Sashe 28
Abnur Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Zaro ido tayi waje tana kallonsa, ta buÉ—e baki da niyyar magana, bai bata daman maganan ba ya haÉ—e bakinsu waje É—aya yana jin wani shaukin sonta na É—ibarsa.
Tun Noor na ganin kamar wasa, har abin ya fara wuce tunani da lissafinta, sai lokacin kuka ya zo mata, ta shiga magiya amma ina, Zannur ya riga yayi nisa, ya sha alwashin mayar da ita cikakkiyar mace, sannan Mrs Zannur Shuraim.
Ba ƙaramin wahala Noor ta sha ba a wannan daren, har sai da kukan ma ya daina fita.
sai bayan komai ya lafa kafin ya janyota jikinsa wasu hawaye Masu É—umi na bin fuskarsa, albarka kam ta shasu kwando kwando. Ita kam Noor banda kuka babu abinda takeyi, sai sake birkita masa lissafi takeyi.
A ranar ya tabbatar yana ma Noor son so, irin sonda baya tunanin wani ya taɓa hasashensa.
***_10 years Later_*
Mrs Zannur Shuraim ce a zaune, a babban falon da ya ji komai na rayuwa, a hankali ta miƙe tare da yaron da ke kan Cinyarta wanda bazai wuce shekara ɗaya da watanni ba.
Daƙin yara ta kaisa, tare da kwantar da shi a kan gadonsa, tana lallaɓa shi, dan ta tabbata idan har ya farka, rikici zai saka mata, a hankali ta zare hannunta, tare da fita daga ɗakin.
Ƙasa ta sauƙo, ganin babu kowa a falon ya sata ƙarasa wa ɗakin hoto dan ta tabbatar duk suna can.
Daga bakin ƙofa ta tsaya tana kallonsu, yadda Zannur ya sa ƴaƴansu guda biyu a gaba, Fatima, da Shuraim, yana koya musu ɗaukan hoto
Fatima wacce suke kira da, Nihal tace
"daddy na É—auka, wallahi i clicked it right! Adnan ka gani!"
ta faÉ—a tana tsalle tare da nuna ma Shuraim da ya kasa É—aukan ko É—aya.
Murmushi Zannur yayi yana faÉ—in
"shima yanzu zai É—auka ki bar yi mishi dariya"
Ƙarasowa tayi cikin ɗakin a hankali tana murmushi,
"Daddy saura Ni"
Ta faɗa cikin shagwaɓa da sigar zolaya.
Juyowa sukayi Dukansu suna kallonta, kafin Shuraim yace
"daddy ni Ummi zan É—auka, bazan É—auki mimi ba, tunda ta min dariya"
"To shikenan, but is daddy allowed to join Ummi? Ya tambaya yana murmushi
"Eh kai kaÉ—ai amma"
Matsawa kusa da ita yayi yace
"to my boy"
Ai Yana shirin É—auka Mimi tayi saurin shiga ya É—auka da ita, nan fa suka shiga rikici.
Noor ce ta ƙarasa tare da karɓan mini câmeras ɗin hannunsu, to ya isa haka, kuje lesson teacher ɗinku na hanya, don't keep her waiting.
"Toh Ummi" suka faÉ—a a tare, Da sauri suka juya suka fice a É—akin dan É—auko littafan makarantarsu.
Janyota Zannur yayi yana faÉ—in,
"me kikace É—azu?, kikace saura ke? To muje in koya miki naki"
Turo baki tayi tana faÉ—in Nikam
"ah ah yanzu fa na samu sadeeq yayi bacci"
bai jira mai zatace ba, ya ja hannunta suka fice a É—akin.
Yasira kam zuwa yanzu, ƴaƴanta huɗu, dan kuwa tun komawarta, Baba yayi mata aure da wani dattijo, mutumin yana da hankali sosai, kuma yana son Yasira sosai, a yanzu ta kwantar da hankalinta, ta riƙe mijinnata da ƴaƴan sa tana zaune lafiya da su.
TaufeeÆ™ da Amina duniya sabuwa, dan kuwa yanzu Æ´aÆ´ansu biyu, suna zaune cikin kwanciyar hankali da soyayyah.
Asabe tayi aure Ita ma, har tana da ya'ya biyu.
Papi da Ammi, suna zuwa Nigeria, duk sanda suka ji kewan su Noor, haka Abbu da Maami, kamar yadda suma suke zuwa musu duk sanda suka samu hutu daga wajajen aikinsu.
A yanzu ana shirin auren Farhaana, da saurayinta ashraf acan Dubai kenan, Noor ana ta shirye shiryen zuwa, dan kuwa itace ƙirjin biki.
Tammat bi hamdillah, anan na kawo ƙarshen littafin ABNUR, kuskuren da nayi ina roƙon Allah ya yafemin, da Ni da ku baki ɗaya,na taƙaita labarin saboda wasu dalilai nawa.
