Sashe 8
Auren Mu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duk Wanda yaga gidan sai ya kasa rufe baki,Amarya Kuwa tun a mota ta Fara cewa kunga tun gidan da Muka sani ne tun Ina budurwa bai canja komai na gidan ba Amarya guda ai ya kamata ace an canja komai na gidan tana magana kasa kasa an zaci kuka ma take Yi,ko Ina kamshi ke tashi na gidan ga Amarya ta Sha gyara bayan Yan Kai Amarya sun gama ganin gida suna ta Santi Suka fito Suka tafi gaba Daya har Charity bata zauna ba,Ango ne ya shigo bayan Sallar Isha ya Sha wanka cikin shadda Yar gaske sky Yana tafiya cikin takamarsa da ya Saba Kyau Kam ba a magana Kamar shi yayi kansa,bedroom dinsa ya wuce direct ya iske Amarya abar kaunarsa a zaune saman makeken gadonsa,a gefen gadon ya zauna ya Kare Mata kallo cike da Murmushi,Hannu yasa tare da Bude mayafin data rufe fuska da shi fuskarsa ya Dora a saitin wuyanta Yana shakar kamshinta a hankali ya furta a I love you Nusaiba tace me too,wuyanta ya fara kissing Kamar Wasa Yana binta da sumbata Yana shafata jikinta sai rawa yake yana yi har ya fara cire Mata sutura a hankali Yana tsotsar bakinta Yana so suyi Sallah suci kayan makulashe amma ya kasa a cikin gaggawa yake bai iya hakura,Nusaiba tana ganin kamar Wasa taga da gaske yake,a hankali tace ji nake sai munje kasar waje zamu Fara amarcin,wacce irin kasar waje ya tambaya Yana shafata,tace ban gane wacce ba kasar waje dai ai ji nake acan zamu Yi Honeymoon?, A'a gidan zuma zamuyi ba Honeymoon ba cewar Aslam ya furta da Wasa Yana ci gaba da abinda yake,Boobs dinta ya cafka basu da wani girma ma Yan kuyas a hannunsa haka ya dinga murzasu,Nusaiba kasa komai tayi kamar gunki haka yayi kidansa da rawarsa har ya samu ya shigeta yau ta yabawa aya zakinta Harijine sosai bai kawowa da wuri tayi kukanta ta hakura sai da ya samu gamsuwa sannan ya lallabata suka ci abin dadin bayan sunyi wanka tare da tsarkake jikinsu Yana ta yabonta tana Jin Dadi.
Bayan kwana biyu Nusaiba taga Shuru bai da Niyyar kaita kasar waje tana zaune a Palo ta Sha gayu ya fito yace wow you look good tayi Murmushi ya zauna a gefenta tace har yanzu banji ka Fara cewa mu Fara Shirin Visa ba,Aslam yace ta me fa? Honeymoon Mana ya kamata ace Muna kasar waje yanzu,Ganin ta dameshi da zancen kasar waje baiyi niyya ba Amma sabo da a zauna lafiya yace ba komai zamuje Saudiya ya Kika gani? Kallonsa tayi tace Saudiya? Makkah kake nufi? Ibada zamu je Yi kenan? Ni ban shirya zuwa Makkah ba turai zaka kaini irin su Paris,Germerny etc kana wani Maganar Saudiya shike Nan kullum Muna masallaci bazan je ba ta mike tsaye tace ka rike kudinka bazan je ba Indai Makkah ce ni na taba ganin me kudi Dan tsumulmula ma irinka,Baki Aslam ya Bude cike da mamaki duk kudin da ya kashe Mata da danginsa dan tsumulmula ne shi gaba Daya sai abin ya daure Masa kai sabo da ya samu Yar tarbiyya me nutsuwa ya nemi Yar talakawa irin Nusaiba Ashe gwara Yan masu arzikin ma.
