Sashe 2
Dan Sarkin Sauban Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Jiki na rawa sarkin gida yafita yana mamakin fulani KO dai akwai wani abin da yake faruwa ne da ita? . "
Cikin fushi da bak'in cikin abinda yarima ya Mata tashiga b'angarenta, ta zauna akan kujerarta ta mulki,
A nan take bayinta suka zagayeta KO wacce tashiga yimata hidima, a can mai kula da kayan marmarinta tashigo d'auke da tire na kankana tare da Apple ta durk'usa k'asa ta ajiye a gabanta ta yanko kankana tare da sunkuyawa tabata tace "ranki ya dade gata kisha idan kina da buk'ata. "
Wani irin wawan kallo ta wurga mata ai bata bari ta sauke hannunta ba ta d'auke mata fuska da Mari tare da kifa Mata tiren kankanar a jikinta, tana fad'in tashi kifita Dan ubanki na fad'amki Ina bukata ne?"
Mik'ewa tayi jiki ba kwari tashiga tsince duk kankanar da ta zube, tafita tana sharar hawaye tare da tsinewa hali irin na gimbiya saudat matar d'an sarki Sauban 'ya ga sarki Abdul'rahaman sarkin Bauchi
Amini ga sarki Abdullah mahaifin sauban sarkin da ke mulkin Adamawa. "
*labarina k'irkirana nayi mallakina ne idan kikaji yayi dai dai danaki to akasi aka samu*
*REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍
🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴
Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_
*Page 3*
*Wai meyasa kukeyimun hakan ne, wasu da yawa suna Bina prv akan sunaso suyi rigester wnn littafin, bayan nariga da tun farko nafad'a maku cewa wnn book din bana sayarwa bane kyauta ne barka da sallah ne ga duk wasu masoyana masu bibiyar labaraina, pls Dan Allah ku daina Bina prv kunacemun kunaso kuyi rigester, ku kwantar da hankalinku tunda na lura da kud'in hannunku k'aik'ayi suke maku zanyi maku littafi na kud'i Amma ba wnn ba, wnn kyauta ne fatana kubani had'in Kai wurin yimun comment domin na fahimci sak'ona Yana zuwa yanda nakeso ngd*👏🏻👏🏻👏🏻
***** Runsunawa yayi cike da girmamawa da biyayya yace "nagode Ranka ya dad'e insha Allah zan kiyaye duk abinda ka umurceni dashi."
Murmushi sarki yasaki Yana kallon d'an nasa Wanda yafi soyuwa a cikin ransa, ya girgiza kai, tare da furta Allah yayiwa rayuwarka Albarka Sauban."
"Ameen Sauban yace snn yafita daga fadar ya nufi b'angaren Fulani."
A kishingid'e ya tarar da ita akan kilishinta tayi matashin Kai da titimi Mai adon gaske, tana ganin shigowar Sauban tasaki wani irin murmushi sai da ta d'auki minti biyar snn ta tashi zaune cike da yanga da k'asaita ta dubi sauban tana jiran ya Kai durk'ushe a gabanta ya kwashi gaisuwa kamar yanda ake mata,
sai ganinsa tayi yaja wuri d'aya ya zauna tare da tsureta da Ido kamar Wanda yake karantar wani abin a tare da ita.
Bak'in ciki da takaici suka rufeta, wato Yana nufin ita zata Fara yimasa magana kenan a matsayinta na sarauniya, to Yake ta gaidashi ko meye Yake nufi, ta lura da yanda Yake wani ji da kansa da nuna Isa da mulki kamar shine sarki gaba d'aya,
ta K'ara kallonsa a karo na biyu wnn karon Ido cikin Ido sukayi dashi suna kallon juna ko wannensu da irin kallon da Yake jifar d'an uwansa,
a Nan take taga y Kara yimata wani kwarjini,
Cikin ranta tace tsinanne kawai Mai halin uwarsa, saurin kawar da bintu nayi Amma bintu Bata mutuba domin tabarmun dafinta Wanda yafita fitina,
Ta Kuma kallonsa na karo na uku tace a ranta ai nasan idan zamu kwana a Nan bazaiyi mun maganaba idan bani nayi Masa ba,
Cikin dakiya da k'arfin Hali tace "barka da zuwa yarima, da fatan ka sauka lfy."
"Lafiya k'alau yace a tak'aice, snn yace "Banga sadeeg da Sageer ba.
