Sashe 6
Dan Sarkin Sauban Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shigowar Bintu a cikin gidan sarautar canji ya Fara samuwa a cikin gidan, Domin duk wani k'unci da ake Sanyawa fadawa da bayi tare da kuyangu duk ya kau, Domin Bintu macce ce wacce ta tashi a gidan sarauta tasan yanda ake gudanar da mulki cikin Adalci snn gata da tausayi Bata kaskantar da talaka da bayinta ta d'auka da ita dasu duk d'aya na wurin ubangiji bawani babbanci snn Bata d'aukar kanta ita wata ce, kamar Jamila."
Hakan yayiwa Hajjah dad'i ganin. Halayya Bintu Mai kyauce sai yanzun take farin ciki da dariya ganin tilon d'ansu ya dace da macce ta gari wacce take dai dai da rayuwarsa."
Hajjah taja Bintu a jikinta tashiga fad'a Mata duk wani sirrin masarautar Wanda Bata tab'a yarda Jamila ta sandasuba domin tin farko ta fahimci rayuwarta maccece Mai son kanta ga kuma mugunta."
Kowa a gidan idan kaji ya bud'e Baki ba Wanda zai ambata sai Bintu Alherinta ake fad'i tare da Adalcinta, snn Bintu kaifi d'ayace ba tsoro ko shakka a tare da ita Dan hakan suke fito na fito da Jamila, Dan Bata tsoronta ko kad'an musamman da ta fahimci halayanta ba masu kyau bane, hakan yasa Sam basa Zama a inuwa d'aya Jamila tanaso ta Fara tin karar Bintu Amma kwarjininta yake hanata aikata Mata komai,
Snn a duk lokacin da take yunkurin ai watar da wani zalinci a gidan,
Bintu takan dakatar da ita ba tsoro ko shakka, zata shiga karanto Mata k'undun tarihin mulki.ba hakan yace ayiba."
Dole Jamila takeja baya Domin tasan kowa Yana bayan Bintu a gidan daga ciki kuwa har da maimartaba sarki,
Tabbas maganar bokanya tafito cewa Bintu zatazo da wani haske a gidan, to gashi ta Fara gani tanaji tana gani komai ya tsaya Mata cak."
Abdullah Yana tsananin son Bintu Wanda son da Yake Mata yasa yakasa b'uyeshi a duk inda yake a duk yanayin da ya tsinci kansa,
Hakan Jamila ta Kuma Jin haushi da takaici tashiga tunanin Ina wuta tajefa Bintu,
Ana hakan Bintu ta Fara laulayin ciki, irin laulayin Nan Mai sakarwa mutum kasala da yawan amai anan take komai yayi sanyi a tare da ita."
Kwajin farko aka tabbatar da cewa tana d'auke da ciki d'an wata d'aya.
Murna a cikin masarautar abin ba'a magana har da d'an kwarya kwaryar biki aka shirya,
Anan take sarki yayi Mata kyauta taban mamaki, hakan Hajjah wacce lafiya ta Kiya mata yau ciwo gobe lafiya, itama tayi murna sosai dama babban burinta kenan taga jikokinta."
Jin labarin bintu tana da ciki ya k'ara d'aga hankalin Jamila ganin daga zuwanta daga baya har tasamu ciki dama tasan za'ayi hakan Kuma tasan ba Dan komai akayi Auren ba sai Dan ta shigo gidan ta haihu domin ta gaji sarautar masarautar tinda sun saba da mulki sunsan da d'insa,
Ynzun ana nufin idan ta haihu d'anta kenan zai hau kujerar mulki, Ina bazai yuwoba,
Anan take tabawa jakadiya kud'i masu yawa tace "taje wurin bokanya duk yanda za'ayi ayi a zubar da cikin dake tare da Bintu kada asake a barta ta haifeshi Kai idan da Halima har itama Bintu tabi cikin nata zuwa lahira."
"Angama ya uwargiyata wnn shi dai dai kinyi tunani Mai kyau Allah ya k'ara maki kaifin basira snn jakadiya ta tashi tafita tanufi k'auyen bokanya k'araba."