Tsayawa yayi Kawai Yana Shan mamaki just 3days da aure har an Fara fada,sharewa yayi ya hakura ya rabu da ita suna soyayyarsu har Suka cika sati biyu da aure Nusaiba ta shirya cikin tsadadaddjen material blue and purple ta Sha kyau ta fito sanye da takalmi me tsini da jaka ta yafa Dan siririn mayafi,Aslam bai fiye fita ba Yana gida ta same shi a bedroom dinsa Yana Shirin fita tace Baby kudin gyaran jiki zaka bani daga nan Zan biya a min make up,okay ya furta ya irga dubu ashirin ya bata,galala ta karbi kudin tace dubu ashirin kacal gyaran jiki fa nace da kwalliya,dubu biyar ya Kara Mata tace Bari dai nayi manage duk da Haka basu Isa ba,Kawai kallonta yake da mamaki,tace yawwa na manta yau Mama zata Zo da kannena anjima da Yamma,yace Allah ya kawosu lafiya Ina gida ai lokacin Zan Dan je Office na dawo Alright,ta zabi key cikin motocinsa ta Kira driver Suka fita ba inda taje wani gyaran jiki bank taje ta saka kudin a accnt dinta ta dawo gida.
Tana dawowa ta sa me aiki ta shirya lafiyayyen abinci dama bata girki Bata aikin komai,Mama ce tazo gidan tare da Ihsan da Ameer Nusaiba ta rude tana musu Sannu da zuwa ta mike ta shiga kitchen ta cika musu gabansu da kayan Dadi sunci sun Sha Mama tace wannan irin kyau haka Nusaiba kin ganki Kuwa Alhmdllh 'yata tayi goshi,Mama ta mike tana rawa da Waka Kai 'yata tayi goshi....Yata tayi goshi...ah..ahhh....Nusaiba tana tayata suna ta faman shewa,Mama tace ya accnt iceko ya fara Nauyi? Nusaiba ta nuna Mata Alert suka tuntsire da dariya,Ameer da Ihsan Baki suka tabe,Ameer yace wlh da nine shi sakinki zanyi daga kaiki ko yaushe karbar kudi,auren miji me kudi hauka ne,Ihsan ma tace duk tallan kosan da kike Yi kin manta kenan Mama nan kwanan nan kike siyar da gasara kullum kuka Abba baya bada kudin abinci amma har Kun manta...Mama ce ta masge Ihsan tace rufe min baki mahaukata idan mun tara kudin ai da ku za a ci
Aslam ne ya shigo ya zauna tare da gaida Mama,Mama anga me kudi harda cewa surukina ka dawo barka da dawowa suna ta hira ya haura sama sai ga Nusaiba tace anjima Mama zasu tafi Kuma gobe zasu je Kauye ya kamata a basu Dan wani Abu,Aslam bai ce komai ba yace sauri nake fita zanyi akwai kudi a kasan pillow na a ciki ki irga wasu ki bata babu ko godiya tace to, Bayan ya fita tana duba kudin taga dubu dari da hamsim gaba Daya ta kwashe kudin ta bawa Mama tace in kinje gobe ki cire na kashewa wasu Kuma ki saka a accnt dina,Mama tace ai kwandala bazan taba ba Ina da kudin kashewa gobe zanje da kaina banki na saka a account, suna ta nishadi ta rakata suka tafi.
Sai da Aslam ya dawo ya duba yaga Babu kudin gabansa ya fadi ya Shiga kwalawa Nusaiba Kira ta shigo tace Mene ne?yace Baki ga kudin da na ajiye a Nan ba Wanda nace ki eba a ciki ki bawa Mama,Nusaiba tace ai na bata su,cewa kayi na bata Kuma na bata wani abin ne a ciki,Aslam cike da bacin rai yace baki da hankali dubu dari da hamsim Kawai Zaki bawa Mama,cewa nayi ki iba Wai me yasa ku Mata har abada tunaninku abinda akeyi a novel gaskiya ne,ance Miki mijin novel ne ni da Kawai Zan ajiye kudi ince Bude drower ki kwasa,okay yanzu sabo da na bawa Mama common Dubu dari da hamsim shine nayi laifi wanne irin Dan mammako ne kai,sannu tsumulmulatulla ta juya ta fice ta bar Aslam a tsaye kikam yace karfa abinda nake tunani ya Zama gaskiya karfa Yarinyar nan dan kudina ta aureni,Zama yayi ransa a bace babu wani so ko kulawa babu tunda ya aureta bakin ciki take cusa Masa tun Yana sharewa har ya gaji.
