Sashe 19
Dan Sarkin Sauban Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tin daga lokacin Jamila Koda Wasa Bata kallon Saudat da sunan jefa Mata habaici ko wata magana, inda Saudat take batabi ta wurin ta wuce snn mulki a cikin gida tanayi Saudat nayi ba Wanda ya Isa ya takura wani,
Dan mulkin Saudat yafi karkata Akan mijinta saboda tana son mijinta tana Kare Masa lafiyar sa, duk abinda tasan Sauban Yana buk'ata da kanta take Masa hatta abincinsa da kanta take girka Masa kofin ruwansa ba wata kuyanga ko baiwar da ta Isa ta Sanya hannu ta tabashi idan Bata hukuntataba,
Hakan da zarar Sauban yafito daga b'angarensa bayi da kuyangi suke sunkuyar da Kai k'asa suna Mai gaisuwa a garesa har sai lokacin da yawuce snn suke daga kansu,
Domin duk wacce tasake ta kallesa bare ta kalle kayan da yasaka hukuncinta na daban ne."
_Saudat kina wuta_🤙
Sosai hankalin hajjah ya kwanta tare da maimartaba domin Sauban Yana samun kulawa a wurin matarsa."
Wanda sauban duk abinda takeyi baya gaban sa domin kallon marar tarbiya Yake Mata wacce take azabtar da bayinta hakan Yana tsananin K'ona Masa Rai
Wanda shi mutum ne Wanda yasan darajar Dan Adam."
Aurensu da wata uku ya shirya ya koma England domin ci gaba da karatunsa,
Yabar Saudat a Nan wacce Bata damu da tafiyar tasa ba saboda akwai Mata a kusa da ita wad'an sai ta darje domin biyan buk'atar ta."
Komawarsa makaranta asirin wasu daga cikin fadawan masatautarsu ya Toni inda sukaje makaratar su Sauban suka kaiwa shugaban makarantar kud'i har miliyan goma Akan duk Sauban yayi jarabawa ya dinga zubar dashi."
Shugaban makarantar baiyi k'asa da gwaiba wurin Kiran jami'an tsaro aka catke Masa su, dama sunyi magana da sarki Abdullah da zarar irin hakan ta faru ya d'aga waya yakirashi zaizo yaga wad'anda sukeyiwa Sauban wnn zalincin, na mayar dashi baya a karantunsa."
Washe gari sarki Abdullah ya duro k'asar inda aka kaishi wurin mutanen abin mamaki fadawansa yagani wad'anda yayi matuk'ar yarda dasu,
Abin ya d'aure Masa Kai tare da Sanya shi cikin rud'ari, hakan ya bada umurni ayi ta dukansu har sai sunfadi Wanda yasakasu,
Duka akayi masu sosai Amma basu fad'aba daga k'arshe da kansu suka Sha guba suka mutu domin dama aikin sai da rai suka fito mutuwa ko rayuwa."
Sarki yayi bakin cikin mutuwar tasu hakan yasaka aka rufeso yabaro k'asar tare da yiwa shugaban makaranta godiya,
Tin daga lokacin sauban yasamu dama da Kwanciyar hankalin yin karatunsa har yasamu nasarar kammalawa shekara D'aya da ta rage Masa yadawo gida Nigeria Cike da murna da farin ciki."
kamar yanda kuka gani a cikin page 1 yanda ake murnar dawowar tasa."
_Mu Koma Kan labarinmu na baya muka had'e a page 15_
_idan ba comment yasin sai kunyi sati daya ba posting_🤒
*Mrs Ana's Bawa*✍
[8/2, 7:31 AM] Hayat: *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍
🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴
Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*Page 15*
_hmmmm mutum mutum sai Allah🤔 Ina kallonku masu Kan kwakwa aci gaba da zuwa Rafi wata Rana tulu zai fashe 'yan bu........._🙊
_Cigaban labari_
Da kyar ya samu asuba tayi sai sak'awa yakeyi Yana kwancewa Akan Saudat,
Gaba D'aya zuciyarsa a dagule take, Wanda yarasa dalilin hakan,
Hakan jiki ba kwari ya fad'a toilet yayi wanka tare da d'auro Alwala yafito yanufi masallaci domin gudanar da sallar asuba."
