Sashe 11
Fadeelah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fadila kai ta d'aga tana kallan Jamilu da idanunta wa inda har sun fara kankancewa tsabar kuka .Sannan cikin kuka ta fara magana kamar haka " Jamilu, nima bansan abin da ke damuna ba. Saidai ina jin rayuwata ta zo k'arsh..." Aisha k'anwar Fadila rufe mata baki ta yi ta ce kamar za ta yi kuka ,dan tabbas kome yake damun Aunynta mai girma ne, wanda har ta kasa fad'a musu.
Aisha da hawaye har ya fara zubo mata ganin yarda Fadila ke kuka ta ce " Haba, Aunty Fadila, dan Allah kar ki sa zuciyarmu cikin waswasi mana, kisa mu yi ta canke-canke abun da ba shi kenan ba , dan Allah ki fad'amana damuwarki ? Idan kuma kink'i zan je in kira Baba in sanar da shi abun da ke faruwa na san shi zaki fad'i mai " Aisha na fad'in haka jin Fadila bata ce komai ba ta tashi zata fita alamun zata kira mahaifin nasu.
Fadila da sauri ta kamo hanun Aisha tana mai k'ara tsananta kukanta ta ce " Mama , ku yi hak'uri zan sanar da ku ? Amma dan Allah ina rok'onku ku ban nan da sati d'aya sannan ✍🏻
*🤝 SDEEND MTN DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For
📚 FADEELAH 📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J.A.W 💪🏻
Na
Fadila Sani Bakori.
SANARWA: Masu tambaya akan gyaran jiki akwai hanyoyi kala daban-daban da zan kawo muku na gyaran jiki acikin wannan littafi mai suna FADEELAH.
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
Page 7
Fadila da sauri ta komo hannun Aisha tana mai k'ara tsananta kukanta ta ce " Mama, dan Allah ku yi hak'uri zan sanar da ku abin da ke damuna amma ba yanzu ba , ku ban nan da sati d'aya sannan " Shiru Mahaifiyar Fadila ta yi sannan ta ce " Fadila ,na yarda zan baki nan da sati amma saidai da sharad'in ba za ki zauna kina mana koke-koke ba " Fadila kai ta d'aga ta ce " Eh, na yarda "
Haka mahaifiyar Fadila ta tashi jiki babu kwari ta fita , dan tana ji ajikinta abu mai girma ke damun Fadila .
Bayan mahaifiyar Fadila ta fita ne Aisha ma ta ta tashi ta fita, ya rage daga Jamiu sai Fadila .
Jamilu kallan Fadila ya yi cikin tausayawa ya ce " Fadila, wai da gaske ne maganar da Ummi ta fad'amin kina da ciki? " Fadila d'ago idanunta ta yi dake zubar da hawaye ta ce " Ban sani ba nima Jamilu, amma haka likitoci har biyu suka ce " Jamilu shiru ya yi , sannan ya ce " Fadila , amma babu wani wanda kika tab'a ba dama ? " Fadila kallan Jamilu ta yi ta ce " Kamar ya kenan ? " Nufina ko kin ba wani dama ya kusanceki kamar MD da naga kuna tare ?" Fadila fashewa da kuka ta yi , cikin kukan ne take cewa " Jamilu, na zaci kana cikin mutanan da za su bada shaida akaina, saidai kash jibi tambayar da kake jifa da ita , hakan ya tabbatar min in wasu sunmin irin tambayarka ba zan ji haushi ba, MD kuma saninkane bana son shi,ko wanda nake so ba zan bashi damar haka ba bare MD, dama Jamilu ba zaka iya bada shaida akaina ba? "
Shiru Jamilu ya yi sannan ya ce " Fadila, kina da ciki fa aka ce , kuma kina fadin ni kike tunanin zan shaideki ? to taya ? In ce ma mutane me ? " Fadila kamar za ta yi kuka ta ce " Ka fada musu abin da ka sani akaina " Jamilu tashi ta yi tsaye alamun zai tafi sannann ya ce " Fadila, shawarar da zan baki ki sanar da mahaifiyarki abun da ke damunki " Ba zan iya ba Jamilu " Tom shi kenan ni na tafi"
Jamilu sallama ya yi ma Fadila ya tafi.
