Sashe 13
Abnur Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri ya sake riƙe hannunta, yana jawota gabaki ɗayanta zuwa jikinsa,kasa koda ƙwaƙƙwaran motsi tayi,cikin Muryar da shi kansa bai san yana da ita ba ya soma faɗin
"me yasa kike shiga ruwa,bakya tsoron mura ya kamaki?"
ÆŠagowa tayi ta kalleshi,sai kuma ta sunkuyar da kanta,ta kasa cewa komai,
"Tambayar ki nake"ya faÉ—a a hankali yana dubanta.
"To ai Ni ina so,kuma ko a Baulawa ma ina shiga"
ta faÉ—a tana turo baki.
"To nan ba Baulawa bane, nan ba'a shiga ruwan sama, idan dai baso kike ki ƙarar min da kuɗina a asibiti ba".
"Ni ruwa baya sani rashin lafiya" ta faɗa a shagwaɓe,
"I see"ya faÉ—a ya na sake ta
Ai kaman jira takeyi da gudu ta bar wajen,ya bita da kallo yana shafa jiƙaƙƙen sumarsa,
su Amina da Asabe da ke leƙe ta kitchen sai tafawa sukeyi duk da basa jin me suke faɗa,
Asabe ta É—aga hannu sama tana faÉ—in"Allah ka aurar da mu"Amina ta amsa da
"Ameen ya Allah muma dai muji me ake ji"
suka sake ƙyalƙyalewa da dariya,
Yasira da ke tsaye itama ta ɗayan ɓangaren ta ja tsaki, sai kuma tayi murmushi a zuciyarta tana faɗin
"komai ya kusa zuwa ƙarshe".
kallon jikinsa yayi, yaga yadda yayi sharkaf da ruwa,a hankali ya furta
"Yuk"
Yana ɓata fuska,sai kuma ya ja tsaki, sam ba abinda yake son ce mata ba kenan,
so yayi ya mata faÉ—a, amma bai san ya akayi harshen sa ya kasa bashi haÉ—in kai ba,shima juyawa yayi ya bar wajen yana sakin attishawa.
Ƙarfe 3:00 ya fito daga ɗakinsa ya sake shiryawa cikin wasu ƙananan kayan,but ya ƙara rigar sanyi akai,
sauƙowa yayi falon ƙasa ya zauna yana danna wayarsa.
a hankali itama take sauƙowa ta canza kayanta zuwa doguwar rigar abaya ƙafafuwan ta san ye cikin flat shoes na *_Miu Miu_* kitchen ta nufa batare da ta lura da shi ba, a hankali yace
"tea"
Cak ta tsaya,sai kuma ta juya ta kallesa,ganin idanunsa a lumshe yasa kawai ta juya ta nufi kitchen É—in,
Amina da Asabe na ganinta suka soma gulma ƙasa ƙasa suna dariya,
"Ku kuma fa"
ta faÉ—a tana murmushi itama,
"Ina kwana Madam"
suka haÉ—a baki wajen faÉ—a,murmushi kawai tayi.
"Ina kwana"
Yasira ta gaisheta a daƙile, itama ƙasa ƙasa ta amsa, tana faɗin
"Yasira ki haɗa tea, ki saka kayan ƙamshin a ciki, da citta, yanzu ina jiranki ki kawomin parlour".
Yasira ji tayi kamar ta fashe ƙasa ƙasa tace"ok ma"
Daga haka ta juya ta bar kitchen É—in.
Asabe da Amina suka tafa suna faÉ—in
"wannan irin shiga ruwa na masoya ai dole su sha shayi saboda sanyi"
Amina tace "haka abin yake"
suka sake kwashe wa da dariya.