Yi tayi kamar bataji abinda yace ba, a ranta tana fad'in d'an rainin wayo ko kagansu me zakayi masu bayan ka k'ara Tula masu haushi a ransu,
Yasan taji abinda yace yasa bai Kuma yin maganaba illah yaciro wayarsa domin ya diba Miss call din da akayi Masa a lokacin da Yake fada a gaban mahaifinsa,
Ganin sunan babban Amininsa Kuma abokinsa Wanda suyi fad'a suyi dad'i wato SAFWAN, murmushi yasaki domin yasan bai fad'a Masa cewar ya dawo Nigeria ba, Kuma tinda ya kwada Kiran numbersa ta Nigeria yaga yasamu yau zai Sha mita da surutu kenan Wata k'ila har kansa sai yasaka yayi Masa ciwo."
Wayarsa ya mayar a Aljihu Yana k'ok'arin tashi tsaye sai gani yayi an zagaye shi da kayan abinci iri iri, kallo yabi abincin dashi, bai fasa yunkurin mikewa tsayenba,
Ya kalli fulani yace "gimbiya ki huta lafiya yanufi hanyar waje."
Cikin d'aga murya Mai sauti Wanda batasan tana da itaba, takira sunansa tace "Sauban baka ganin an ajiye maka abinci ne?
ai yakamata ko lemu ne ka tsaya kasha idan baka buk'atar komai."
Shuru yyi na d'an minti biyu yana nazarinta snn ya bud'a Baki yace "bana buk'atar cin komai a halin yanzun domin lokacin cin abincina baiyi ba,
Snn Koda lokaci yayi nasan Saudat ta tanadar mun duk wani abinda nake buk'ata ki huta lafiya tare da ficewarsa ya nufi b'angaren sa Yana murmushinsa na gefen baki"
Cije Baki tayi ta mik'e tsaye cike da takaicin asarar da ya janyo mata cikin d'aga murya tashiga Kiran jakadiya cikin sauri jakadiya tafito daga cikin wani d'akin takai durk'ushe a gabanta tana fad'in "gani ya uwargijyata,
Fulani tace "jakadiya ya b'arar Mana da komai ya ruguzamana duk wani shiri namu, baici abincin ba yanzun meye mafita?"
"Jakadiya tace "ranki ya dad'e ki kwantar da hankalinki, idan yasan wata ai baisan wata ba, na rantse maki da Allah ba wani Wanda zai hau kujerar sarki sai Sageer ko Sadeeq."
Fulani tasaki murmushi ta kalli jakadiya tace "Dan hakan nake sonki domin ko shaid'an Yana tsoron sharrinki tare da muguntarki,
yanzun meye mafita kinsan na kashe kud'i da yawa wurin karb'o maganin nan Amma shegen yaron Nan Mai Kama da Aljanu yasaka nayi asara."
Jakadiya tace "ranki ya dad'e kibani Nan da zuwa gobe komai zai Kai k'arshe,
Fulani ta Kuma sakin murmushi tace "tashi kitafi Nima akwai abinda nake sak'awa Nan da zuwa goben."
*******************
Wani irin mulki takeji Yana mata yawo a cikin jinin jikinta sai juya bayi da kuyangi takeyi yanda ranta yakeso,
duka k'afafunta biyu suna kan d'aya baiwarta wacce tafi tsana duk a cikin bayinta saboda bak'in da take dashi gata gajeruwa gata da k'aton Baki,
A rayuwar Saudat ta tsani tayi Ido biyu da bak'in mutum ko marar kyan mutum tafison duk abinda zatayi Ido biyu dashi ya zamana Mai kyaune, Dan hakan ta tsani wnn baiwar tata."
Baiwar sai zufa take had'awa tagaji iya gajiya sabida gaba d'aya ta sakar mata nauyin jikinta,
Sauran bayin Kuma sai hidima suke mata cike da taka tsantsan gudun kada suyi laifi."
Cike take da Jin haushin Sauban, hak'urinta ya kusa ya k'are a kan me Dan yaga tana sonshi, shine yake mata duk abinda yaga dama, itama fa jinin sarautace 'yar sarkice 'ya d'aya tilo a wurin mahaifinta,
Yanda mahaifinsa yakeji dashi itama hakan mahaifinta yake ji da ita, duk wani abinda yakeji game da sarauta tamafishi jinsa domin sarautar masarautarsu tafi sarautar masarautarsu nuna mulki da Isa,
yau kam ta shirya Masa duk abinda za'ayi sai dai ayi Amma tagaji da neman mata 'yan uwanta namiji takeso Kuma mijinta."