Bayan Jamilu ya fita Aisha d'akin ta shiga. Zama ta yi kusa da Fadila ta ce cikin sanyi "Aunty Fadila , nasan Jamilu ya san abun da ke damunki ya b'oye mana ne kawai , Aunty Fadila , ko ni ce in dai kin yarda zan iya rufa miki asiri dan Allah ki sanar da ni abun da ke damunki? "
Fadila hanun Aisha ta rik'e ta ce "Aisha zan sanar da ke zuwa gobe "
Aisha ta shi ta yi ta je ta kawo ma Fadila tuwan dare sa su ka yi, amma da kyar ta samu ta ci.
Duk abun nan dake faruwa na koke-kok'en nan da Fadila ke yi Mahaifinta be sani ba.
Yauma dai kamar jiya Aisha tana jin kukan Fadila kad'an-kad'an a haka barci yakwasheta ta bar ji.
Washegari bayan sun karya ne Aisha ta kalli Fadila da ta yi tagumi ta yi shiru, daga gani ta yi nisa a duniyar tunani " Aisha cikin damuwa da damuwar Auntynta ta ce "Aunty Fadila , yau ne kika yi min alk'awarin za ki sanar dani damuwarki ? " Fadila shiru ta yi , sannan ta ce " ki kai min ruwa a bayi in yi wanka ki shirya ki rakani wani waje " Aisha tashi ta je ta kaima Fadila ruwan , sannan ta dawo ta sanar da ita.
Bayan Fadila ta fito wankan ne ta ce ma Aisha ta sanar da mahaifiyarta zata raka wani waje yanzu za su dawo.
Mahaifiyar Fadila da kallo tafi su lokacin da za su fita.
Bakin titi suka je Fadila ta tarar musu Keke-Napep suka hau . Fadila ta ce ma me keken ya kai su 44 Hospital.
Aisha da mamaki ta kalli Fadila ta ce " Aunty Fadila , Asibiti kuma ? Me za mu je mu yi acan ?" Fadila cikin sanyi ta ce " Aisha, ina son mu je canne dan sanin ainihin abun da ke damuna , ance suna da kwararrun likitoci "Aisha dai kai ta jinjina bata ce komai ba.
Koda suka je Asibitin Fadila bayanin duk yadda take ji ta yi ma likitar. Wata roba likitar ta ba Fadila ta ce ta kawo mata fitsarinta.
Kasan cewar 44 babban Asibiti ne hakan ya sa a ka yi ma Fadila duk wani aune-aune da ya kamata.
Bayan an gama ne likitar ta kalli Fadila ta ce " Kina dauke da cikin wata d'aya da kwanakai "
Aisha k'anwar Fadila zunbur ta mik'e tana kallan likitar cikin rud'ewa ta ce " Likita ciki kuma ? Auntyna fa ba matar aure ba ce budurwa ce! ? " Abin da ke damun Auntyki nasanar da ita k'anwata "
Fadila tana kuka ta rik'e k'afar likitar tana cewa " Dama mutum zai iya samun ciki ba tare ya d'aya namiji ya kusance shi ba likita? " Kai likitar ta girgiza ta ce " Haka ba zai tab'a faruwa ba k'anwata mace d'aya ce a duniya haka ya faru da ita ita ce Maryama Mahaifiyar Annabi Isa "
Fadila cikin kuka ta ce " Nima Wallahi irin nata ya faru dani ,dan Allahi ki taimaka min ki rufa min asiri ki cire min shi " Dokar Asibitin nan ko maganin da zaizubar miki da shi bamabadawa bare kuma acire miki , za ku iya tafiya " Likitar ta fad'i maganar tana nuna ma Fadila hanyar fita .