Ita dai Yasira ko takan su bata bi ba,ta haɗa shayin,ta jera a kan tray mai matuƙar kyau sannan tace
"Amina kikai mata"
"In kai mata ina?,Ni rufa min asiri, matar gida tace ki kai mata kice in kai mata, ah ah wallhi"
Yasira tayi ƙwafa ta suri tray ɗin ta fito,
ganin Sir Zannur a falon ya sa ta saita kanta da fuskarta ta gyara tafiyarta, a yangance ta ajiye a kan Centre table É—in tana kallon sashin da Noor take zaune,
itama kallonta takeyi,kawar da kanta tayi tana kallon Zannur tace
" Sir should I serve you tea"
Itadai Noor kallonta kawai takeyi
"don't worry,ki barshi, ki je ki cigaba da aikin ki"
ya faÉ—a ba tare da ya dube ta ba,
"ok sir"
ta faɗa badan ran ta ya so ba, ta miƙe ta bar wajen, da ido Noor ta bita kawai,
ÆŠago wa yayi daga danna wayar yace
"Are You waiting for me to ask you to serve the tea"
Da sauri ta sauƙo daga kujeran tana ɗaukan cup ɗin ta shiga tsiyaya masa shayin.
Satan kallonta kawai yake yi yadda take yin komai a nitse,har ta gama ta miƙa masa, yana shirin karɓa wayarsa tayi ƙara,
Ganin Maami haka kawai yaji gabansa ya faÉ—i, É—agawa yayi tare da yin sallama,
"Habibi come and pick me up at the airport"
Da sauri ya ajiye cup ɗin daya karɓa yana faɗin
"what!!, Maami, wani airport É—in"
"Nnamdi Azikwe International Airport"
ta faɗa a taƙaice tana katse wayar ta.
Wayar hannun sa ya bi da kallo, sai kuma ya juya ya kalli Noor, ba tare da yace komai ba kawai ya juya ya nufi ƙofa,
kallo ta bishi da shi,a ranta tana tunanin anya lafiya kuwa, shayin da ya bari ta É—auka,sannan ta kira landline na kitchen, tace suzo su maida tea É—in.
daga haka ta haura da nashin a hannunta tana tunanin abinda ya É—aga masa hankali haka.
Maimoon#
💖ABNUR💖
By maimoon🤓
Elegant online writers📚📖
Free book📚
Page 13
Har ya isa Airport É—in, bai dai na tunanin mai ya ka wo Maami Nigeria all of a sudden ba.
A hankali ya ƙaraso in da ta ke tsaye,ta na sanye da abaya, fuskar ta da glass mai kyau,ta fito a Mrs shuraim ɗinta.
Rungume ta ya yi ba tare da yace komai ba, sai lokacin ta lura da shi,da sauri ta É—ago kansa ta na kallon sa
"Habibi are you Ok?" murmushi ya yi ya ce
"babu kawai am happy saboda zuwanki ne"
ya faÉ—a ya na murmushi.
Cikin matuƙar farinciki,ta manna masa kiss a both chicks ɗinsa da forehead ta na faɗin
"I missed you so much Habibi,mu je gida".
Bai ce komai ba ya É—ago daga jikinta,ya na Jan trolley É—inta,kasancewar bai fito da bodyguards ba.
Sai da ya sa a mota, kafin ya zagayo ya buɗe mata ƙofan motan,
"my Queen,shall we?"
ya faÉ—a yana nuna mata motar
Dariya tayi sosai tana kallon shi, kafin ta shiga ta zauna, shima ya zagaya ya shiga motar, amma gabaÉ—aya tunaninsa na ga abinda zai faru idan Maami ta haÉ—u da Noor.
Ganin he is carried away ya sa Maami shafa furkarsa ta na faÉ—in
"Habibi are you hiding anything?"
Da sauri ya girgiza mata kai,yana faÉ—in
"Maami kin san na ce miki ina son muyi magana idan nazo Dubai!, so tunda kinzo, I will explain everything to you Amma sai kin huta"
Ƙura masa ido tayi tana kallonsa,sai kuma ta ce,
"nima kai na akwai abinda nake so in tambayeka that is very important, Dan kusan ma shi ya kawo Ni Nigeria, duk da nasan ba zaka taɓa yin hakan ba da amincewa ta ba".
shiru yayi yana sauraranta, dan bai kawo ko a ransa ta san da aurenshi ba, to wa ma zai faÉ—a mata idan ba shi É—in ba.
Motar ce ta kusa kufce masa saboda tambayar da ya jita a bazata
"Habibi wai kayi aure ba mu sani ba?"