Sahu D'aya suka jera da maimartaba mahaifinsa, Bayan sun kammala yin sallar ne suka fito a tare suka jera suna ,
Tafiya suna Hira cike da burgewa suka nufi b'angaren sarki,
sarki Yana tsananin son d'ansa Sauban saboda hankalinsa da tunaninsa ga ibada Wanda duk iya Zaman da yayi a turai bai Sanya ya zubar da Addininsa da Al'adarsa ba,
Yana jijjina tarbiyar Sauban tare da yaba Masa duk da baiyi rayuwa a cikin masarauta ba Amma yafi sauran yaransa Sadeeq da Sageer tarbiya da son Addini, wad'anda kafin ka gansu sunfito sallar asuba a masallaci ma wuyacin Abu ne,
Wani lokacin har sai ya shiga da kansa b'angaren nasu ya tayar dasu Daga bacci suna kunkuni suna komai snn suke fitowa massalaci ayi sallar dasu,
Sab'anin Sauban Wanda in har Yana garin Nan sahu. Daya suke Zama dashi ko wacce sallah wani lokacin har shi yake tayar dashi idan yarigashi fitowa, hakan ba k'aramun Burgesa yakeyi ba tare da sanyashi farin ciki,
yasan ko yanzun ya fad'i ya mutu ya bar magajinsa Wanda zai rik'e Al'umma da gaskiya da Amana ga Kuma Addinin."
Tafiya sukeyi a jere sai da Sauban ya Kai sarki har cikin d'akinsa ya zaunar dashi a kan kujera snn ya D'uk'a a gabansa cikin girmamawa yana fad'in "ABBA barka da asuba Ina kwana."
Murmushi sarki yasaki Yana kallon d'an NASA mafi soyuwa a ransa, yace "barka Kade magajin sarki, katashi lafiya ya kwanan iyali?"
Sunkuyar da Kai Sauban yayi cike da jin kunya yace "lafiya k'alau Abba."
Cikin zolaya Abba Yake kallonsa yace "Alhamdulillah tinda ka kammala karatunka lafiya hankalina ya kwanta muna fatan result Dinka shima zaiyi kyau, kamar ynda muke hasashe
Yanxun Abu D'aya nakeso a wurinka shine kabani jika,
Inaso Naga zuri'arka a doron k'asa tin kafin mutuwa ta daukeni, Wanda nasan burin Hajjah Kenan itama taga d'an jikanta mafi soyuwa a ranta."
Sunkuyar da Kai Sauban yayi cike da jin kunyar maganar Abba,
Abba yasaki dariya ganin Sauban yanajin kunyar maganarsa yace "Ina ganin wata k'ila d'ana Sauban baya da wani kuzari a wurin iyali,
tabbas sai na gana da jakadiya domin naji tabbas kuwa tana baka dauri kana Sha."
'yar dariya sauban yasaki ya sunkuyar da Kai cike da jin kunya,
A zuciyarsa Yana fad'in dama ruwan zafin da Anna take kawo Masa masu kamar wani ganyen magani ta tsareshi a gaban idonta tace Dole sai ya shanyesu a she akwai wata manufa a cikinsu,
Dan hakan yakeji da zarar ya shanye ciwon Mara Yake sanyoshi a gaba har sai ya Kai da Shan ruwan Lipton da lemon tsami snn yakejin saukin jikinsa."
Sarki ya katseshi da fad'in "Allah yayi maka Albarka Sauban tashi katafi wurin iyalinka."
Har zai Mike ya kuma komawa ya zauna ya d'an runsuna yace "Abba yau ne nakeso zan tafi gidan gonata tare da Safwan domin mukai ziyara daga can inaso zan wuce masarautar zamfara domin mukai gaisuwa. "
Murmushi sarki yayi "yace Allah ya taimaka tabbas kayi tinani Mai kyau na zuwan naka zamfara ziyara idan katafi kace Ina gaida sarki Abdulmalik."
Zan fad'a Masa insha Allah inji Sauban snn yayi Abba sallama yafita."
Kallo sarki yabi bayansa dashi cike da k'aunar sa tare da sauke murmushin farin ciki Yana godiya ga Allah da yabashi d'a nagari Wanda yafito a tsatson tarbiya."