Karon farko bokanya da tayi diba tace "Ina ciki bazai zubeba sabida yarinyar da abinda ke cikinta haske ne dasu, tin farko nariga da ta fad'a Maku cewa tauraruwar yarinyar haske gareta,
Jakadiya tace "Allah ya k'ara maki lafiya ya bokanya k'araba ba wani abu da za'ayi akan sai cikin da ita kanta idan da Hali akasheta tamutu ta tafi da cikin can lahira."
Bokanya k'araba ta d'aga murya cikin wani sauti Mai firgitarwa tace bai yuwoba,zai yiwo a kashetaba domin idan akayi yunkurin kasheta komai zai iya faruwa dagani har ku,
Sai dai ayi asirin da zata haifin abinda ke cikinta yafito duniya ba rai."
Jakadiya tace "wnn ma yayi."
Aka Bata wani turaren Wanda zasu dinga turarawa a lokacin da sukasan Bintu zata shak'i warin turaren a ko wacce Rana har tsawon wata bakwai,
Wanda da zarar tana shak'ar warin turaren ako da yaushe to abinda ke cikinta bazai tab'a fitowa da raiba sai a macce."
Hakan akayi kullum safiyar Allah sai sunyi turaren wnn maganin a k'ofar b'angaren Bintu a inda aka San Bata gani."
Bintu baiwar Allah tana ciki a kwance tana fama da laulayin cikinta kuyangi sai hidima sukeyi da ita,
dazarar sunyi turaren tashak'i warinsa, zata dingaji tamkar an k'ara mata wani wutar azabar ciwo a tare da ita."
Wasa Wasa Bintu duk ta rame ta fita a hayyacinta ga azabar laulayi ga a azabar turaren da Jamila take turara Mata, Abdullah ya Kuma tud'ewa Yana tausayinta sai kula yakeyi da ita fiye da tunanin Mai karatu, wani lokacin yakanji warin turaren Amma baya kawo komai a ransa."
Ana hakan cikin Bintu ya tsufa ya Kai wata Tara ya girma sosai a lokacin lafiya ta Fara samuwa da ita duk wani laulayi ya Kau haihuwa ake jira, da zarar jamila tayi Ido biyu da cikin ji takeyi kamar ta kurma ihu ko tasanya bindiga ta harbeta daga ita har cikin su mutu kowa ya huta."
Wani Lokacin takan Kira jakadiya ta dinga ce Mata Anya kuwa abin dake cikin Bintu ya mutuwa kowa?"
Jakadiya zatace ki daina ko kwanto a Kai yamutu ranki ya dad'e domin bokanya Bata k'arya da zarar tafad"i magana to sai ya faru."
Snn hankalin Jamila ya kwanta ta d'an saki murmushi, tace na tsani Bintu kamar yanda na tsani mutuwa ta."
Wani dare da k'arfe uku Bintu ta tashi da nak'uda a lokacin tana tare da Abdullah ganin yanayin da take ciki yasa yafita yaje yakira jakadiyar Hajjah Domin yasan Hajjah kawaici ne da ita ko ya fad'a Mata bazuwa zatayiba
Jakadiyar Hajjah danjijuwace wacce zata iya Kai shekara 45 Amintacciyace a wurin Hajjah Domin Yardar da Hajjah tamata itace ta raini Abdullah tin Yana k'araminsa tsakaninsa da mahaifiyarsa hajjah sai dai yasha nono ya tafi wurin jakadiyar Mai suna ANNA."
Suna zuwa tare da Anna cikin sauri sai dai sukaji kukan jariri Wanda kukansa ya k'arad'e b'angaren Yarima Abdullah duk wani mutum Wanda yake rayuwa a cikin sashen gaba d'aya yaji kukan jaririn,
zubbur Jamila tayi tafito daga d'akinta Jin kukan jariri da tayi,
Dama wani bacci kirki takeyiba domin tinda taga cikin Bintu ya tsufa ya Isa haihuwa ta daina kwana da Ido biyu sai da da Ido d'aya Domin tana sauraron taji bintu ta haihu,
babban burinta shine taji ance Bintu ta haihu abin da ta haifa ya mutu, idan da Hali tafison tabi d'anta su mutu a tare."