Alhamdulillah, Alhamdulillah Alhamdulillah.
Maimoon#
Tun Noor na ganin kamar wasa, har abin ya fara wuce tunani da lissafinta, sai lokacin kuka ya zo mata, ta shiga magiya amma ina, Zannur ya riga yayi nisa, ya sha alwashin mayar da ita cikakkiyar mace, sannan Mrs Zannur Shuraim.
Ba ƙaramin wahala Noor ta sha ba a wannan daren, har sai da kukan ma ya daina fita.
sai bayan komai ya lafa kafin ya janyota jikinsa wasu hawaye Masu É—umi na bin fuskarsa, albarka kam ta shasu kwando kwando. Ita kam Noor banda kuka babu abinda takeyi, sai sake birkita masa lissafi takeyi.
A ranar ya tabbatar yana ma Noor son so, irin sonda baya tunanin wani ya taɓa hasashensa.
***_10 years Later_*
Mrs Zannur Shuraim ce a zaune, a babban falon da ya ji komai na rayuwa, a hankali ta miƙe tare da yaron da ke kan Cinyarta wanda bazai wuce shekara ɗaya da watanni ba.
Daƙin yara ta kaisa, tare da kwantar da shi a kan gadonsa, tana lallaɓa shi, dan ta tabbata idan har ya farka, rikici zai saka mata, a hankali ta zare hannunta, tare da fita daga ɗakin.
Ƙasa ta sauƙo, ganin babu kowa a falon ya sata ƙarasa wa ɗakin hoto dan ta tabbatar duk suna can.
Daga bakin ƙofa ta tsaya tana kallonsu, yadda Zannur ya sa ƴaƴansu guda biyu a gaba, Fatima, da Shuraim, yana koya musu ɗaukan hoto
Fatima wacce suke kira da, Nihal tace
"daddy na É—auka, wallahi i clicked it right! Adnan ka gani!"
ta faÉ—a tana tsalle tare da nuna ma Shuraim da ya kasa É—aukan ko É—aya.
Murmushi Zannur yayi yana faÉ—in
"shima yanzu zai É—auka ki bar yi mishi dariya"
Ƙarasowa tayi cikin ɗakin a hankali tana murmushi,
"Daddy saura Ni"
Ta faɗa cikin shagwaɓa da sigar zolaya.
Juyowa sukayi Dukansu suna kallonta, kafin Shuraim yace
"daddy ni Ummi zan É—auka, bazan É—auki mimi ba, tunda ta min dariya"
"To shikenan, but is daddy allowed to join Ummi? Ya tambaya yana murmushi
"Eh kai kaÉ—ai amma"
Matsawa kusa da ita yayi yace
"to my boy"
Ai Yana shirin É—auka Mimi tayi saurin shiga ya É—auka da ita, nan fa suka shiga rikici.
Noor ce ta ƙarasa tare da karɓan mini câmeras ɗin hannunsu, to ya isa haka, kuje lesson teacher ɗinku na hanya, don't keep her waiting.
"Toh Ummi" suka faÉ—a a tare, Da sauri suka juya suka fice a É—akin dan É—auko littafan makarantarsu.
Janyota Zannur yayi yana faÉ—in,
"me kikace É—azu?, kikace saura ke? To muje in koya miki naki"
Turo baki tayi tana faÉ—in Nikam
"ah ah yanzu fa na samu sadeeq yayi bacci"
bai jira mai zatace ba, ya ja hannunta suka fice a É—akin.
Yasira kam zuwa yanzu, ƴaƴanta huɗu, dan kuwa tun komawarta, Baba yayi mata aure da wani dattijo, mutumin yana da hankali sosai, kuma yana son Yasira sosai, a yanzu ta kwantar da hankalinta, ta riƙe mijinnata da ƴaƴan sa tana zaune lafiya da su.
TaufeeÆ™ da Amina duniya sabuwa, dan kuwa yanzu Æ´aÆ´ansu biyu, suna zaune cikin kwanciyar hankali da soyayyah.
Asabe tayi aure Ita ma, har tana da ya'ya biyu.
Papi da Ammi, suna zuwa Nigeria, duk sanda suka ji kewan su Noor, haka Abbu da Maami, kamar yadda suma suke zuwa musu duk sanda suka samu hutu daga wajajen aikinsu.
A yanzu ana shirin auren Farhaana, da saurayinta ashraf acan Dubai kenan, Noor ana ta shirye shiryen zuwa, dan kuwa itace ƙirjin biki.
Tammat bi hamdillah, anan na kawo ƙarshen littafin ABNUR, kuskuren da nayi ina roƙon Allah ya yafemin, da Ni da ku baki ɗaya,na taƙaita labarin saboda wasu dalilai nawa.
Alhamdulillah, Alhamdulillah Alhamdulillah.
Maimoon#