*******************
A d'akinsa shiri yakeyi cikin wata dakakkiyar shadda milk colour Wacce tasha aiki a jikinta ya d'auko hula yasaka itama milk colour agogonsa na gwal wanda sai kyalli yakeyi ya d'auko daga Kan madubi ya d'aura Akan tsintsiyar hannunsa, ya tsun hannunsa guda uku suke sanye da zoben azurfa da zinari Mai shegen kyan gaske sai kyalli sukeyi,
talkaminsa ya saka Suma milk colour ya Kuma feshe jikinsa ta turarensa Mai dad'in k'amshi,
kansa ya kalla a madubi Yana gyara Zaman hular kansa,
tabbas Sauban yayi kyau iya kyau domin kuwa dama kyakkyawa ne."
K'arar bud'e k'ofa yaji anshigo tare da sallama ko ba'a fad'a ba yasan Saudat ce,
Amsa sallamar yayi yaci gaba da shirinsa,
d'auke take da tiren break fast nashi,
Itama Tasha ado cikin wani leshi Wanda ya amshi jikinta sai kamshi take zubawa dama Saudat gwanace a wurin kamshi."
A jiye tire tayi a kan d'an matsakaicin dining table dake cikin d'akin, Wanda Yake Zama akai yake cin abinci wani lokacin."
Tana ajewa taJuyo ta tanufeshi tana kallonsa cike da sha'awa tare da matsananciyar k'aunarsa Mai cike da sonshi da yake fisgarta,
A gabansa taje ta tsaya tare da rik'o hannunsa duka biyun ta d'an sunkuyar da kanta saiti fuskarsa tana kallon cikin idanunsa,
k'amshin turarensa ya daki hancinta tayi saurin lumshe ido, ta furta kayi kyau mijina Ina Alfahari da Kai."
had'e fuska yayi ba alamar dariya a tare dashi."
Ganin hakan ta saki hannunsa ta d'an ja baya ta had'e hannuwanta wuri D'aya tana kallonsa👏🏻 tace "Sadaukina Ina kwana?"
Murmushi ya D'an saki Akan lab'b'ansa domin taso tasakashi dariya yace "lafiya k'alau kintashi lafiya?"
Murmushi tayi na farin ciki, tace lafiya k'alau break fast Yana jiranka komai ya kammala."
Baiyi magana ba ya dubi agogon hannunsa yaga k'arfe 10am lokacin break d'insa yayi ga lokaci Yana tafiya har yanzun safwan baizoba bai Kuma kirashiba, Kai tsaye wurin dining table din yanufa,
Cikin tafiyarsa ta k'asaita, hakan tabi bayansa kowa Yanaji da mulki Yana yawo a cikin jinin jikinsa,
tana ganin ya zauna akan kujera itama taje ta zauna a kan kujerar dake kallonsa,
tashiga zuba Masa duk abinda tasan Yana buk'ata ruwan te sune farko."
D'auka yayi ya Sha Yana lumshe ido,
zuba Masa Ido tayi sai kallonsa takeyi kamar ta cinyeshi Akan so,
Dan kuwa kwalliyarsa tayi Mata kyau, don ta amshi jikinsa
a ranta tace "Sadaukina kayi kyau manyan kayana suna maka kyau."
Ashe maganar tafito fili yanajinta Sarai yayi kamar baiji abinda taceba,
don fahimci Saudat irin matan Nan ne Masu yawan naci Akan abuda suke so,
snn ya lura duk mulkinta duk k'asaitarsa duk wulak'anta mutanen da takeyi tana D'an Jin shakkarsa,
snn macce ce jarabarbiya Mai yawan son a Koda yaushe a kusanceta tafison Koda yaushe namiji Yana kanta,
Wanda shi a wurinsa wahalar da gab'ob'en jikinsa kawai yakeyi dan ba wani abunda Yake amfanuwa da yin hakan,
Illah sai ita da yakejin tana sauke numfashi tare da kuwa kamar alamar tanajin Dadin hakan,
mere Baki yayi ☹ Wanda d'ali'arsa ce,ya ya mai da idonsa Yana kallon agogon hannunsa yaga 10:30am ya ajiye cup d'in hannunsa ya mik'e tsaye tare da d'aukar wayarsa ya shiga Kiran number safwan."