Jin kukan jaririn da tayi yasa tafito da sauri ba ko mayafi a kanta,
tana zarar Ido tanufi b'angaren Bintu tana fad'in a Ina nakejin kukan jariri."
kitibis tayi da santalelen d'a namiji sak mahaifinsa wani b'angare ya d'ebo mahaifiyarsa Yana hannun Anna ta gyarashi cikin kayan sanyinsa ruwan Madara masu tsananin kyau."
Ido biyu sukayi da Anna suka kalli juna,
Jamila tayi saurin sakin murmushi tare da mik'a hannu zata k'arb'e jaririn tana fad'in "ya akayi hakan, taga yaro Yana motsi cikin k'oshin lafiya, gabanta ya fad'i ta mere Baki tace Amma dai
macce ce aka haifa ba namijiba,
Anna tace namiji ne magajin sarki insha Allah had'ida mik'awa yarima Abdullah jaririn,
Wanda hankalinsa Yana kan Bintu wacce take kwance a kan gado tana kallon kowa d'aya bayan d'aya tana murmushi."
Jamila na ganin Anna ta hana Mata jaririn yasa taja da baya ta juya tafita daga d'akin Bata Kuma furta komai ba zuciyarta tana tafarfasa,
tsakanin Anna da Jamila Kar Tasan Karne domin Anna tasha Kama Jamila a bayan gida tana bine wani abin ko tasamesu suna magana tare da jakadiyarta,
Wnn dalilin yasa Jamila take shakka Anna domin rufuwar asirinta domin tasan Anna jardadiyar sarki ce sosai komai tafad'a Masa baya musu zai yarda"
A Ranar kasa Zama Jamila tayi sai hawayen bak'in ciki yake Mata Ambaliya a fuska ganin tanaji tana gani wata tazo daga baya ta haihu kuma d'a namiji ita Kuma ko b'atan wata bata tab'ayiba tabbas dole ne ta Hana wnn yaron Zaman duniya dole ne ta salwantar da rayuwarsa Kai har ma da rayuwar mahaifiyarsa."
Washe gari gaba d'aya gidan sarautar ya karad'e da murna bintu matar Yarima Abdullah ta haifi d'a namiji,
Maimartaba sai da yayi sujjada ga mahaliccinsa domin Jin dad'i Wanda Kuma yazo Masa da Albishir ya Masa kyauta ta ban girma, hakan Hajjah sai da ta zubar da hawaye Dan murna,
A ranar gidan kowa cike yake da murna da farin ciki sai hada hada akeyi fuskokin kowa cike suke da murna Amma Banda Jamila da jakadiyarta."
A ranar suna yaro yaci sunan SAUBAN, Wanda maimartaba sarki yasaka Masa sunan da kansa sabida Yana tsananin son sunan domin ya Sha Alwashi da zarar anyi haihuwa a gidan indai namiji aka haifa to baya da wani suna da za'a saka Masa bayan SAUBAN."
Bikin sunan Sauban bikin sunane Wanda ba'a tab'ayin irinsa ba a gidan sarautar domin bikine na masarauta biyu masarautar zamfara da masarautar Adamawa ko wanne yanaji da kud'i da mulki kuma ko wanne Yana nuna farin cikinsa da tashi bajinta domin Sauban shine jika na farko a masarautar biyu."
Farin ciki a wurin Abdullah Abin ba'a magana domin duk inda yake Yana tare da matarsa da d'ansa Wanda hakan ya Kuma k'onawa Jamila rai k'ara d'auki Alwashin sai ta salwantar da rayuwar Bintu da d'anta Sauban."
*REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍
🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴
Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*DIDECTED TO Fateemah M Uthman*
*Page 7*
Bayan bikin sunan SAUBAN Anna ta dawo da Zama gaba d'aya a b'angaren Bintu domin kula da ita da jaririnta, bisaga umurnin Hajjah domin tasan Jamila zata iya aikata masu komai idan taga ba kowa a kusa dasu tinda ba mutumci da imani ne da itaba."
