Sashe 14
Fadeelah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muhammad cikin fara'arshi ya mik'ama Fadila Frame d'inta inda aka d'aukesu photo dai dai zai mik'a mata.
Haka aka yi taro aka tashi, bayan taro ya tashi ne Muhammad ya yi ma MD magana akan yana so ganin lungu da sak'o na gidan TV. MD Fadila ya Kira a waya ya ce ta samai a office d'inshi, bayan ta zo ne ya ce " Fadila, ki zagaya da shi ko ina na gidan nan " Fadila cikin daurewa da ciwan marar da take ji ta tafi.
Muhammad tashi ya yi ya bi Fadila , duk in da suka je Fadila za ta yi mai bayanin wajan. Inda Muhammad ke jinjina kai kawai ba tare da ya tanka ba.
Fadila d'akin da suke gabatar da shirye-shiryensu ta kai Muhammad ta ce " Nan ne muke gabatar duk wani shiri da muke yi " Muhammad kallan Fadila ya yi yana mamakin yadda ba sai ya tambayeta ba take mai bayanin duk in da suka je kuma takan yi mai gamsassan bayani da ba sai ya naimi k'arin bayani ba.
Muhammad kallan Fadila ya yi ya ce " Ke awana b'angaran kike ?" Fadila shiru ta yi ,dan yanzu takan ji ma kunyar fad'in b'angaran da take aiki akai,haka dai ta daure cikin sanyi ta ce " Ni ce shubatar Shirin DARAJAR 'YA MACE " Wonderful " Muhammad ya ce , sannan ya ci gaba da cewa "Wata matsala ce kuke fuskanta ? Sannan me ye kike ganin zai k'ara d'aga darajar gidan TV nan dan na yi sha'awar bada gudinmuwata? " Fadila da mamaki ta d'aga kai tana kallan Muhammad , take kuma ta kauda mamakinta dan shi d'in ya yi kama da wanda zai iya hakan"
Fadila magana zata yi ta kasa jin yadda mararta gaba d'aya ta murd'a , dama kuma dauriya kawai take dan tun jiya take jin hakan. Fadila da sauri ta duk'e a wajan tana mai dafe mararta tana cije baki.
Muhammad da mamaki ya kalleta ya na tambayarta " Lafiya ? "Fadila da kyar ta iya bud'e baki ta ce " Cikina " Subhannallah baki da lafiya ne ? " Fadila zuwa yanzu ba ta iya magana , durk'ushewa ta yi awajan ta rik'e marar katakam.
Muhammad juyawa ya yi da niyyar ya yi ma MD magana, sai dai kafin ya d'aga k'afar Fadila tsabar azaba da ta ji ta rik'e mai k'afa d'aya katakam, tana jijjiya kai dan na kud'ace gadan-gadan ta taho ma Fadila.
Muhammad rasa yadda zai yi ya yi yana son zuwa ya Kira MD amma Fadila ta rik'eshi bada wasa ba. Muhammad Kiran MD ya yi awaya ya sanar da shi halin da Fadilar take.
MD da sauri ya nufo inda suke , yana zuwa ya kalli Muhammad ya ce " Da'alama na k'uda take aihuwa zata yi " Haihuwa kuma ? Shi ne ta zo aiki kuma ? "
Jamilu da yaga lokacin da Fadila da Muhammad suka wuce yanzu kuma ga tahowar MD da sauri tashi ya yi ya nufi inda suke dan shi gaba d'aya ya fara zargin MD akan cikin Fadila .
Jamilu koda ya je ya ga halin da Fadila ta ke ciki cikin rud'ewa ya yi kanta. Tsawar da MD ya yi masa ce ya sa ya fasa kamata d'in da ya yi niyya.
Muhammad kuma kallan MD ya yi ya ce " Ku kira mijinta mana ku sanar da shi halin da take ciki ? " MD shiru ya yi baitanka ba, sai zuwa can ya ce " Da akwai wata asibiti nan kusa bari in je in taho da d'aya daga cikin likitocin su dubata.
Muhammad da Jamilu nanan kan Fadila da ke ta cije-cije a wajan , kuma har yanzu rik'e take da k'afar Muhammad.
Muhammad da mutum ne mai tausayi sosai kallan Jamilu ya yi ya ce " Ku kira mijinta mana " Jamilu shiru ya yi dan bai san amsar da zai ba Muhammad ba, kuma hakanan ya ji baya buk'ar sanar da shi Fadila bata da miji.
Muhammad sunan tsaye MD ya zo da likitoci biyu mata.
MD da ya fara rud'ewa da yadda ya ga Fadilar ya ce " Ku kamata mu tafi asibitin mana " D'aya daga cikin likitocin ta ce " Nak'udarta ta riga ta kankama zata iya haihuwa a mota muna tafiya sai dai mu bari ta haihu a nan ✍🏻
SANARWA : Ba zan yi posting weekend ba , sai ranar Monday za ku jini in sha Allah.