Dan mulkin Saudat yafi karkata Akan mijinta saboda tana son mijinta tana Kare Masa lafiyar sa, duk abinda tasan Sauban Yana buk'ata da kanta take Masa hatta abincinsa da kanta take girka Masa kofin ruwansa ba wata kuyanga ko baiwar da ta Isa ta Sanya hannu ta tabashi idan Bata hukuntataba,
Hakan da zarar Sauban yafito daga b'angarensa bayi da kuyangi suke sunkuyar da Kai k'asa suna Mai gaisuwa a garesa har sai lokacin da yawuce snn suke daga kansu,
Domin duk wacce tasake ta kallesa bare ta kalle kayan da yasaka hukuncinta na daban ne."
_Saudat kina wuta_🤙
Sosai hankalin hajjah ya kwanta tare da maimartaba domin Sauban Yana samun kulawa a wurin matarsa."
Wanda sauban duk abinda takeyi baya gaban sa domin kallon marar tarbiya Yake Mata wacce take azabtar da bayinta hakan Yana tsananin K'ona Masa Rai
Wanda shi mutum ne Wanda yasan darajar Dan Adam."
Aurensu da wata uku ya shirya ya koma England domin ci gaba da karatunsa,
Yabar Saudat a Nan wacce Bata damu da tafiyar tasa ba saboda akwai Mata a kusa da ita wad'an sai ta darje domin biyan buk'atar ta."
Komawarsa makaranta asirin wasu daga cikin fadawan masatautarsu ya Toni inda sukaje makaratar su Sauban suka kaiwa shugaban makarantar kud'i har miliyan goma Akan duk Sauban yayi jarabawa ya dinga zubar dashi."
Shugaban makarantar baiyi k'asa da gwaiba wurin Kiran jami'an tsaro aka catke Masa su, dama sunyi magana da sarki Abdullah da zarar irin hakan ta faru ya d'aga waya yakirashi zaizo yaga wad'anda sukeyiwa Sauban wnn zalincin, na mayar dashi baya a karantunsa."
Washe gari sarki Abdullah ya duro k'asar inda aka kaishi wurin mutanen abin mamaki fadawansa yagani wad'anda yayi matuk'ar yarda dasu,
Abin ya d'aure Masa Kai tare da Sanya shi cikin rud'ari, hakan ya bada umurni ayi ta dukansu har sai sunfadi Wanda yasakasu,
Duka akayi masu sosai Amma basu fad'aba daga k'arshe da kansu suka Sha guba suka mutu domin dama aikin sai da rai suka fito mutuwa ko rayuwa."
Sarki yayi bakin cikin mutuwar tasu hakan yasaka aka rufeso yabaro k'asar tare da yiwa shugaban makaranta godiya,
Tin daga lokacin sauban yasamu dama da Kwanciyar hankalin yin karatunsa har yasamu nasarar kammalawa shekara D'aya da ta rage Masa yadawo gida Nigeria Cike da murna da farin ciki."
kamar yanda kuka gani a cikin page 1 yanda ake murnar dawowar tasa."
_Mu Koma Kan labarinmu na baya muka had'e a page 15_
_idan ba comment yasin sai kunyi sati daya ba posting_🤒
*Mrs Ana's Bawa*✍
[8/2, 7:31 AM] Hayat: *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍
🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴
Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*Page 15*
_hmmmm mutum mutum sai Allah🤔 Ina kallonku masu Kan kwakwa aci gaba da zuwa Rafi wata Rana tulu zai fashe 'yan bu........._🙊
_Cigaban labari_
Da kyar ya samu asuba tayi sai sak'awa yakeyi Yana kwancewa Akan Saudat,
Gaba D'aya zuciyarsa a dagule take, Wanda yarasa dalilin hakan,
Hakan jiki ba kwari ya fad'a toilet yayi wanka tare da d'auro Alwala yafito yanufi masallaci domin gudanar da sallar asuba."