Fadila fita ta yi tana goge hawayan da ke zubar mata ita da k'anwarta Aisha.
Aisha tsayawa ta yi ta goge hawayan dake zubar mata tana yi ma Aunty nata wani irin kallo na kyama ta ce " Aunty Fadila , dama fuska biyu gareki? kullum maganarki akan mutunci hasalima aikin da kike yi duk dai magana d'aya ce nan ma maganarki kullum DARAJAR 'YA MACE ashe ke ba ki da DARAJAR da kike yawan b'ab'atu akanta, da haka kika yi amfani kika yaudari Iyayanmu " Shiru Aisha ta yi tana goge hawayanta, sannan ta ci gaba da cewa " Amma basu kika yaudara ba kanki kika yaudara "Kuka Fadila take yi sosai , da kyar ta bud'e baki za ta yi magana , Aisha ta d'aga mata hannu ta ce " Aunty Fadila, babu wata magana da zaki yi min , dan ko me za ki ce babu wanda zai kuma yarda da mayaudaran kala manki " Aisha na kaiwa haka ta tafi da sauri ta bar Fadila nan tsaye tana kuka.
Aisha da sallama ciki-ciki ta shiga gida. Mahaifiyarsu da kallo ta bita ganin Aisha ta zama wata iri ga fuskarta ta nuna alamun ta ci kuka.
Cikin Sanyi Mahaifiyar su Fadila ta kalli Aisha ta ce " Aisha, Ina Auntyn taki fa ?" Aisha ta bud'e baki zata yi magana ne ta fashe da kuka.
Mahaifiyar Fadila cikin alamun rud'ewa ganin yadda Aishar ke kuka ta ce " Wani abu ya samu Fadilar ne ? "
Mahaifin Fadila dake d'aki fitowa ya yi yana tambayar mahaifiyar Fadila lafiya . Mahaifiyar Fadila cikin sanyi na alamun damuwa ta ce " Nima ban sani ba, haka ta shigomin tana kuka "
Mahaifin Fadila kallan Aisha ya yi " Ya ce ina Fadil..." Shigowar Fadila ya sa ya yi shiru . Saidai abun mamaki Fadila ma da kuka ta shigo tana zazzare manyan-manayan idanunta , dan ita a tunaninta Aisha ta sanar da su tana da ciki.
Aisha da hawaye har ya fara zubo mata ganin yarda Fadila ke kuka ta ce " Haba, Aunty Fadila, dan Allah kar ki sa zuciyarmu cikin waswasi mana, kisa mu yi ta canke-canke abun da ba shi kenan ba , dan Allah ki fad'amana damuwarki ? Idan kuma kink'i zan je in kira Baba in sanar da shi abun da ke faruwa na san shi zaki fad'i mai " Aisha na fad'in haka jin Fadila bata ce komai ba ta tashi zata fita alamun zata kira mahaifin nasu.
Fadila da sauri ta kamo hanun Aisha tana mai k'ara tsananta kukanta ta ce " Mama , ku yi hak'uri zan sanar da ku ? Amma dan Allah ina rok'onku ku ban nan da sati d'aya sannan ✍🏻
*🤝 SDEEND MTN DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For
📚 FADEELAH 📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J.A.W 💪🏻
Na
Fadila Sani Bakori.
SANARWA: Masu tambaya akan gyaran jiki akwai hanyoyi kala daban-daban da zan kawo muku na gyaran jiki acikin wannan littafi mai suna FADEELAH.
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
Page 7
Fadila da sauri ta komo hannun Aisha tana mai k'ara tsananta kukanta ta ce " Mama, dan Allah ku yi hak'uri zan sanar da ku abin da ke damuna amma ba yanzu ba , ku ban nan da sati d'aya sannan " Shiru Mahaifiyar Fadila ta yi sannan ta ce " Fadila ,na yarda zan baki nan da sati amma saidai da sharad'in ba za ki zauna kina mana koke-koke ba " Fadila kai ta d'aga ta ce " Eh, na yarda "
Haka mahaifiyar Fadila ta tashi jiki babu kwari ta fita , dan tana ji ajikinta abu mai girma ke damun Fadila .