📚 FADEELAH 📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J.A.W 💪🏻
Na
Fadila Sani Bakori
SANARWA : Masu tambaya akan gyaran jiki akwai hanyoyi kala daban-daban da zan kawo musu na gyaran jiki acikin wannan littafi mai suna FADEELAH.
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
Page 9
MD da ya fara rud'ewa da yadda ya ga Fadila ya ce , "Ku kamata mu tafi Asibiti mana? " D'aya daga cikin likitocin ta ce " Nak'udarta ta riga ta kankama zata iya haihuwa a mota muna tafiya sai dai mu bari ta haihu a nan " Tana fadin haka ta kalli MD ta ce " Ku d'an bamu waje "
MD da Muhammad da Jamilu duk a tare suka fita.
Duk wani taimako da ya kamata sun ba Fadila anma bata haihu ba, hakan ya sa d'aya daga ciki ta fito ta zo ta samu MD ta ce" Ina jin fa sai dai mu tafi da ita Asibiti, saboda kan yaron bai gama yowa k'asa ba "
Muhammad da takaici ya cikasa ga haihuwa nan kusa amma tsabar rashin sanin aiki wai sai sun je da ita Asibiti. Muhammad kallan MD ya yi ya ce " Ku sanar da mijinta idan ya amince ni zan amshi haihuwarta " MD shiru ya yi yana kallan Jamilu , kamar mai son tuna wani abu sannan ya ce " babu damuwa ai taimako zakai zaka iya dubata "
Muhammad kallan likitocin ya yi ya ce " Ku muje in gwada muku wani abu "
Tare da Muhammad suka koma wajan Fadilar.
Muhammad koda ya duba ya ga halin da Fadila ke ciki bai tab'a taba fita ya yi ya ce ma MD " Bata da k'arfin da zata iya haihuwa da kanta sai dai ayi mata aiki ( theater) yanzu bari mu k'arasa Asibitin sai ka sanar da mai gidanta kafin nan "
Da taimakon Muhammad da na likitocin mata su ka sa Fadila a motar MD suka tafi.
Suna isa Asibitin aka shigar da Fadila theater room.
Muhammad suna kaita ya juya zai tafi MD ya kamo hannunshi da sauri ya ce " Kasan cewar muna saurine ya sa na kawota Asibitin nan , gaskiya daga gani kamar ma basu da kwararrun likitoci da kayan aiki , idan babu damuwa ka dubata mana, zan yi magana da d'aya daga cikin likitocin Asibitin"
Muhammad da gaba d'aya shima ya raina Asibitin dan daga gani ma kamar basu da wasu kayan aiki , hakan ya sa ya amince saboda hakan nan sai ya ji tausayin mai haihuwar ya ke.
Muhammad da kanshi ya shiga theater room nasu . Cikin kwarewarshi ya yi ma Fadila aiki ya zaro mata baby boy d'inta.
Sannan ita kuma ya yi mata al'lurai masu k'ara kuzarin jiki , sannan aka maidata d'akin hutu.
Lokacin da Muhammad ya fito da yaron da sunan ya ba MD shi sai ya ga baya nan sai Jamilu kad'ai . Muhammad da alamun mamaki ya kalli Jamilu ya ce " Har yanzu wani nata bai zo ba ? "
Jamilu ganin kokarin da Muhammad d'in ya yi akan Fadila , hakan ya sa ya ce " Ranka shi dad'e, bata da aure shi ne dalilin da kaga har yanzu babu wanda ya zo wajanta " Muhammad da mamaki ya kalli Jamilu jin furicinsa amma sai ya share ya ce, " Shi kenan, ni zan tafi " Jamilu da sauri ya ce " Ranka shi dad'e , tabbas Fadila zata so yi maka godiya, idan babu damuwa ka tsaya ta farka ko ka ban numberka in bata dan ta isar da sakon godiyarta gareka " Muhammad kai ya girgiza ya ce " Karka damu na yi mata dan Allah bana buk'atar godiyarta " Muhammad na fad'in haka ya juya zai tafi .
Jamilu da sauri ya kuma cewa " Ranka shi dade, nasan Fadila tana daga cikin halittun Allah musu godiya da son saka ma duk wanda ya taimaketa koda ko kad'anne tom bare kuma kai , tabbas nasan zata shi ga damuwa idan har akace ta rasa hanyar da zata isar da sak'on godiyarta a wajanka " Muhammad kai ya jinjina sannan ya ce " MD na da number ta" Ya na sanar da shi haka ya tafi.
