← Book details Dan Sarkin Sauban Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 33

Sashe 18

Dan Sarkin Sauban Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Safwan zaiyi magana Sauban yayi saurin daga Masa hannu yana fad'in "ya Isa safwan maganar ta Isa hakan, Kai da kaji kana iyawa kaje kayi duk abinda zakayi jarabbe kawai meye a jikin macce wacce har kake zaucewa hakan dare Daya duk ka susuci kafita a tunaninka, bazanyi mamakiba domin ka dad'e kana da buk'atar hakan Dole kafi Mai kura shafawa jarabbe kawai."

Dariya safwan yayi yace "naji Ni jarabben ne, amma kasani duk jarabata ban mayar da Shan lemun tsami da ruwan Lipton abincina ba asalima ban tab'a shansu ba." Kuma bana yin azumi a Kai akai kamar yanda kakeyi."

Kallonsa Sauban yayi ya hararesa wato dashi Yake kenan shida yake yawan shansu idan yaji mararsa ta Fara yimasa ciwo, mere Baki yayi yace "wnn Kuma ra'ayinane ba Dan wata manufa nakeyi ba d'an iska kawai."

Dariya safwan yasaki domin yau ya kular da Sauban har yakai dayin doguwar magana hakan."

*********************

Shiryen Shiryen bikin Sauban akeyi inda gaba Daya ko wanne gida suka shiga cikin hidimar biki,
Sarki yasaka aka ginawa Sauban gida Mai kyau da motsi a can bangare d'aya dake cikin gidan sarautar
Ginin gidan yayi kyau domin ankashe kudi wurin tsara gidan, musamman. B'agaren sauban fadin tsaruwarsa Bata lokacine."

Anzubawa Saudat Kaya nafitar hankali hakan duka b'angarenta anzagaye shi da kuyangi tare da bayi,

Ranar juma'a aka d'aura aurenta saudat da Sauban aka kawota masarautar Adamawa a matsayin Matar " *DAN SARKI SAUBAN*

Sosai safwan Yake tsokanar Sauban akan yau zai kashe Arna yau zai Zama mutum yau zai Manta kansa da komai nasa idan ya tsunduma a cikin wata duniyar."
Kyalesa kawai sauban yakeyi Dan shi kad'ai yakai ya Masa hakan ya kyalesa sab'anin sauran k'awayensa wad'anda ko fuska basa gani bare su tsokanesa."

Bayan kowa ya watse Sauban yashiga b'angaren da yanzun komai nasa yadawo wurin,
Babu abinda kakeji yanatashi sai kamshi turare Wanda dama yasan Saudat kwanace wurin zuba turare, mere Baki yayi yayi shigewarsa b'angarensa."

Saudat Kuma dama tace da zarar anga shigowarsa a fad'a Mata domin tasan bazai tab'a iskota a d'akinta ba, suna ganin shigarsa bayinta masu gadinta wad'anda aka zuba Mata suka nufi wurinta cike da girmamawa suka fad'a Mata cewar yarima yashigo."

Kuma Sanyawa tayi aka gyarata aka Kuma feshe Mata jiki da turare snn sukayi Mata rakiya zuwa b'angaren Sauban."

Sai da suka kaita bakin k'ofar d'akinsa tayi masu umurni da suyi tafiyar su snn ta burd'a k'ofar d'akin tashiga,
Kwance Yake Akan gadonsa Bayan yafito wanka Yana sanye da kayan bacci,
yanajin Shigowarta ta hanyar k'amshin turarenta wanda yadaki hancinsa,
Had'e fuska yayi tamkar bai San da akwai wata halitta a wurinba a rayuwarsa ya tsani saudat."

Kai tsaye wurinsa ta nufa saiti k'afarsa taje Wanda ya turo k'asa ta Kai gurfane tare da rok'o k'afar tasa ta fashe da kuka Mai cike da so da kaunarsa tana fad'in "Sadauki kayi hakuri da kaddarar aurena kasoni kamar yanda nake sonka zanyi maka biyya tamakar baiwarka kayi hakuri ka amshe Ni a matsayin Matar aurenka ,
ta Kuma rushewa da kuka."