Sahu D'aya suka jera da maimartaba mahaifinsa, Bayan sun kammala yin sallar ne suka fito a tare suka jera suna ,
Tafiya suna Hira cike da burgewa suka nufi b'angaren sarki,
sarki Yana tsananin son d'ansa Sauban saboda hankalinsa da tunaninsa ga ibada Wanda duk iya Zaman da yayi a turai bai Sanya ya zubar da Addininsa da Al'adarsa ba,
Yana jijjina tarbiyar Sauban tare da yaba Masa duk da baiyi rayuwa a cikin masarauta ba Amma yafi sauran yaransa Sadeeq da Sageer tarbiya da son Addini, wad'anda kafin ka gansu sunfito sallar asuba a masallaci ma wuyacin Abu ne,
Wani lokacin har sai ya shiga da kansa b'angaren nasu ya tayar dasu Daga bacci suna kunkuni suna komai snn suke fitowa massalaci ayi sallar dasu,
Sab'anin Sauban Wanda in har Yana garin Nan sahu. Daya suke Zama dashi ko wacce sallah wani lokacin har shi yake tayar dashi idan yarigashi fitowa, hakan ba k'aramun Burgesa yakeyi ba tare da sanyashi farin ciki,
yasan ko yanzun ya fad'i ya mutu ya bar magajinsa Wanda zai rik'e Al'umma da gaskiya da Amana ga Kuma Addinin."
Tafiya sukeyi a jere sai da Sauban ya Kai sarki har cikin d'akinsa ya zaunar dashi a kan kujera snn ya D'uk'a a gabansa cikin girmamawa yana fad'in "ABBA barka da asuba Ina kwana."
Murmushi sarki yasaki Yana kallon d'an NASA mafi soyuwa a ransa, yace "barka Kade magajin sarki, katashi lafiya ya kwanan iyali?"
Sunkuyar da Kai Sauban yayi cike da jin kunya yace "lafiya k'alau Abba."
Cikin zolaya Abba Yake kallonsa yace "Alhamdulillah tinda ka kammala karatunka lafiya hankalina ya kwanta muna fatan result Dinka shima zaiyi kyau, kamar ynda muke hasashe
Yanxun Abu D'aya nakeso a wurinka shine kabani jika,
Inaso Naga zuri'arka a doron k'asa tin kafin mutuwa ta daukeni, Wanda nasan burin Hajjah Kenan itama taga d'an jikanta mafi soyuwa a ranta."
Sunkuyar da Kai Sauban yayi cike da jin kunyar maganar Abba,
Abba yasaki dariya ganin Sauban yanajin kunyar maganarsa yace "Ina ganin wata k'ila d'ana Sauban baya da wani kuzari a wurin iyali,
tabbas sai na gana da jakadiya domin naji tabbas kuwa tana baka dauri kana Sha."
'yar dariya sauban yasaki ya sunkuyar da Kai cike da jin kunya,
A zuciyarsa Yana fad'in dama ruwan zafin da Anna take kawo Masa masu kamar wani ganyen magani ta tsareshi a gaban idonta tace Dole sai ya shanyesu a she akwai wata manufa a cikinsu,
Dan hakan yakeji da zarar ya shanye ciwon Mara Yake sanyoshi a gaba har sai ya Kai da Shan ruwan Lipton da lemon tsami snn yakejin saukin jikinsa."
Sarki ya katseshi da fad'in "Allah yayi maka Albarka Sauban tashi katafi wurin iyalinka."
Har zai Mike ya kuma komawa ya zauna ya d'an runsuna yace "Abba yau ne nakeso zan tafi gidan gonata tare da Safwan domin mukai ziyara daga can inaso zan wuce masarautar zamfara domin mukai gaisuwa. "
Murmushi sarki yayi "yace Allah ya taimaka tabbas kayi tinani Mai kyau na zuwan naka zamfara ziyara idan katafi kace Ina gaida sarki Abdulmalik."
Zan fad'a Masa insha Allah inji Sauban snn yayi Abba sallama yafita."
Kallo sarki yabi bayansa dashi cike da k'aunar sa tare da sauke murmushin farin ciki Yana godiya ga Allah da yabashi d'a nagari Wanda yafito a tsatson tarbiya."