Jamilu ko ganin Fadila zata farka ba kowa kusa da ita hakan ya sa ya yi tunanin zuwa ya sanar a gidansu.
Haka aka yi taro aka tashi, bayan taro ya tashi ne Muhammad ya yi ma MD magana akan yana so ganin lungu da sak'o na gidan TV. MD Fadila ya Kira a waya ya ce ta samai a office d'inshi, bayan ta zo ne ya ce " Fadila, ki zagaya da shi ko ina na gidan nan " Fadila cikin daurewa da ciwan marar da take ji ta tafi.
Muhammad tashi ya yi ya bi Fadila , duk in da suka je Fadila za ta yi mai bayanin wajan. Inda Muhammad ke jinjina kai kawai ba tare da ya tanka ba.
Fadila d'akin da suke gabatar da shirye-shiryensu ta kai Muhammad ta ce " Nan ne muke gabatar duk wani shiri da muke yi " Muhammad kallan Fadila ya yi yana mamakin yadda ba sai ya tambayeta ba take mai bayanin duk in da suka je kuma takan yi mai gamsassan bayani da ba sai ya naimi k'arin bayani ba.
Muhammad kallan Fadila ya yi ya ce " Ke awana b'angaran kike ?" Fadila shiru ta yi ,dan yanzu takan ji ma kunyar fad'in b'angaran da take aiki akai,haka dai ta daure cikin sanyi ta ce " Ni ce shubatar Shirin DARAJAR 'YA MACE " Wonderful " Muhammad ya ce , sannan ya ci gaba da cewa "Wata matsala ce kuke fuskanta ? Sannan me ye kike ganin zai k'ara d'aga darajar gidan TV nan dan na yi sha'awar bada gudinmuwata? " Fadila da mamaki ta d'aga kai tana kallan Muhammad , take kuma ta kauda mamakinta dan shi d'in ya yi kama da wanda zai iya hakan"
Fadila magana zata yi ta kasa jin yadda mararta gaba d'aya ta murd'a , dama kuma dauriya kawai take dan tun jiya take jin hakan. Fadila da sauri ta duk'e a wajan tana mai dafe mararta tana cije baki.
Muhammad da mamaki ya kalleta ya na tambayarta " Lafiya ? "Fadila da kyar ta iya bud'e baki ta ce " Cikina " Subhannallah baki da lafiya ne ? " Fadila zuwa yanzu ba ta iya magana , durk'ushewa ta yi awajan ta rik'e marar katakam.
Muhammad juyawa ya yi da niyyar ya yi ma MD magana, sai dai kafin ya d'aga k'afar Fadila tsabar azaba da ta ji ta rik'e mai k'afa d'aya katakam, tana jijjiya kai dan na kud'ace gadan-gadan ta taho ma Fadila.
Muhammad rasa yadda zai yi ya yi yana son zuwa ya Kira MD amma Fadila ta rik'eshi bada wasa ba. Muhammad Kiran MD ya yi awaya ya sanar da shi halin da Fadilar take.
MD da sauri ya nufo inda suke , yana zuwa ya kalli Muhammad ya ce " Da'alama na k'uda take aihuwa zata yi " Haihuwa kuma ? Shi ne ta zo aiki kuma ? "
Jamilu da yaga lokacin da Fadila da Muhammad suka wuce yanzu kuma ga tahowar MD da sauri tashi ya yi ya nufi inda suke dan shi gaba d'aya ya fara zargin MD akan cikin Fadila .
Jamilu koda ya je ya ga halin da Fadila ta ke ciki cikin rud'ewa ya yi kanta. Tsawar da MD ya yi masa ce ya sa ya fasa kamata d'in da ya yi niyya.
Muhammad kuma kallan MD ya yi ya ce " Ku kira mijinta mana ku sanar da shi halin da take ciki ? " MD shiru ya yi baitanka ba, sai zuwa can ya ce " Da akwai wata asibiti nan kusa bari in je in taho da d'aya daga cikin likitocin su dubata.
Muhammad da Jamilu nanan kan Fadila da ke ta cije-cije a wajan , kuma har yanzu rik'e take da k'afar Muhammad.
Muhammad da mutum ne mai tausayi sosai kallan Jamilu ya yi ya ce " Ku kira mijinta mana " Jamilu shiru ya yi dan bai san amsar da zai ba Muhammad ba, kuma hakanan ya ji baya buk'ar sanar da shi Fadila bata da miji.
Muhammad sunan tsaye MD ya zo da likitoci biyu mata.
MD da ya fara rud'ewa da yadda ya ga Fadilar ya ce " Ku kamata mu tafi asibitin mana " D'aya daga cikin likitocin ta ce " Nak'udarta ta riga ta kankama zata iya haihuwa a mota muna tafiya sai dai mu bari ta haihu a nan ✍🏻
SANARWA : Ba zan yi posting weekend ba , sai ranar Monday za ku jini in sha Allah.