Kuyangarta tashigo da gudu ta durk'usa a gabanta tace "ranki ya dad'e ankawo sabbin bayi 'yan mata ne wad'anda komai yaji a tare dasu nasan zakiji dad'in ma'a mala dasu sosai."
Mari ta kwad'a mata a fuska har sau biyu tare da sanya k'afa tayi shuri da ita, sai da kanta ya daki wani tebur Wanda kayan fruit suke a jiye a kansa, cikin d'aga murya Mai cike da Jin haushi tace "bana buk'ata tashi kifita,
Ta sauke k'afarta daga kan jikin baiwar tata, ta mik'e tsaye a fusace tanufi b'angaren Sauban."
Zaune yake akan lafiyayyen gadonsa da waya a kunnensa Yana magana da Safwan yana fad'in "inajinka kasan fa banason surutu kafa kiyaye,
Safwan yace "eh zakace hakan tinda kana kusa da gimbiya Saudat ni wlh Sauban kabani mamaki ace kadawo ko waya bazaka iya yimun ba ka shaidamun kadawo da Ban kirakaba da shikenan,
Allah wnn halin naka ya kamata ka canza shi,
Murmushi Sauban yayi tare da dafe Kai domin kansa ya Fara Sara Masa akan surutun Safwan yace "kaga yanzun dare ne inada buk'atar hutu gobe kazo zamuyi magana."
Safwan yace "kace hakan jarababbe asha soyayya lafiya,
Mere Baki Sauban yayi yace "Kai kasan abinda ake nufi da hakan, ni bansan hakan ba,
Safwan yasaki dariya yace zaka sani ne ai,
Da sauri Sauban ya kashe wayarsa domin kada ya Kuma damunsa a surutu."
Wnn karon da sallama ta shigo d'akin,
Wanda Sauban da yake zaune a kan gado sauke wayarsa kenan akan kunnensa ya d'aga Kai ya dubeta tare da amsa mata sallamarta."
Ido ya zuba mata Yana kallonta, itama shi d'in take kallo anan take taji duk wata tsewa da rashin mutumci da tazo dashi ta nemesa ta rasa, domin ba k'aramun gwarjini ya mata ba."
Kusa dashi ta nufa ta zauna a gefen gado a inda yake zaune k'afafunsu suna gogar na juna tace "Sadaukina lokacin cin abincinka fa yayi,
Ya kamata a gabatar maka da komai."
Cikin fushi da bak'in cikin abinda yarima ya Mata tashiga b'angarenta, ta zauna akan kujerarta ta mulki,
A nan take bayinta suka zagayeta KO wacce tashiga yimata hidima, a can mai kula da kayan marmarinta tashigo d'auke da tire na kankana tare da Apple ta durk'usa k'asa ta ajiye a gabanta ta yanko kankana tare da sunkuyawa tabata tace "ranki ya dade gata kisha idan kina da buk'ata. "
Wani irin wawan kallo ta wurga mata ai bata bari ta sauke hannunta ba ta d'auke mata fuska da Mari tare da kifa Mata tiren kankanar a jikinta, tana fad'in tashi kifita Dan ubanki na fad'amki Ina bukata ne?"
Mik'ewa tayi jiki ba kwari tashiga tsince duk kankanar da ta zube, tafita tana sharar hawaye tare da tsinewa hali irin na gimbiya saudat matar d'an sarki Sauban 'ya ga sarki Abdul'rahaman sarkin Bauchi
Amini ga sarki Abdullah mahaifin sauban sarkin da ke mulkin Adamawa. "
*labarina k'irkirana nayi mallakina ne idan kikaji yayi dai dai danaki to akasi aka samu*
*REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍
🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴
Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_
*Page 3*
*Wai meyasa kukeyimun hakan ne, wasu da yawa suna Bina prv akan sunaso suyi rigester wnn littafin, bayan nariga da tun farko nafad'a maku cewa wnn book din bana sayarwa bane kyauta ne barka da sallah ne ga duk wasu masoyana masu bibiyar labaraina, pls Dan Allah ku daina Bina prv kunacemun kunaso kuyi rigester, ku kwantar da hankalinku tunda na lura da kud'in hannunku k'aik'ayi suke maku zanyi maku littafi na kud'i Amma ba wnn ba, wnn kyauta ne fatana kubani had'in Kai wurin yimun comment domin na fahimci sak'ona Yana zuwa yanda nakeso ngd*👏🏻👏🏻👏🏻
***** Runsunawa yayi cike da girmamawa da biyayya yace "nagode Ranka ya dad'e insha Allah zan kiyaye duk abinda ka umurceni dashi."
