniversary namu shi ya amshi haihuwarki , bawan Allah nan ya yi k'okari sosai haka muka tafi muka barshi , gaskiya ya yi miki k'ok'ari sosai " Fadila sai yanzu ta tuna da shi ta ce " Allah sarki har ya tafi ko ? " Eh , ya wuce " Jamilu ya bata amsa. Fadila cikin sanyi ta ce " Amma naso in yi masa godiya Allah ya saka masa da alkairi " Nima na rokeshi akan ko numbersa ya baki ki yi masa godiya amma ya k'i, da na dameshi ya ce ki amsa wajan MD "
Fadila ta ce " Aiko zan amsa gaskiya in yi masa godiya "
Bayan Fadila sun gama waya da Jamilu MD ta Kira ta rok'eshi ya bata number Wanda ya yi mata theater zata yi mai godiya .
Take MD ya tura mata number Muhammad.
Number na shigowa Fadila ta Kira shi har kira uku bai dauka ba, hakan ya sa ta tura mai text message kamar hak....✍🏻
📚 FADEELAH 📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J.A.W 💪🏻
Na
Fadila Sani Bakori
SANARWA : Masu tambaya akan gyaran jiki akwai hanyoyi kala daban-daban da zan kawo musu na gyaran jiki a cikin wannan littafi mai suna FADEELAH .
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
Page 10
Number Muhammad na shigowa Fadila ta Kira shi har kira uku bai d'aga ba, hakan ya sa Fadila ta mai text massage kamar haka : Assalamu alaikum. Da fatan ka je gida lafiya ? Na gode da sadaukar da lokacinka da ka yi agareni ka bani taimako har na haihu . Na gode sosai Allah ya sa ka maka sa mafificin alkairi "
B'angaran Muhammad ko lokacin da Fadila ta kira shi baya kusa , yana zuwa sakon text massage d'in ta na shigowa. Muhammad koda ya duba murmushi ya yi a zuciyarshi ya ce " Allah sarki tabbas ta cika mara manta halacci inda ga shi har ta amshi number ta ta kirani ta yi min godiya " Kasan cewar Muhammad mutum ne mai saukin kai hakan ya sa ya yi replying d'inta da " Ameen , ya jikin naki ? "
Fadila sosai ta kara ya bawa da kirkinshi da rashin kirman kanshi hakan ya sa cikin jin dadi ta mai da mai amsa da " Alhamdulillah. Na ji sauki "
B'angaran gidan su Fadila
Aisha sosai ta shiga damuwar rashin dawowar Fadila da bata yi gida ba.Hakan ya sa Aisha yau ta shirya da niyyar zuwa ta nemo in da Fadila take . Aisha koda ta gama shiryawa b'oye ma mahaifiyarsu ta yi inda zata, ta fita da sunan tafiya Islamiya.
Aisha bayan ta fito Kiran Jamilu ta yi a wayar mahaifiyarta da ta fito da ita bata sani ba. Jamilu na d'agawa bayan sun gaisa ne Aisha ta ce "Jamilu, zuciyata ta kasa jurewa da rashin ganin Aunty Fadila , dan Allah tana ina ina son ganinta ? " Jamilu shiru ya yi , sannan ya ce " Aisha, Wallahi nima takamaimai bansan inda Fadila take ba, ki kira numberta mana "A'a bana son ta san da zuwan nawa na fi son kawai ta ganni" Cewar Aisha.
Jamilu shiru ya yi sannan ya ce " Bari in turo miki number MD sai ki tambayeshi " Aisha ta ce "Ka tambayar min shi mana? " A'a Aisha ,da alama MD baya son in je in da Fadila take dan haka ki kirashi da kanki ki tambayeshi "
Aisha katse Kiran ta yi ta kira MD , bayan sun gaisa ne take sanar da shi tana son zata je wajan Fadila ne.
Shiru MD ya yi sannan ya ce " Shi kenan ki samu keke-napep sai ki had'ani da shi in ba shi Address d'in gidan "
Aisha mai Napep ta samu ta had'a shi da MD ya sanar da shi unguwar da zai kaita da number gidan .
Mai Napep d'in na aje Aisha ta fara nocking get d'in . Aisha na nan tsaye Baba Lami ta zo ta bud'e kasan cewar MD ya sanar da ita zuwan Aishar.
Baba Lami cikin fara'a ta ce " Sannu da zuwa , mu shiga tana ciki "
Aisha bin bayan Baba Lami ta yi har cikin d'an madai-daicin falonsu.
D'akin da Fadila take Baba Lami ta nuna ma Aisha ta ce " Ki shiga tana can "
Aisha da sallama ta shiga d'akin.
Fadila da ke zaune ta yi tagumi ta yi shiru ga yaron kwance kan katifar kusa da ita. Fadila da sauri ta kai dubanta ga k'ofar d'akin jin muryar Aisha.