Da sauri ya ja burki da ƙarfi yana duban ta
"Who told you this Maami?"
"Kar ka damu nasan ba gaskiya bane, wata ce kawai ta kira ni wai ka yi aure but I didn't believe her" ta faÉ—a tana murmushi
"Maami zan faÉ—a miki komai idan mun je gida"
Shine kaɗai abin da ya iya furtawa, zuciyarsa na tafasa, tabbass da ya san waye ya faɗa ma Maami zancennan, sai ya sashi yayi regretting, but yasan yanda zai ɓullo wa Maami,
fatan shi kawai Allah ya sa kar Maami ta ɗauka da zafi, dan ya san ta, tana sonshi sosai, amma tana da matuƙar kafiya akan abinda ba ta so.
Har suka iso gidan ba wanda ya sake cewa komai,
da sauri bodyguards suka buɗe musu ƙofa suna yi ma Maami sannu da zuwa cikin matuƙar girmamawa,
hannu kawai ta É—aga musu, ta wuce, shima ya bi bayanta jiki a sanyaye,
A falo ya sameta tana tsaye ta na ƙarema ko ina kallo,
"Ƙarasowa yayi yace Maami ki huta sai muyi maganan kinji!"
Bata ce masa komai ba ta nufi bene,
tsayawa tayi cak,ganin wata kyakkyawar matashiyar budurwa tana sauƙowa,ja baya tayi tana kallon Noor,sai kuma ta juya da sauri tana kallon Zannur
Har ta ƙarasa sauƙowa kafin ta lura da waɗanda ke falon, kasa wucewa tayi,sai ta tsaya kawai tana kallonsu,
"Ina wuni"ta faÉ—a cikin in-ina dan dai daga ganin matar kasan itace mahaifiyar Zannur duk da ba wani kama yake da ita sosai ba.
Kallonta kawai Maami keyi,tama kasa amsawa,sai kuma ta juya da sauri ta na kallon Zannur
"and who is she?"ta faɗa a ƙausashe
"Maami pleaaaaase na ce miki za muyi magana idan kin huta please"
Cikin tsawa ta katse shi tana faÉ—in
"Habibi who is she?,don't you dare lie to me, wayece wannan?,kuma daga ina take?,me takeyi a sama?"
Sunkuyar da kansa yayi dan ya san irin ɓacin ran Maami, idan har bai faɗa mata ba to tabbass ranta ƙara ɓaci zaiyi wanda zai sake ɓata komai.
Cikin inda inda yace
"my w..i..f.e"
"You Are Mad Habibi, ka haukace, how could you?
ta faÉ—a tana zare ido, da sauri kuma ta juya ga Noor da duk a tsorace take da ita.
Cikin faÉ—a tace
"me kika yi ma yarona, tell me before I deal with you personally"
Ta faÉ—a tana tunkaro Noor,
Da sauri Zannur ya sha gabanta yana faÉ—in
"Maami listen to me,zan faÉ—a miki komai, pleaaaaase muje É—akin ki"
"Out of my way Zannur"
ta faÉ—a tana kallon cikin idonsa.
With suprise Shima yake kallonta, rabonta da ta kira sunansa har ya manta, ya tabbata yau ranta ya kai matuƙa wajen ɓaci.
Cikin sauri yace
"Maami ki saurareni, she is my wife, but I promise bana sonta, ban taɓa sonta ba, kuma bazan taɓa sonta ba, I only helped her, kuma ke kika ce in dinga taimako Maami!"
Wani kallon ka raina min wayo Maami ta ke masa, kafin ta sa hannu ta matsar da shi daga gabanta ta na nufan Noor
Ai da gudu Noor ta juya ta koma sama ta shige ɗakinta ta rufe ƙofar da key, dan wallahi ta tsorata ainun da matar,
amma maganganun sa sun fi mata ciwo fiye da fushin mahaifiyarsa saboda ta san fushin Maami is justified, dole ranta ya ɓaci.