Murmushi sarki yasaki Yana kallon d'an nasa Wanda yafi soyuwa a cikin ransa, ya girgiza kai, tare da furta Allah yayiwa rayuwarka Albarka Sauban."
"Ameen Sauban yace snn yafita daga fadar ya nufi b'angaren Fulani."
A kishingid'e ya tarar da ita akan kilishinta tayi matashin Kai da titimi Mai adon gaske, tana ganin shigowar Sauban tasaki wani irin murmushi sai da ta d'auki minti biyar snn ta tashi zaune cike da yanga da k'asaita ta dubi sauban tana jiran ya Kai durk'ushe a gabanta ya kwashi gaisuwa kamar yanda ake mata,
sai ganinsa tayi yaja wuri d'aya ya zauna tare da tsureta da Ido kamar Wanda yake karantar wani abin a tare da ita.
Bak'in ciki da takaici suka rufeta, wato Yana nufin ita zata Fara yimasa magana kenan a matsayinta na sarauniya, to Yake ta gaidashi ko meye Yake nufi, ta lura da yanda Yake wani ji da kansa da nuna Isa da mulki kamar shine sarki gaba d'aya,
ta K'ara kallonsa a karo na biyu wnn karon Ido cikin Ido sukayi dashi suna kallon juna ko wannensu da irin kallon da Yake jifar d'an uwansa,
a Nan take taga y Kara yimata wani kwarjini,
Cikin ranta tace tsinanne kawai Mai halin uwarsa, saurin kawar da bintu nayi Amma bintu Bata mutuba domin tabarmun dafinta Wanda yafita fitina,
Ta Kuma kallonsa na karo na uku tace a ranta ai nasan idan zamu kwana a Nan bazaiyi mun maganaba idan bani nayi Masa ba,
Cikin dakiya da k'arfin Hali tace "barka da zuwa yarima, da fatan ka sauka lfy."
"Lafiya k'alau yace a tak'aice, snn yace "Banga sadeeg da Sageer ba.
Yi tayi kamar bataji abinda yace ba, a ranta tana fad'in d'an rainin wayo ko kagansu me zakayi masu bayan ka k'ara Tula masu haushi a ransu,
Yasan taji abinda yace yasa bai Kuma yin maganaba illah yaciro wayarsa domin ya diba Miss call din da akayi Masa a lokacin da Yake fada a gaban mahaifinsa,
Ganin sunan babban Amininsa Kuma abokinsa Wanda suyi fad'a suyi dad'i wato SAFWAN, murmushi yasaki domin yasan bai fad'a Masa cewar ya dawo Nigeria ba, Kuma tinda ya kwada Kiran numbersa ta Nigeria yaga yasamu yau zai Sha mita da surutu kenan Wata k'ila har kansa sai yasaka yayi Masa ciwo."
Wayarsa ya mayar a Aljihu Yana k'ok'arin tashi tsaye sai gani yayi an zagaye shi da kayan abinci iri iri, kallo yabi abincin dashi, bai fasa yunkurin mikewa tsayenba,
Ya kalli fulani yace "gimbiya ki huta lafiya yanufi hanyar waje."
Cikin d'aga murya Mai sauti Wanda batasan tana da itaba, takira sunansa tace "Sauban baka ganin an ajiye maka abinci ne?
ai yakamata ko lemu ne ka tsaya kasha idan baka buk'atar komai."
Shuru yyi na d'an minti biyu yana nazarinta snn ya bud'a Baki yace "bana buk'atar cin komai a halin yanzun domin lokacin cin abincina baiyi ba,
Snn Koda lokaci yayi nasan Saudat ta tanadar mun duk wani abinda nake buk'ata ki huta lafiya tare da ficewarsa ya nufi b'angaren sa Yana murmushinsa na gefen baki"
Cije Baki tayi ta mik'e tsaye cike da takaicin asarar da ya janyo mata cikin d'aga murya tashiga Kiran jakadiya cikin sauri jakadiya tafito daga cikin wani d'akin takai durk'ushe a gabanta tana fad'in "gani ya uwargijyata,
Fulani tace "jakadiya ya b'arar Mana da komai ya ruguzamana duk wani shiri namu, baici abincin ba yanzun meye mafita?"
"Jakadiya tace "ranki ya dad'e ki kwantar da hankalinki, idan yasan wata ai baisan wata ba, na rantse maki da Allah ba wani Wanda zai hau kujerar sarki sai Sageer ko Sadeeq."