Zuwa dare zuwa tayi cikin kayan baccinta tana zuba kamshi ta kwanta a gefensa,Aslam ya hadu ne ta ko Ina bata iya share shi jikinsa Kawai abin kallo ne,rungume shi tayi ta baya hakura yayi ya juyo Suka kwashi love,Watan Nusaiba daya ta shirya driver ya kaita gidan su Charity, Charity tana zuba kullin Alala taga Nusaiba da murna da ihu ta mike ta tafi da gudu zata rungumeta cikin azama Nusaiba ta ja baya tana Danna Wayarta me tsada tace karki bata min jiki baki ga a gindin murhu kike ba so kike na Fara warin hayaki, Charity ta saki baki tana mamakin Nusaiba ganin haka Kawai Charity itama ta shareta taci gaba zuba da alalarta ta bar Nusaiba a tsaye sai da Aunty ta fito jiki na rawa tace Nusaiba kece Nusaiba ta ja kujera ta zauna,bayan sun gaisa da Aunty tace dama wata samuwa ce ta taso da abin Alkhairi shi yasa nazo na Fara sanar muku,me aikina guda Daya ce ta min kadan to Zan dauki wata Yar aikin Kuma dubu talatin mijina ke biyan ma'aikatansa me zai hana ku bar Charity ta koma can da aiki ai yafi talla ta Zama kamar ma'aikaciyar gomnati dubu talatin a rayuwar nan ai ba Wasa bace,shine nace ai da bare gwara na gida Bari naji ko Charity zata yarda,Aunty dake ba yarta bace tace an gode wlh Zama ta yarda ko Dauda idan yaji ai zai yarda dubu talatin fa ai tsab zamu rage radadin talauci,Charity tace bazan je ba ni babu gidan wacce zanje bauta,Nusaiba me yasa Kika Zama marar Imani mun taso tare kina kawata Amma burinki ki ganni a kaskance a wulakance me na tare miki,ke ba abin kunya bane ace babbar kawarki da ya kamata ki taimaka yau Nusaiba kawarki Zaki dauka a matsayin Yar aiki sabo da bani da gata Charity ta karasa da hawaye,Dauda ne ya shugo Yana tambaya lafiya? Aunty ta bashi labari babu bata lokaci yace Siyama hada kayanki Alhmdllh kudi sun samu aiki har gida ke ai abin ma ki godewa Nusaiba ne Kuma gata kawarki ai baza ki Sha wahala ba tashi maza bar Alalar masu siya in sun matsu suzo gida,Charity ta mike tace Inshaallah abinda Kika min Nusaiba Watarana sai kinyi Dana sani kayanta ta ebo a Leda viva Suka fita da Nusaiba,Nusaiba ta Shiga bayan mota ita Daya tace Charity ta zauna a gaba,Siyama Bata sake magana ba har Suka Isa gidan Aslam
Bayan kwana biyu Nusaiba taga Shuru bai da Niyyar kaita kasar waje tana zaune a Palo ta Sha gayu ya fito yace wow you look good tayi Murmushi ya zauna a gefenta tace har yanzu banji ka Fara cewa mu Fara Shirin Visa ba,Aslam yace ta me fa? Honeymoon Mana ya kamata ace Muna kasar waje yanzu,Ganin ta dameshi da zancen kasar waje baiyi niyya ba Amma sabo da a zauna lafiya yace ba komai zamuje Saudiya ya Kika gani? Kallonsa tayi tace Saudiya? Makkah kake nufi? Ibada zamu je Yi kenan? Ni ban shirya zuwa Makkah ba turai zaka kaini irin su Paris,Germerny etc kana wani Maganar Saudiya shike Nan kullum Muna masallaci bazan je ba ta mike tsaye tace ka rike kudinka bazan je ba Indai Makkah ce ni na taba ganin me kudi Dan tsumulmula ma irinka,Baki Aslam ya Bude cike da mamaki duk kudin da ya kashe Mata da danginsa dan tsumulmula ne shi gaba Daya sai abin ya daure Masa kai sabo da ya samu Yar tarbiyya me nutsuwa ya nemi Yar talakawa irin Nusaiba Ashe gwara Yan masu arzikin ma.