Tausayinta yashigesa ya tuna da nasihar mahaifinsa a kan zamantakewar aure ya tuna da yanda Abba yayi Masa nasiha Kan ya kyautatawa rayuwar Saudat ko Dan darajar mahaifinta kada ya wulakantata, ya Kare Mata hakkinta snn ya sauke Mata duk wani nauyi dake saman kansa kada ya Bari tayi kuka Akan wani Abun da take buk'ata daga garesa,

Anan ya Sanya hannu biyu ya tallabota zuwa jikinsa yashiga share mata hawaye ba tare da ya Mata magana ba, sai da yaga tayi shuru tana murmushin farin ciki."

Snn ya saketa ya mik'e yashiga toilet ya d'auro Alwala yafito yayi Mata nuni da hannu Akan itama tashiga tayi,
Mik'ewa tayi tashi tanufi toilet domin ai watar da abinda yace Dan idan da sabo tasaba da halin sa na Rashin yin magana sai dai kawai ya bada umurni da hannu."

Bayan tayo Arwala tafito yashiga gaba ya tayar da sallah,
Raka'a biyu sukayi snn ya sallame, tare da yin Addu''oe ya mik'e ya haye Kan gado ya kwanta ya barta anan zaune."

Tana ganin hakan itama ta mik'e ta soma cire Alk'yabbar jikinta anan take wasu fitinannun kayan bacci suka bayya a jikinta farare fes komai nata ana gani a cikin kayan baccin."

Kan gadon ta nufa ta kwanta a bayansa, tare da Sanya hannu ta lakk'amosa ta manna Masa kirjinta bayansa suka tokaresa."

Lumshe Ido yayi yanajinta babu abinda Yake Masa yawo a Kai sai nasihar mahaifinsa Akan ta,
Jin ya gyaleta baiyi Mata maganaba yasa ta zura hannunta tashiga shafa gashin k'irjinsa cikin wani salo,
Anan take yaji tsikar jikinsa tafara tashi mararsa ta murd'a masa sannu a hankali ya Kuma gyara kwanciyarsa kamar Mai yin bacci."

Ganin tana tabasa baiyi maganaba yasa tasaki murmushin mugunta taci gaba da aika Masa da sak'onni,

Wata irin mik'a yayi ya janyota ya had'e ta da k'irjinsa yashiga sarrafata cikin zafin nama domin idonsa a rufe suke duk ta gama birgitashi ta tayar Masa da sha'awar shekara da shekaru wacce ya dad'e Yana juriya a kanta."

Sosai Saudat Taji Dadi yanda Sauban yanke sarrafata,
Yau ya Kai Mata inda ba'a tab'a Kai mataba, taji dad'in da tun da tazo duniya Bata tab'a Jin irinsaba sai Nishi take saukewa tare da Yar kuwa irin yanda taji turawa sunayi a BF.

Sauban Kuma ba abinda Yakeji Dan gane da ita aikin kawai yakeyi cikin wani shauk'i da Yake dibarsa da kyar yasamu yayi relexing snn ya sauka daga kanta Yana sauke dogon tsaki tare da ajiyar zuciya sai mere Baki yakeyi"

A lokacin ba Wanda ya fad'o Masa a Rai sai safwan da yaketa zuzuta Daren farko, Dan kuwa shi baiji wani abinda har ake fadin mutum zai iya Manta kowa da komai na a jikin macce☹."

Mararsa yaji ta Kuma murd'a Masa sai da yasha ruwan Lipton snn ya Dan samu sansauci snn ya tashi yashiga toilet ya tsaftace jikinsa yayi wanka yafi ya d'auki fillo yajefa a kan kujera yaje yayi kwanciyarsa Yana tinani iri iri a ransa."

Hakan itama Saudat tashi tayi ta gyara jikinta tafito tayi hayewarta akan gado tayi kwanciyarta domin yau burinta ya cika ta d'and'ani zumar sauban,
Wanda taji wani matsanancin sonshi da kaunarsa ya kuma dirar Mata jitakeyi idan wata macce tace taza rab'eshi tabbas zata iya rabata da numfashinta."