Bayan mahaifiyar Fadila ta fita ne Aisha ma ta ta tashi ta fita, ya rage daga Jamiu sai Fadila .
Jamilu kallan Fadila ya yi cikin tausayawa ya ce " Fadila, wai da gaske ne maganar da Ummi ta fad'amin kina da ciki? " Fadila d'ago idanunta ta yi dake zubar da hawaye ta ce " Ban sani ba nima Jamilu, amma haka likitoci har biyu suka ce " Jamilu shiru ya yi , sannan ya ce " Fadila , amma babu wani wanda kika tab'a ba dama ? " Fadila kallan Jamilu ta yi ta ce " Kamar ya kenan ? " Nufina ko kin ba wani dama ya kusanceki kamar MD da naga kuna tare ?" Fadila fashewa da kuka ta yi , cikin kukan ne take cewa " Jamilu, na zaci kana cikin mutanan da za su bada shaida akaina, saidai kash jibi tambayar da kake jifa da ita , hakan ya tabbatar min in wasu sunmin irin tambayarka ba zan ji haushi ba, MD kuma saninkane bana son shi,ko wanda nake so ba zan bashi damar haka ba bare MD, dama Jamilu ba zaka iya bada shaida akaina ba? "
Shiru Jamilu ya yi sannan ya ce " Fadila, kina da ciki fa aka ce , kuma kina fadin ni kike tunanin zan shaideki ? to taya ? In ce ma mutane me ? " Fadila kamar za ta yi kuka ta ce " Ka fada musu abin da ka sani akaina " Jamilu tashi ta yi tsaye alamun zai tafi sannann ya ce " Fadila, shawarar da zan baki ki sanar da mahaifiyarki abun da ke damunki " Ba zan iya ba Jamilu " Tom shi kenan ni na tafi"
Jamilu sallama ya yi ma Fadila ya tafi.
Bayan Jamilu ya fita Aisha d'akin ta shiga. Zama ta yi kusa da Fadila ta ce cikin sanyi "Aunty Fadila , nasan Jamilu ya san abun da ke damunki ya b'oye mana ne kawai , Aunty Fadila , ko ni ce in dai kin yarda zan iya rufa miki asiri dan Allah ki sanar da ni abun da ke damunki? "
Fadila hanun Aisha ta rik'e ta ce "Aisha zan sanar da ke zuwa gobe "
Aisha ta shi ta yi ta je ta kawo ma Fadila tuwan dare sa su ka yi, amma da kyar ta samu ta ci.
Duk abun nan dake faruwa na koke-kok'en nan da Fadila ke yi Mahaifinta be sani ba.
Yauma dai kamar jiya Aisha tana jin kukan Fadila kad'an-kad'an a haka barci yakwasheta ta bar ji.
Washegari bayan sun karya ne Aisha ta kalli Fadila da ta yi tagumi ta yi shiru, daga gani ta yi nisa a duniyar tunani " Aisha cikin damuwa da damuwar Auntynta ta ce "Aunty Fadila , yau ne kika yi min alk'awarin za ki sanar dani damuwarki ? " Fadila shiru ta yi , sannan ta ce " ki kai min ruwa a bayi in yi wanka ki shirya ki rakani wani waje " Aisha tashi ta je ta kaima Fadila ruwan , sannan ta dawo ta sanar da ita.
Bayan Fadila ta fito wankan ne ta ce ma Aisha ta sanar da mahaifiyarta zata raka wani waje yanzu za su dawo.
Mahaifiyar Fadila da kallo tafi su lokacin da za su fita.
Bakin titi suka je Fadila ta tarar musu Keke-Napep suka hau . Fadila ta ce ma me keken ya kai su 44 Hospital.