A hankali ta ƙarasa gefen gadonta tana toshe bakinta da tafin hannunta saboda kukan da ke ƙoƙarin cin ƙarfinta
Juyowa Maami ta yi ta kallesa sai kuma ta haura sama, ba tare da ta sake cewa komai ba
"me yasa kike shiga ruwa,bakya tsoron mura ya kamaki?"
ÆŠagowa tayi ta kalleshi,sai kuma ta sunkuyar da kanta,ta kasa cewa komai,
"Tambayar ki nake"ya faÉ—a a hankali yana dubanta.
"To ai Ni ina so,kuma ko a Baulawa ma ina shiga"
ta faÉ—a tana turo baki.
"To nan ba Baulawa bane, nan ba'a shiga ruwan sama, idan dai baso kike ki ƙarar min da kuɗina a asibiti ba".
"Ni ruwa baya sani rashin lafiya" ta faɗa a shagwaɓe,
"I see"ya faÉ—a ya na sake ta
Ai kaman jira takeyi da gudu ta bar wajen,ya bita da kallo yana shafa jiƙaƙƙen sumarsa,
su Amina da Asabe da ke leƙe ta kitchen sai tafawa sukeyi duk da basa jin me suke faɗa,
Asabe ta É—aga hannu sama tana faÉ—in"Allah ka aurar da mu"Amina ta amsa da
"Ameen ya Allah muma dai muji me ake ji"
suka sake ƙyalƙyalewa da dariya,
Yasira da ke tsaye itama ta ɗayan ɓangaren ta ja tsaki, sai kuma tayi murmushi a zuciyarta tana faɗin
"komai ya kusa zuwa ƙarshe".
kallon jikinsa yayi, yaga yadda yayi sharkaf da ruwa,a hankali ya furta
"Yuk"
Yana ɓata fuska,sai kuma ya ja tsaki, sam ba abinda yake son ce mata ba kenan,
so yayi ya mata faÉ—a, amma bai san ya akayi harshen sa ya kasa bashi haÉ—in kai ba,shima juyawa yayi ya bar wajen yana sakin attishawa.
Ƙarfe 3:00 ya fito daga ɗakinsa ya sake shiryawa cikin wasu ƙananan kayan,but ya ƙara rigar sanyi akai,
sauƙowa yayi falon ƙasa ya zauna yana danna wayarsa.
a hankali itama take sauƙowa ta canza kayanta zuwa doguwar rigar abaya ƙafafuwan ta san ye cikin flat shoes na *_Miu Miu_* kitchen ta nufa batare da ta lura da shi ba, a hankali yace
"tea"
Cak ta tsaya,sai kuma ta juya ta kallesa,ganin idanunsa a lumshe yasa kawai ta juya ta nufi kitchen É—in,
Amina da Asabe na ganinta suka soma gulma ƙasa ƙasa suna dariya,
"Ku kuma fa"
ta faÉ—a tana murmushi itama,
"Ina kwana Madam"
suka haÉ—a baki wajen faÉ—a,murmushi kawai tayi.
"Ina kwana"
Yasira ta gaisheta a daƙile, itama ƙasa ƙasa ta amsa, tana faɗin
"Yasira ki haɗa tea, ki saka kayan ƙamshin a ciki, da citta, yanzu ina jiranki ki kawomin parlour".
Yasira ji tayi kamar ta fashe ƙasa ƙasa tace"ok ma"
Daga haka ta juya ta bar kitchen É—in.
Asabe da Amina suka tafa suna faÉ—in
"wannan irin shiga ruwa na masoya ai dole su sha shayi saboda sanyi"
Amina tace "haka abin yake"
suka sake kwashe wa da dariya.