Washe gari Saudat ta shirya tare da bayinta suka rakata domin ta gaida mutanen gidan daga Nan ta zagaya gida wurin Hajjah ta Fara zuwa,
Hajjah tana ganinta tayi murmshi tare da yi Mata sannu da zuwa anan Hajjah tasamu damar k'arewa Saudat kallon sama da k'asa, anan taga tsantsan mulki a tare da ita tare da tsantsar soyayyyar mijinta a cikin idanunta,
Anan Hajjah taji dad'in ganin hakan ko ba komai jamila tasamu wacce zasu Kara da ita a cikin gidan nan,
Hajjah ta gyara Zama tashiga karantowa Saudat duk halinda mijinta Yake ciki Akan makiya domin zagaye Yake da makiya rayuwarsa tana cikin hatsari don ana amfani da abin Sha ko abinci ana cutar dashi Dan hakan in har tana buk'atar rayuwar mijinta sai ta tashi tsaye Akan mijinta.
Anan Hajjah tayi ta karantar da ita yanda zatayi tattalin mijinta Wanda tuni Saudat tasan da hakan domin yanda takejin Sauban ko baiwa ta Kama tana kallonsa sai ta fille Mata Kai Ko tayi mata hukunci mafi tsanani to bare har tabasu abinci sudafa su bashi yaci, to ita meye amfaninta."

Godiya tayiwa Hajjah snn ta tashi ta shiga b'angaren duka matan sarki suka gaisa,
Har b'angare fulani jamila inda tabi Saudat da kallo cike da kyashi da hassada Dan ko kayan jikin Saudat abin kallo ne bare gwala gwalan dake sanye a jikinta,
A ya tsine take kallon Saudat wacce itama Saudat take Mata kallon Mai bisa ruwa."

Kalmar da tafito a bakin fulani Jamila itace "ba girin girin ba tayi Mai Allah yasa ankawo budurci a gidan mijin Domin Banga farin gyalle Yana yawo a cikin gida ba kamar yanda Al'ada take."

Kallon shekeke Saudat tayi Mata tace "ai Koda farin gyalle zaiyi yawo bazai tab'a Shigowa wnn bangarenba domin an kusan walkiya komai zai bayya Dan Ina sa ran shigowata cikin gidan sai na bayyak'o asirin kowa daga ciki harda masu yunkurin kashe farin cikin rayuwata,
Tana kaiwa Nan tayi ficewarta."

Zufa tashiga karyewa Jamila me wnn yarinyar take nufi ne?"
Tana nufin tasan komai a kanta ne?"

Tana cikin tunanin hakan hankalinta a tashe taji wayarta ta d'auki ringing debawar da zatayi taga sunan Sarauniya Bilkisu wato Mahaifiyar Saudat kenan,
Cikin ran Jamila tashiga fadin Kiran me bilkisu takeyimun BaYan ta hanawa d'ana auren marar kunyar yarta, kafin wayar ta tsinke tayi saurin d'auka tare da karawa a kunnenta."

Sautin muryar Sarauniya Bilkisu taji tana fad'in "Sarauniya Jamila matar sarki Abdullah Kuma fulanin sarki Abdullah maccen da take mulkin cikin gidan masarautar Adamawa,
Kira nayi domin na fad'a maki 'yata tashigo cikin masarautarku,
Kada wani abun yasami 'yata,
Tsakanina dake kin sanni na sanki Kar Tasan Kar ne,
Na rantse da Allah inda nashiga a cikin duniyar Nan Koda mafarki bazakiyi tinanin Zaki shiga wurin ba, nasan bakya buk'atar k'arin bayani Dan gane da koni wacce ce,
Dan hakan a kiyaye aso abinda 'yata takeso koda mafarki kada ayi yunkurin cutar mun da ita Dan bazan tab'a yafewa Wanda yayi yunkurin yin hakan ba."

D'if taji ankashe wayar."

Mik'ewa tsaye tayi tana safa da Marwan me Sarauniya Bilkisu take nufi ne?"
Tabbas tasan bilkisu hatsa bibiyace, da duk wani abinda take tak'ama bilkisu ta shafeta, idan tana karama da mulkin miji bilkisu har gobe ita kadai ce a wurin mijinta. Bata da kishiya idan tana tak'ama da mulkin cikin gidan kujerar Saudat ta mulki ta cunawa kujerar ta,
Idan tana tak'ama da bokaye bilkisu tsafi takeyi tabawa bunki jini ya Sha."
Tayi saurin kaiwa zaune ta d'ora hannu a hab'a🤔 tana tunanin Allah yasa ba'ajalinta bace Saudat aka kawo a cikin gidan nan"
Chapter 18 · 0% Book details