Tsayawa yayi Kawai Yana Shan mamaki just 3days da aure har an Fara fada,sharewa yayi ya hakura ya rabu da ita suna soyayyarsu har Suka cika sati biyu da aure Nusaiba ta shirya cikin tsadadaddjen material blue and purple ta Sha kyau ta fito sanye da takalmi me tsini da jaka ta yafa Dan siririn mayafi,Aslam bai fiye fita ba Yana gida ta same shi a bedroom dinsa Yana Shirin fita tace Baby kudin gyaran jiki zaka bani daga nan Zan biya a min make up,okay ya furta ya irga dubu ashirin ya bata,galala ta karbi kudin tace dubu ashirin kacal gyaran jiki fa nace da kwalliya,dubu biyar ya Kara Mata tace Bari dai nayi manage duk da Haka basu Isa ba,Kawai kallonta yake da mamaki,tace yawwa na manta yau Mama zata Zo da kannena anjima da Yamma,yace Allah ya kawosu lafiya Ina gida ai lokacin Zan Dan je Office na dawo Alright,ta zabi key cikin motocinsa ta Kira driver Suka fita ba inda taje wani gyaran jiki bank taje ta saka kudin a accnt dinta ta dawo gida.
Tana dawowa ta sa me aiki ta shirya lafiyayyen abinci dama bata girki Bata aikin komai,Mama ce tazo gidan tare da Ihsan da Ameer Nusaiba ta rude tana musu Sannu da zuwa ta mike ta shiga kitchen ta cika musu gabansu da kayan Dadi sunci sun Sha Mama tace wannan irin kyau haka Nusaiba kin ganki Kuwa Alhmdllh 'yata tayi goshi,Mama ta mike tana rawa da Waka Kai 'yata tayi goshi....Yata tayi goshi...ah..ahhh....Nusaiba tana tayata suna ta faman shewa,Mama tace ya accnt iceko ya fara Nauyi? Nusaiba ta nuna Mata Alert suka tuntsire da dariya,Ameer da Ihsan Baki suka tabe,Ameer yace wlh da nine shi sakinki zanyi daga kaiki ko yaushe karbar kudi,auren miji me kudi hauka ne,Ihsan ma tace duk tallan kosan da kike Yi kin manta kenan Mama nan kwanan nan kike siyar da gasara kullum kuka Abba baya bada kudin abinci amma har Kun manta...Mama ce ta masge Ihsan tace rufe min baki mahaukata idan mun tara kudin ai da ku za a ci
Aslam ne ya shigo ya zauna tare da gaida Mama,Mama anga me kudi harda cewa surukina ka dawo barka da dawowa suna ta hira ya haura sama sai ga Nusaiba tace anjima Mama zasu tafi Kuma gobe zasu je Kauye ya kamata a basu Dan wani Abu,Aslam bai ce komai ba yace sauri nake fita zanyi akwai kudi a kasan pillow na a ciki ki irga wasu ki bata babu ko godiya tace to, Bayan ya fita tana duba kudin taga dubu dari da hamsim gaba Daya ta kwashe kudin ta bawa Mama tace in kinje gobe ki cire na kashewa wasu Kuma ki saka a accnt dina,Mama tace ai kwandala bazan taba ba Ina da kudin kashewa gobe zanje da kaina banki na saka a account, suna ta nishadi ta rakata suka tafi.