Ita dai Yasira ko takan su bata bi ba,ta haɗa shayin,ta jera a kan tray mai matuƙar kyau sannan tace
"Amina kikai mata"
"In kai mata ina?,Ni rufa min asiri, matar gida tace ki kai mata kice in kai mata, ah ah wallhi"
Yasira tayi ƙwafa ta suri tray ɗin ta fito,
ganin Sir Zannur a falon ya sa ta saita kanta da fuskarta ta gyara tafiyarta, a yangance ta ajiye a kan Centre table É—in tana kallon sashin da Noor take zaune,
itama kallonta takeyi,kawar da kanta tayi tana kallon Zannur tace
" Sir should I serve you tea"
Itadai Noor kallonta kawai takeyi
"don't worry,ki barshi, ki je ki cigaba da aikin ki"
ya faÉ—a ba tare da ya dube ta ba,
"ok sir"
ta faɗa badan ran ta ya so ba, ta miƙe ta bar wajen, da ido Noor ta bita kawai,
ÆŠago wa yayi daga danna wayar yace
"Are You waiting for me to ask you to serve the tea"
Da sauri ta sauƙo daga kujeran tana ɗaukan cup ɗin ta shiga tsiyaya masa shayin.
Satan kallonta kawai yake yi yadda take yin komai a nitse,har ta gama ta miƙa masa, yana shirin karɓa wayarsa tayi ƙara,
Ganin Maami haka kawai yaji gabansa ya faÉ—i, É—agawa yayi tare da yin sallama,
"Habibi come and pick me up at the airport"
Da sauri ya ajiye cup ɗin daya karɓa yana faɗin
"what!!, Maami, wani airport É—in"
"Nnamdi Azikwe International Airport"
ta faɗa a taƙaice tana katse wayar ta.
Wayar hannun sa ya bi da kallo, sai kuma ya juya ya kalli Noor, ba tare da yace komai ba kawai ya juya ya nufi ƙofa,
kallo ta bishi da shi,a ranta tana tunanin anya lafiya kuwa, shayin da ya bari ta É—auka,sannan ta kira landline na kitchen, tace suzo su maida tea É—in.
daga haka ta haura da nashin a hannunta tana tunanin abinda ya É—aga masa hankali haka.
Maimoon#
💖ABNUR💖
By maimoon🤓
Elegant online writers📚📖
Free book📚
Page 13
Har ya isa Airport É—in, bai dai na tunanin mai ya ka wo Maami Nigeria all of a sudden ba.
A hankali ya ƙaraso in da ta ke tsaye,ta na sanye da abaya, fuskar ta da glass mai kyau,ta fito a Mrs shuraim ɗinta.
Rungume ta ya yi ba tare da yace komai ba, sai lokacin ta lura da shi,da sauri ta É—ago kansa ta na kallon sa
"Habibi are you Ok?" murmushi ya yi ya ce
"babu kawai am happy saboda zuwanki ne"
ya faÉ—a ya na murmushi.
Cikin matuƙar farinciki,ta manna masa kiss a both chicks ɗinsa da forehead ta na faɗin
"I missed you so much Habibi,mu je gida".
Bai ce komai ba ya É—ago daga jikinta,ya na Jan trolley É—inta,kasancewar bai fito da bodyguards ba.
Sai da ya sa a mota, kafin ya zagayo ya buɗe mata ƙofan motan,
"my Queen,shall we?"
ya faÉ—a yana nuna mata motar
Dariya tayi sosai tana kallon shi, kafin ta shiga ta zauna, shima ya zagaya ya shiga motar, amma gabaÉ—aya tunaninsa na ga abinda zai faru idan Maami ta haÉ—u da Noor.
Ganin he is carried away ya sa Maami shafa furkarsa ta na faÉ—in
"Habibi are you hiding anything?"
Da sauri ya girgiza mata kai,yana faÉ—in
"Maami kin san na ce miki ina son muyi magana idan nazo Dubai!, so tunda kinzo, I will explain everything to you Amma sai kin huta"
Ƙura masa ido tayi tana kallonsa,sai kuma ta ce,
"nima kai na akwai abinda nake so in tambayeka that is very important, Dan kusan ma shi ya kawo Ni Nigeria, duk da nasan ba zaka taɓa yin hakan ba da amincewa ta ba".
shiru yayi yana sauraranta, dan bai kawo ko a ransa ta san da aurenshi ba, to wa ma zai faÉ—a mata idan ba shi É—in ba.
Motar ce ta kusa kufce masa saboda tambayar da ya jita a bazata
"Habibi wai kayi aure ba mu sani ba?"
Da sauri ya ja burki da ƙarfi yana duban ta
"Who told you this Maami?"