*******************
A d'akinsa shiri yakeyi cikin wata dakakkiyar shadda milk colour Wacce tasha aiki a jikinta ya d'auko hula yasaka itama milk colour agogonsa na gwal wanda sai kyalli yakeyi ya d'auko daga Kan madubi ya d'aura Akan tsintsiyar hannunsa, ya tsun hannunsa guda uku suke sanye da zoben azurfa da zinari Mai shegen kyan gaske sai kyalli sukeyi,
talkaminsa ya saka Suma milk colour ya Kuma feshe jikinsa ta turarensa Mai dad'in k'amshi,
kansa ya kalla a madubi Yana gyara Zaman hular kansa,
tabbas Sauban yayi kyau iya kyau domin kuwa dama kyakkyawa ne."
K'arar bud'e k'ofa yaji anshigo tare da sallama ko ba'a fad'a ba yasan Saudat ce,
Amsa sallamar yayi yaci gaba da shirinsa,
d'auke take da tiren break fast nashi,
Itama Tasha ado cikin wani leshi Wanda ya amshi jikinta sai kamshi take zubawa dama Saudat gwanace a wurin kamshi."
A jiye tire tayi a kan d'an matsakaicin dining table dake cikin d'akin, Wanda Yake Zama akai yake cin abinci wani lokacin."
Tana ajewa taJuyo ta tanufeshi tana kallonsa cike da sha'awa tare da matsananciyar k'aunarsa Mai cike da sonshi da yake fisgarta,
A gabansa taje ta tsaya tare da rik'o hannunsa duka biyun ta d'an sunkuyar da kanta saiti fuskarsa tana kallon cikin idanunsa,
k'amshin turarensa ya daki hancinta tayi saurin lumshe ido, ta furta kayi kyau mijina Ina Alfahari da Kai."
had'e fuska yayi ba alamar dariya a tare dashi."
Ganin hakan ta saki hannunsa ta d'an ja baya ta had'e hannuwanta wuri D'aya tana kallonsa👏🏻 tace "Sadaukina Ina kwana?"
Murmushi ya D'an saki Akan lab'b'ansa domin taso tasakashi dariya yace "lafiya k'alau kintashi lafiya?"
Murmushi tayi na farin ciki, tace lafiya k'alau break fast Yana jiranka komai ya kammala."
Baiyi magana ba ya dubi agogon hannunsa yaga k'arfe 10am lokacin break d'insa yayi ga lokaci Yana tafiya har yanzun safwan baizoba bai Kuma kirashiba, Kai tsaye wurin dining table din yanufa,
Cikin tafiyarsa ta k'asaita, hakan tabi bayansa kowa Yanaji da mulki Yana yawo a cikin jinin jikinsa,
tana ganin ya zauna akan kujera itama taje ta zauna a kan kujerar dake kallonsa,
tashiga zuba Masa duk abinda tasan Yana buk'ata ruwan te sune farko."
D'auka yayi ya Sha Yana lumshe ido,
zuba Masa Ido tayi sai kallonsa takeyi kamar ta cinyeshi Akan so,
Dan kuwa kwalliyarsa tayi Mata kyau, don ta amshi jikinsa
a ranta tace "Sadaukina kayi kyau manyan kayana suna maka kyau."
Ashe maganar tafito fili yanajinta Sarai yayi kamar baiji abinda taceba,
don fahimci Saudat irin matan Nan ne Masu yawan naci Akan abuda suke so,
snn ya lura duk mulkinta duk k'asaitarsa duk wulak'anta mutanen da takeyi tana D'an Jin shakkarsa,
snn macce ce jarabarbiya Mai yawan son a Koda yaushe a kusanceta tafison Koda yaushe namiji Yana kanta,
Wanda shi a wurinsa wahalar da gab'ob'en jikinsa kawai yakeyi dan ba wani abunda Yake amfanuwa da yin hakan,
Illah sai ita da yakejin tana sauke numfashi tare da kuwa kamar alamar tanajin Dadin hakan,
mere Baki yayi ☹ Wanda d'ali'arsa ce,ya ya mai da idonsa Yana kallon agogon hannunsa yaga 10:30am ya ajiye cup d'in hannunsa ya mik'e tsaye tare da d'aukar wayarsa ya shiga Kiran number safwan."