Sai da Aslam ya dawo ya duba yaga Babu kudin gabansa ya fadi ya Shiga kwalawa Nusaiba Kira ta shigo tace Mene ne?yace Baki ga kudin da na ajiye a Nan ba Wanda nace ki eba a ciki ki bawa Mama,Nusaiba tace ai na bata su,cewa kayi na bata Kuma na bata wani abin ne a ciki,Aslam cike da bacin rai yace baki da hankali dubu dari da hamsim Kawai Zaki bawa Mama,cewa nayi ki iba Wai me yasa ku Mata har abada tunaninku abinda akeyi a novel gaskiya ne,ance Miki mijin novel ne ni da Kawai Zan ajiye kudi ince Bude drower ki kwasa,okay yanzu sabo da na bawa Mama common Dubu dari da hamsim shine nayi laifi wanne irin Dan mammako ne kai,sannu tsumulmulatulla ta juya ta fice ta bar Aslam a tsaye kikam yace karfa abinda nake tunani ya Zama gaskiya karfa Yarinyar nan dan kudina ta aureni,Zama yayi ransa a bace babu wani so ko kulawa babu tunda ya aureta bakin ciki take cusa Masa tun Yana sharewa har ya gaji.
Zuwa dare zuwa tayi cikin kayan baccinta tana zuba kamshi ta kwanta a gefensa,Aslam ya hadu ne ta ko Ina bata iya share shi jikinsa Kawai abin kallo ne,rungume shi tayi ta baya hakura yayi ya juyo Suka kwashi love,Watan Nusaiba daya ta shirya driver ya kaita gidan su Charity, Charity tana zuba kullin Alala taga Nusaiba da murna da ihu ta mike ta tafi da gudu zata rungumeta cikin azama Nusaiba ta ja baya tana Danna Wayarta me tsada tace karki bata min jiki baki ga a gindin murhu kike ba so kike na Fara warin hayaki, Charity ta saki baki tana mamakin Nusaiba ganin haka Kawai Charity itama ta shareta taci gaba zuba da alalarta ta bar Nusaiba a tsaye sai da Aunty ta fito jiki na rawa tace Nusaiba kece Nusaiba ta ja kujera ta zauna,bayan sun gaisa da Aunty tace dama wata samuwa ce ta taso da abin Alkhairi shi yasa nazo na Fara sanar muku,me aikina guda Daya ce ta min kadan to Zan dauki wata Yar aikin Kuma dubu talatin mijina ke biyan ma'aikatansa me zai hana ku bar Charity ta koma can da aiki ai yafi talla ta Zama kamar ma'aikaciyar gomnati dubu talatin a rayuwar nan ai ba Wasa bace,shine nace ai da bare gwara na gida Bari naji ko Charity zata yarda,Aunty dake ba yarta bace tace an gode wlh Zama ta yarda ko Dauda idan yaji ai zai yarda dubu talatin fa ai tsab zamu rage radadin talauci,Charity tace bazan je ba ni babu gidan wacce zanje bauta,Nusaiba me yasa Kika Zama marar Imani mun taso tare kina kawata Amma burinki ki ganni a kaskance a wulakance me na tare miki,ke ba abin kunya bane ace babbar kawarki da ya kamata ki taimaka yau Nusaiba kawarki Zaki dauka a matsayin Yar aiki sabo da bani da gata Charity ta karasa da hawaye,Dauda ne ya shugo Yana tambaya lafiya? Aunty ta bashi labari babu bata lokaci yace Siyama hada kayanki Alhmdllh kudi sun samu aiki har gida ke ai abin ma ki godewa Nusaiba ne Kuma gata kawarki ai baza ki Sha wahala ba tashi maza bar Alalar masu siya in sun matsu suzo gida,Charity ta mike tace Inshaallah abinda Kika min Nusaiba Watarana sai kinyi Dana sani kayanta ta ebo a Leda viva Suka fita da Nusaiba,Nusaiba ta Shiga bayan mota ita Daya tace Charity ta zauna a gaba,Siyama Bata sake magana ba har Suka Isa gidan Aslam