"Kar ka damu nasan ba gaskiya bane, wata ce kawai ta kira ni wai ka yi aure but I didn't believe her" ta faÉ—a tana murmushi
"Maami zan faÉ—a miki komai idan mun je gida"
Shine kaɗai abin da ya iya furtawa, zuciyarsa na tafasa, tabbass da ya san waye ya faɗa ma Maami zancennan, sai ya sashi yayi regretting, but yasan yanda zai ɓullo wa Maami,
fatan shi kawai Allah ya sa kar Maami ta ɗauka da zafi, dan ya san ta, tana sonshi sosai, amma tana da matuƙar kafiya akan abinda ba ta so.
Har suka iso gidan ba wanda ya sake cewa komai,
da sauri bodyguards suka buɗe musu ƙofa suna yi ma Maami sannu da zuwa cikin matuƙar girmamawa,
hannu kawai ta É—aga musu, ta wuce, shima ya bi bayanta jiki a sanyaye,
A falo ya sameta tana tsaye ta na ƙarema ko ina kallo,
"Ƙarasowa yayi yace Maami ki huta sai muyi maganan kinji!"
Bata ce masa komai ba ta nufi bene,
tsayawa tayi cak,ganin wata kyakkyawar matashiyar budurwa tana sauƙowa,ja baya tayi tana kallon Noor,sai kuma ta juya da sauri tana kallon Zannur
Har ta ƙarasa sauƙowa kafin ta lura da waɗanda ke falon, kasa wucewa tayi,sai ta tsaya kawai tana kallonsu,
"Ina wuni"ta faÉ—a cikin in-ina dan dai daga ganin matar kasan itace mahaifiyar Zannur duk da ba wani kama yake da ita sosai ba.
Kallonta kawai Maami keyi,tama kasa amsawa,sai kuma ta juya da sauri ta na kallon Zannur
"and who is she?"ta faɗa a ƙausashe
"Maami pleaaaaase na ce miki za muyi magana idan kin huta please"
Cikin tsawa ta katse shi tana faÉ—in
"Habibi who is she?,don't you dare lie to me, wayece wannan?,kuma daga ina take?,me takeyi a sama?"
Sunkuyar da kansa yayi dan ya san irin ɓacin ran Maami, idan har bai faɗa mata ba to tabbass ranta ƙara ɓaci zaiyi wanda zai sake ɓata komai.
Cikin inda inda yace
"my w..i..f.e"
"You Are Mad Habibi, ka haukace, how could you?
ta faÉ—a tana zare ido, da sauri kuma ta juya ga Noor da duk a tsorace take da ita.
Cikin faÉ—a tace
"me kika yi ma yarona, tell me before I deal with you personally"
Ta faÉ—a tana tunkaro Noor,
Da sauri Zannur ya sha gabanta yana faÉ—in
"Maami listen to me,zan faÉ—a miki komai, pleaaaaase muje É—akin ki"
"Out of my way Zannur"
ta faÉ—a tana kallon cikin idonsa.
With suprise Shima yake kallonta, rabonta da ta kira sunansa har ya manta, ya tabbata yau ranta ya kai matuƙa wajen ɓaci.
Cikin sauri yace
"Maami ki saurareni, she is my wife, but I promise bana sonta, ban taɓa sonta ba, kuma bazan taɓa sonta ba, I only helped her, kuma ke kika ce in dinga taimako Maami!"
Wani kallon ka raina min wayo Maami ta ke masa, kafin ta sa hannu ta matsar da shi daga gabanta ta na nufan Noor
Ai da gudu Noor ta juya ta koma sama ta shige ɗakinta ta rufe ƙofar da key, dan wallahi ta tsorata ainun da matar,
amma maganganun sa sun fi mata ciwo fiye da fushin mahaifiyarsa saboda ta san fushin Maami is justified, dole ranta ya ɓaci.
A hankali ta ƙarasa gefen gadonta tana toshe bakinta da tafin hannunta saboda kukan da ke ƙoƙarin cin ƙarfinta
Juyowa Maami ta yi ta kallesa sai kuma ta haura sama, ba tare da ta sake cewa komai ba