Sauban da mahaifiyarsa sun Sami kulawa ta musamman.a wurin Anna domin gasasu takeyi da ruwan zafi yanda ya kamata."
Hakan yayiwa Hajjah dad'i ganin. Halayya Bintu Mai kyauce sai yanzun take farin ciki da dariya ganin tilon d'ansu ya dace da macce ta gari wacce take dai dai da rayuwarsa."
Hajjah taja Bintu a jikinta tashiga fad'a Mata duk wani sirrin masarautar Wanda Bata tab'a yarda Jamila ta sandasuba domin tin farko ta fahimci rayuwarta maccece Mai son kanta ga kuma mugunta."
Kowa a gidan idan kaji ya bud'e Baki ba Wanda zai ambata sai Bintu Alherinta ake fad'i tare da Adalcinta, snn Bintu kaifi d'ayace ba tsoro ko shakka a tare da ita Dan hakan suke fito na fito da Jamila, Dan Bata tsoronta ko kad'an musamman da ta fahimci halayanta ba masu kyau bane, hakan yasa Sam basa Zama a inuwa d'aya Jamila tanaso ta Fara tin karar Bintu Amma kwarjininta yake hanata aikata Mata komai,
Snn a duk lokacin da take yunkurin ai watar da wani zalinci a gidan,
Bintu takan dakatar da ita ba tsoro ko shakka, zata shiga karanto Mata k'undun tarihin mulki.ba hakan yace ayiba."
Dole Jamila takeja baya Domin tasan kowa Yana bayan Bintu a gidan daga ciki kuwa har da maimartaba sarki,
Tabbas maganar bokanya tafito cewa Bintu zatazo da wani haske a gidan, to gashi ta Fara gani tanaji tana gani komai ya tsaya Mata cak."
Abdullah Yana tsananin son Bintu Wanda son da Yake Mata yasa yakasa b'uyeshi a duk inda yake a duk yanayin da ya tsinci kansa,
Hakan Jamila ta Kuma Jin haushi da takaici tashiga tunanin Ina wuta tajefa Bintu,
Ana hakan Bintu ta Fara laulayin ciki, irin laulayin Nan Mai sakarwa mutum kasala da yawan amai anan take komai yayi sanyi a tare da ita."
Kwajin farko aka tabbatar da cewa tana d'auke da ciki d'an wata d'aya.
Murna a cikin masarautar abin ba'a magana har da d'an kwarya kwaryar biki aka shirya,
Anan take sarki yayi Mata kyauta taban mamaki, hakan Hajjah wacce lafiya ta Kiya mata yau ciwo gobe lafiya, itama tayi murna sosai dama babban burinta kenan taga jikokinta."
Jin labarin bintu tana da ciki ya k'ara d'aga hankalin Jamila ganin daga zuwanta daga baya har tasamu ciki dama tasan za'ayi hakan Kuma tasan ba Dan komai akayi Auren ba sai Dan ta shigo gidan ta haihu domin ta gaji sarautar masarautar tinda sun saba da mulki sunsan da d'insa,
Ynzun ana nufin idan ta haihu d'anta kenan zai hau kujerar mulki, Ina bazai yuwoba,
Anan take tabawa jakadiya kud'i masu yawa tace "taje wurin bokanya duk yanda za'ayi ayi a zubar da cikin dake tare da Bintu kada asake a barta ta haifeshi Kai idan da Halima har itama Bintu tabi cikin nata zuwa lahira."
"Angama ya uwargiyata wnn shi dai dai kinyi tunani Mai kyau Allah ya k'ara maki kaifin basira snn jakadiya ta tashi tafita tanufi k'auyen bokanya k'araba."
Karon farko bokanya da tayi diba tace "Ina ciki bazai zubeba sabida yarinyar da abinda ke cikinta haske ne dasu, tin farko nariga da ta fad'a Maku cewa tauraruwar yarinyar haske gareta,
Jakadiya tace "Allah ya k'ara maki lafiya ya bokanya k'araba ba wani abu da za'ayi akan sai cikin da ita kanta idan da Hali akasheta tamutu ta tafi da cikin can lahira."