Fadila tashi ta yi da sauri ta nufi wajan Aisha da niyyar rungumeta , sai dai da sauri ta tsuk'unna dan ta fama aikin da akai mata a ciki. Aisha da sauri ta k'arasa wajan Fadila ganin ta tsugunne tana dafe saman mararta .
Aisha cikin sanyi ta ce " Sannu ya jikin naki ? " Fadila ahankali ta matsa ta koma kan katifar ta zauna tana kallan Aisha, magana take son yi mata amma sakamakon kukan da ya zo mata ta kasa.
Aisha ko cikin sanyi ta ce " Aunty Fadila , sauri nake dan Mama bata san da zuwana ba , ki yi hak'uri ki bar kukan mu yi maganar da ta kawo ni " Fadila goge hawayan ta yi tana kallan Aisha alamun ina jinki.
Aisha kamar ba zata yi magana ba , sannan ta tashi ta d'akko jaririn da ke kwance kan makekiyar katifar d'akin irin gado huta d'in nan.
Aisha rungume jaririn ta yi tana kallo wanda ya sha tsadaddun kayan sanyinsa .Sosai Aisha ta yaba da kyawun yaron a zuciyarta .
Aisha kallan Fadila ta yi cikin sanyi ta ce "Aunty Fadila , wa ye mahaifin yaron nan ? " Fadila kallan Aisha ta yi da raunannun idanunta da yanzu ba su da wuyar fidda ruwa ta ce " Aisha, biki yadda dani ba ko ? " Aisha cikin alamun fad'a da kuma gajiya da rainun wayan da Auntyn tata ke yi musu ta ce " Aunty Fadila , me kike so ki ce min ne ? Haba Aunty Fadila, ki yi hak'uri ki bar yaudarar zuciyoyinmu haka nan mana, haihuwa fa kika yi ! Amma kike tambayata ban yadda da ke ba ? " Aisha ta fad'i maganar kamar ta rufe Auntyn tata da duka. Sannan ta ci gaba da cewa " Aunty Fadila , dan Allah ki bar yaudarar kanki damu kuma ki sanar damu mahaifin yaron nan ? "
Fadila kallan Aisha ta yi tana tashi da kyar dan ta fama ciwan ta inda aka yi mata theater . Fadila ta ce " Aisha , ina zuwa dan Allah "
Fadila toilet ta shiga ta yi alwallah ta fito, Aisha dai duk tana kallanta . Fita ta yi ta je d'akin Baba Lami sai gata ta dawo da Al'Qur'ani a hannunta .
Fadila kallan Aisha ta yi sannan ta ce " Aisha, zan miki rantsuwa da Qur'anin nan ba dan komai ba sai don bana son kina had'ani da abin da ban tab'a kusanta ba, na rantse da Allah da wanna Al'qur'anin idan har na tab'a kusantar zina Allah ya sa wannan al'wur'anin ya cine ,Allah ya nisanta ni da duk wasu rahamomin sa idan ha.... " Aisha da sauri ta rufe bakin Fadila tana kuka ta ce " Kin aika kuskure mafi muni Aunty Fadila, koda gaskiyarka baka rantsuwa da al'qur'ani, tabbas na yadda dake Auntyna ,hakan na nuni da cewa kenan Fyad'e akai miki ? " Fadila tana kuka ta ce " Ban sani ba Aisha , ni dai abu d'aya na sani ban tab'a aikata zina ba " Aisha kai ta jinjina, sannan ta ce " Aunty Fadila, idan haka ne ya tabbata jaririn nan MD ne ubansa , dan ni Wallahi shi nake kyautata zargina akan shi " Fadila shiru ta yi dan ita kanta lokuta da dama tana zargin MD d'in , saidai in ta tino ko sau d'aya maganar banza bata tab'a shiga tsakaninsu ba sai ta kauda tunaninta .
Aisha kallan Fadila ta yi da ta tsunduma duniyar tunani ta ce " Ki k'ara nazari sosai ki tuna ki yi tunani ki tuna abubuwan da suka faru a baya tsakaninki da shi ?, Ki yi dogon tunanin Aunty Fadila, na san za ki tuna " Fadila kai ta jinjina ta ce " Shi kenan Aisha zan yi"
Aisha kallan Fadila ta yi ta ce " Zan tafi " Fadila cikin sanyi ta ce " Aisha, dan Allah ki yi ma Mama magana indawo gida in zauna tare daku bana jin dadin zama nan da nake yi " Aisha kallan Fadila ta yi ta ce " Tom , ki yi tunanin abin da na ce miki ni na wuce " Aisha na fad'in haka ta juya ta tafi.
Aisha ko da ta koma gida bata sanar da mahaifiyarta ta je wajan Fadila ba.
BAYAN WATA UKU