📚 FADEELAH 📚
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
💪🏻J.A.W 💪🏻
Na
Fadila Sani Bakori
SANARWA : Masu tambaya akan gyaran jiki akwai hanyoyi kala daban-daban da zan kawo musu na gyaran jiki acikin wannan littafi mai suna FADEELAH.
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
Page 9
MD da ya fara rud'ewa da yadda ya ga Fadila ya ce , "Ku kamata mu tafi Asibiti mana? " D'aya daga cikin likitocin ta ce " Nak'udarta ta riga ta kankama zata iya haihuwa a mota muna tafiya sai dai mu bari ta haihu a nan " Tana fadin haka ta kalli MD ta ce " Ku d'an bamu waje "
MD da Muhammad da Jamilu duk a tare suka fita.
Duk wani taimako da ya kamata sun ba Fadila anma bata haihu ba, hakan ya sa d'aya daga ciki ta fito ta zo ta samu MD ta ce" Ina jin fa sai dai mu tafi da ita Asibiti, saboda kan yaron bai gama yowa k'asa ba "
Muhammad da takaici ya cikasa ga haihuwa nan kusa amma tsabar rashin sanin aiki wai sai sun je da ita Asibiti. Muhammad kallan MD ya yi ya ce " Ku sanar da mijinta idan ya amince ni zan amshi haihuwarta " MD shiru ya yi yana kallan Jamilu , kamar mai son tuna wani abu sannan ya ce " babu damuwa ai taimako zakai zaka iya dubata "
Muhammad kallan likitocin ya yi ya ce " Ku muje in gwada muku wani abu "
Tare da Muhammad suka koma wajan Fadilar.
Muhammad koda ya duba ya ga halin da Fadila ke ciki bai tab'a taba fita ya yi ya ce ma MD " Bata da k'arfin da zata iya haihuwa da kanta sai dai ayi mata aiki ( theater) yanzu bari mu k'arasa Asibitin sai ka sanar da mai gidanta kafin nan "
Da taimakon Muhammad da na likitocin mata su ka sa Fadila a motar MD suka tafi.
Suna isa Asibitin aka shigar da Fadila theater room.
Muhammad suna kaita ya juya zai tafi MD ya kamo hannunshi da sauri ya ce " Kasan cewar muna saurine ya sa na kawota Asibitin nan , gaskiya daga gani kamar ma basu da kwararrun likitoci da kayan aiki , idan babu damuwa ka dubata mana, zan yi magana da d'aya daga cikin likitocin Asibitin"
Muhammad da gaba d'aya shima ya raina Asibitin dan daga gani ma kamar basu da wasu kayan aiki , hakan ya sa ya amince saboda hakan nan sai ya ji tausayin mai haihuwar ya ke.
Muhammad da kanshi ya shiga theater room nasu . Cikin kwarewarshi ya yi ma Fadila aiki ya zaro mata baby boy d'inta.
Sannan ita kuma ya yi mata al'lurai masu k'ara kuzarin jiki , sannan aka maidata d'akin hutu.
Lokacin da Muhammad ya fito da yaron da sunan ya ba MD shi sai ya ga baya nan sai Jamilu kad'ai . Muhammad da alamun mamaki ya kalli Jamilu ya ce " Har yanzu wani nata bai zo ba ? "
Jamilu ganin kokarin da Muhammad d'in ya yi akan Fadila , hakan ya sa ya ce " Ranka shi dad'e, bata da aure shi ne dalilin da kaga har yanzu babu wanda ya zo wajanta " Muhammad da mamaki ya kalli Jamilu jin furicinsa amma sai ya share ya ce, " Shi kenan, ni zan tafi " Jamilu da sauri ya ce " Ranka shi dad'e , tabbas Fadila zata so yi maka godiya, idan babu damuwa ka tsaya ta farka ko ka ban numberka in bata dan ta isar da sakon godiyarta gareka " Muhammad kai ya girgiza ya ce " Karka damu na yi mata dan Allah bana buk'atar godiyarta " Muhammad na fad'in haka ya juya zai tafi .
Jamilu da sauri ya kuma cewa " Ranka shi dade, nasan Fadila tana daga cikin halittun Allah musu godiya da son saka ma duk wanda ya taimaketa koda ko kad'anne tom bare kuma kai , tabbas nasan zata shi ga damuwa idan har akace ta rasa hanyar da zata isar da sak'on godiyarta a wajanka " Muhammad kai ya jinjina sannan ya ce " MD na da number ta" Ya na sanar da shi haka ya tafi.
Jamilu ko ganin Fadila zata farka ba kowa kusa da ita hakan ya sa ya yi tunanin zuwa ya sanar a gidansu.