Bokanya k'araba ta d'aga murya cikin wani sauti Mai firgitarwa tace bai yuwoba,zai yiwo a kashetaba domin idan akayi yunkurin kasheta komai zai iya faruwa dagani har ku,
Sai dai ayi asirin da zata haifin abinda ke cikinta yafito duniya ba rai."
Jakadiya tace "wnn ma yayi."
Aka Bata wani turaren Wanda zasu dinga turarawa a lokacin da sukasan Bintu zata shak'i warin turaren a ko wacce Rana har tsawon wata bakwai,
Wanda da zarar tana shak'ar warin turaren ako da yaushe to abinda ke cikinta bazai tab'a fitowa da raiba sai a macce."
Hakan akayi kullum safiyar Allah sai sunyi turaren wnn maganin a k'ofar b'angaren Bintu a inda aka San Bata gani."
Bintu baiwar Allah tana ciki a kwance tana fama da laulayin cikinta kuyangi sai hidima sukeyi da ita,
dazarar sunyi turaren tashak'i warinsa, zata dingaji tamkar an k'ara mata wani wutar azabar ciwo a tare da ita."
Wasa Wasa Bintu duk ta rame ta fita a hayyacinta ga azabar laulayi ga a azabar turaren da Jamila take turara Mata, Abdullah ya Kuma tud'ewa Yana tausayinta sai kula yakeyi da ita fiye da tunanin Mai karatu, wani lokacin yakanji warin turaren Amma baya kawo komai a ransa."
Ana hakan cikin Bintu ya tsufa ya Kai wata Tara ya girma sosai a lokacin lafiya ta Fara samuwa da ita duk wani laulayi ya Kau haihuwa ake jira, da zarar jamila tayi Ido biyu da cikin ji takeyi kamar ta kurma ihu ko tasanya bindiga ta harbeta daga ita har cikin su mutu kowa ya huta."
Wani Lokacin takan Kira jakadiya ta dinga ce Mata Anya kuwa abin dake cikin Bintu ya mutuwa kowa?"
Jakadiya zatace ki daina ko kwanto a Kai yamutu ranki ya dad'e domin bokanya Bata k'arya da zarar tafad"i magana to sai ya faru."
Snn hankalin Jamila ya kwanta ta d'an saki murmushi, tace na tsani Bintu kamar yanda na tsani mutuwa ta."
Wani dare da k'arfe uku Bintu ta tashi da nak'uda a lokacin tana tare da Abdullah ganin yanayin da take ciki yasa yafita yaje yakira jakadiyar Hajjah Domin yasan Hajjah kawaici ne da ita ko ya fad'a Mata bazuwa zatayiba
Jakadiyar Hajjah danjijuwace wacce zata iya Kai shekara 45 Amintacciyace a wurin Hajjah Domin Yardar da Hajjah tamata itace ta raini Abdullah tin Yana k'araminsa tsakaninsa da mahaifiyarsa hajjah sai dai yasha nono ya tafi wurin jakadiyar Mai suna ANNA."
Suna zuwa tare da Anna cikin sauri sai dai sukaji kukan jariri Wanda kukansa ya k'arad'e b'angaren Yarima Abdullah duk wani mutum Wanda yake rayuwa a cikin sashen gaba d'aya yaji kukan jaririn,
zubbur Jamila tayi tafito daga d'akinta Jin kukan jariri da tayi,
Dama wani bacci kirki takeyiba domin tinda taga cikin Bintu ya tsufa ya Isa haihuwa ta daina kwana da Ido biyu sai da da Ido d'aya Domin tana sauraron taji bintu ta haihu,
babban burinta shine taji ance Bintu ta haihu abin da ta haifa ya mutu, idan da Hali tafison tabi d'anta su mutu a tare."