Aisha da mamaki ta kalli Fadila ta ce " Aunty Fadila , Asibiti kuma ? Me za mu je mu yi acan ?" Fadila cikin sanyi ta ce " Aisha, ina son mu je canne dan sanin ainihin abun da ke damuna , ance suna da kwararrun likitoci "Aisha dai kai ta jinjina bata ce komai ba.
Koda suka je Asibitin Fadila bayanin duk yadda take ji ta yi ma likitar. Wata roba likitar ta ba Fadila ta ce ta kawo mata fitsarinta.
Kasan cewar 44 babban Asibiti ne hakan ya sa a ka yi ma Fadila duk wani aune-aune da ya kamata.
Bayan an gama ne likitar ta kalli Fadila ta ce " Kina dauke da cikin wata d'aya da kwanakai "
Aisha k'anwar Fadila zunbur ta mik'e tana kallan likitar cikin rud'ewa ta ce " Likita ciki kuma ? Auntyna fa ba matar aure ba ce budurwa ce! ? " Abin da ke damun Auntyki nasanar da ita k'anwata "
Fadila tana kuka ta rik'e k'afar likitar tana cewa " Dama mutum zai iya samun ciki ba tare ya d'aya namiji ya kusance shi ba likita? " Kai likitar ta girgiza ta ce " Haka ba zai tab'a faruwa ba k'anwata mace d'aya ce a duniya haka ya faru da ita ita ce Maryama Mahaifiyar Annabi Isa "
Fadila cikin kuka ta ce " Nima Wallahi irin nata ya faru dani ,dan Allahi ki taimaka min ki rufa min asiri ki cire min shi " Dokar Asibitin nan ko maganin da zaizubar miki da shi bamabadawa bare kuma acire miki , za ku iya tafiya " Likitar ta fad'i maganar tana nuna ma Fadila hanyar fita .
Fadila fita ta yi tana goge hawayan da ke zubar mata ita da k'anwarta Aisha.
Aisha tsayawa ta yi ta goge hawayan dake zubar mata tana yi ma Aunty nata wani irin kallo na kyama ta ce " Aunty Fadila , dama fuska biyu gareki? kullum maganarki akan mutunci hasalima aikin da kike yi duk dai magana d'aya ce nan ma maganarki kullum DARAJAR 'YA MACE ashe ke ba ki da DARAJAR da kike yawan b'ab'atu akanta, da haka kika yi amfani kika yaudari Iyayanmu " Shiru Aisha ta yi tana goge hawayanta, sannan ta ci gaba da cewa " Amma basu kika yaudara ba kanki kika yaudara "Kuka Fadila take yi sosai , da kyar ta bud'e baki za ta yi magana , Aisha ta d'aga mata hannu ta ce " Aunty Fadila, babu wata magana da zaki yi min , dan ko me za ki ce babu wanda zai kuma yarda da mayaudaran kala manki " Aisha na kaiwa haka ta tafi da sauri ta bar Fadila nan tsaye tana kuka.
Aisha da sallama ciki-ciki ta shiga gida. Mahaifiyarsu da kallo ta bita ganin Aisha ta zama wata iri ga fuskarta ta nuna alamun ta ci kuka.
Cikin Sanyi Mahaifiyar su Fadila ta kalli Aisha ta ce " Aisha, Ina Auntyn taki fa ?" Aisha ta bud'e baki zata yi magana ne ta fashe da kuka.
Mahaifiyar Fadila cikin alamun rud'ewa ganin yadda Aishar ke kuka ta ce " Wani abu ya samu Fadilar ne ? "
Mahaifin Fadila dake d'aki fitowa ya yi yana tambayar mahaifiyar Fadila lafiya . Mahaifiyar Fadila cikin sanyi na alamun damuwa ta ce " Nima ban sani ba, haka ta shigomin tana kuka "
Mahaifin Fadila kallan Aisha ya yi " Ya ce ina Fadil..." Shigowar Fadila ya sa ya yi shiru . Saidai abun mamaki Fadila ma da kuka ta shigo tana zazzare manyan-manayan idanunta , dan ita a tunaninta Aisha ta sanar da su tana da ciki.