Fulani tasaki murmushi ta kalli jakadiya tace "Dan hakan nake sonki domin ko shaid'an Yana tsoron sharrinki tare da muguntarki,
yanzun meye mafita kinsan na kashe kud'i da yawa wurin karb'o maganin nan Amma shegen yaron Nan Mai Kama da Aljanu yasaka nayi asara."
Jakadiya tace "ranki ya dad'e kibani Nan da zuwa gobe komai zai Kai k'arshe,
Fulani ta Kuma sakin murmushi tace "tashi kitafi Nima akwai abinda nake sak'awa Nan da zuwa goben."
*******************
Wani irin mulki takeji Yana mata yawo a cikin jinin jikinta sai juya bayi da kuyangi takeyi yanda ranta yakeso,
duka k'afafunta biyu suna kan d'aya baiwarta wacce tafi tsana duk a cikin bayinta saboda bak'in da take dashi gata gajeruwa gata da k'aton Baki,
A rayuwar Saudat ta tsani tayi Ido biyu da bak'in mutum ko marar kyan mutum tafison duk abinda zatayi Ido biyu dashi ya zamana Mai kyaune, Dan hakan ta tsani wnn baiwar tata."
Baiwar sai zufa take had'awa tagaji iya gajiya sabida gaba d'aya ta sakar mata nauyin jikinta,
Sauran bayin Kuma sai hidima suke mata cike da taka tsantsan gudun kada suyi laifi."
Cike take da Jin haushin Sauban, hak'urinta ya kusa ya k'are a kan me Dan yaga tana sonshi, shine yake mata duk abinda yaga dama, itama fa jinin sarautace 'yar sarkice 'ya d'aya tilo a wurin mahaifinta,
Yanda mahaifinsa yakeji dashi itama hakan mahaifinta yake ji da ita, duk wani abinda yakeji game da sarauta tamafishi jinsa domin sarautar masarautarsu tafi sarautar masarautarsu nuna mulki da Isa,
yau kam ta shirya Masa duk abinda za'ayi sai dai ayi Amma tagaji da neman mata 'yan uwanta namiji takeso Kuma mijinta."
Kuyangarta tashigo da gudu ta durk'usa a gabanta tace "ranki ya dad'e ankawo sabbin bayi 'yan mata ne wad'anda komai yaji a tare dasu nasan zakiji dad'in ma'a mala dasu sosai."
Mari ta kwad'a mata a fuska har sau biyu tare da sanya k'afa tayi shuri da ita, sai da kanta ya daki wani tebur Wanda kayan fruit suke a jiye a kansa, cikin d'aga murya Mai cike da Jin haushi tace "bana buk'ata tashi kifita,
Ta sauke k'afarta daga kan jikin baiwar tata, ta mik'e tsaye a fusace tanufi b'angaren Sauban."
Zaune yake akan lafiyayyen gadonsa da waya a kunnensa Yana magana da Safwan yana fad'in "inajinka kasan fa banason surutu kafa kiyaye,
Safwan yace "eh zakace hakan tinda kana kusa da gimbiya Saudat ni wlh Sauban kabani mamaki ace kadawo ko waya bazaka iya yimun ba ka shaidamun kadawo da Ban kirakaba da shikenan,
Allah wnn halin naka ya kamata ka canza shi,
Murmushi Sauban yayi tare da dafe Kai domin kansa ya Fara Sara Masa akan surutun Safwan yace "kaga yanzun dare ne inada buk'atar hutu gobe kazo zamuyi magana."
Safwan yace "kace hakan jarababbe asha soyayya lafiya,
Mere Baki Sauban yayi yace "Kai kasan abinda ake nufi da hakan, ni bansan hakan ba,
Safwan yasaki dariya yace zaka sani ne ai,
Da sauri Sauban ya kashe wayarsa domin kada ya Kuma damunsa a surutu."
Wnn karon da sallama ta shigo d'akin,
Wanda Sauban da yake zaune a kan gado sauke wayarsa kenan akan kunnensa ya d'aga Kai ya dubeta tare da amsa mata sallamarta."
Ido ya zuba mata Yana kallonta, itama shi d'in take kallo anan take taji duk wata tsewa da rashin mutumci da tazo dashi ta nemesa ta rasa, domin ba k'aramun gwarjini ya mata ba."
Kusa dashi ta nufa ta zauna a gefen gado a inda yake zaune k'afafunsu suna gogar na juna tace "Sadaukina lokacin cin abincinka fa yayi,
Ya kamata a gabatar maka da komai."