Jin kukan jaririn da tayi yasa tafito da sauri ba ko mayafi a kanta,
tana zarar Ido tanufi b'angaren Bintu tana fad'in a Ina nakejin kukan jariri."
kitibis tayi da santalelen d'a namiji sak mahaifinsa wani b'angare ya d'ebo mahaifiyarsa Yana hannun Anna ta gyarashi cikin kayan sanyinsa ruwan Madara masu tsananin kyau."
Ido biyu sukayi da Anna suka kalli juna,
Jamila tayi saurin sakin murmushi tare da mik'a hannu zata k'arb'e jaririn tana fad'in "ya akayi hakan, taga yaro Yana motsi cikin k'oshin lafiya, gabanta ya fad'i ta mere Baki tace Amma dai
macce ce aka haifa ba namijiba,
Anna tace namiji ne magajin sarki insha Allah had'ida mik'awa yarima Abdullah jaririn,
Wanda hankalinsa Yana kan Bintu wacce take kwance a kan gado tana kallon kowa d'aya bayan d'aya tana murmushi."
Jamila na ganin Anna ta hana Mata jaririn yasa taja da baya ta juya tafita daga d'akin Bata Kuma furta komai ba zuciyarta tana tafarfasa,
tsakanin Anna da Jamila Kar Tasan Karne domin Anna tasha Kama Jamila a bayan gida tana bine wani abin ko tasamesu suna magana tare da jakadiyarta,
Wnn dalilin yasa Jamila take shakka Anna domin rufuwar asirinta domin tasan Anna jardadiyar sarki ce sosai komai tafad'a Masa baya musu zai yarda"
A Ranar kasa Zama Jamila tayi sai hawayen bak'in ciki yake Mata Ambaliya a fuska ganin tanaji tana gani wata tazo daga baya ta haihu kuma d'a namiji ita Kuma ko b'atan wata bata tab'ayiba tabbas dole ne ta Hana wnn yaron Zaman duniya dole ne ta salwantar da rayuwarsa Kai har ma da rayuwar mahaifiyarsa."
Washe gari gaba d'aya gidan sarautar ya karad'e da murna bintu matar Yarima Abdullah ta haifi d'a namiji,
Maimartaba sai da yayi sujjada ga mahaliccinsa domin Jin dad'i Wanda Kuma yazo Masa da Albishir ya Masa kyauta ta ban girma, hakan Hajjah sai da ta zubar da hawaye Dan murna,
A ranar gidan kowa cike yake da murna da farin ciki sai hada hada akeyi fuskokin kowa cike suke da murna Amma Banda Jamila da jakadiyarta."
A ranar suna yaro yaci sunan SAUBAN, Wanda maimartaba sarki yasaka Masa sunan da kansa sabida Yana tsananin son sunan domin ya Sha Alwashi da zarar anyi haihuwa a gidan indai namiji aka haifa to baya da wani suna da za'a saka Masa bayan SAUBAN."
Bikin sunan Sauban bikin sunane Wanda ba'a tab'ayin irinsa ba a gidan sarautar domin bikine na masarauta biyu masarautar zamfara da masarautar Adamawa ko wanne yanaji da kud'i da mulki kuma ko wanne Yana nuna farin cikinsa da tashi bajinta domin Sauban shine jika na farko a masarautar biyu."
Farin ciki a wurin Abdullah Abin ba'a magana domin duk inda yake Yana tare da matarsa da d'ansa Wanda hakan ya Kuma k'onawa Jamila rai k'ara d'auki Alwashin sai ta salwantar da rayuwar Bintu da d'anta Sauban."
*REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍
🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴
Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*DIDECTED TO Fateemah M Uthman*
*Page 7*
Bayan bikin sunan SAUBAN Anna ta dawo da Zama gaba d'aya a b'angaren Bintu domin kula da ita da jaririnta, bisaga umurnin Hajjah domin tasan Jamila zata iya aikata masu komai idan taga ba kowa a kusa dasu tinda ba mutumci da imani ne da itaba."
Sauban da mahaifiyarsa sun Sami kulawa ta musamman.a wurin Anna domin gasasu takeyi da ruwan zafi yanda ya kamata."