Sashe 23
Abnur Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ameen duk suka amsa dashi kafin papi ya É—ora da fadin,
"kuma ina neman alfarmarku, ku barni in tafi da Noor yau, dan Allah."
Da sauri Umma tace
"Alhaji da dai an bari zuwa gobe, yanzu yamma tayi", ta faÉ—a hawaye na ciko idanunta dan sam batason rabuwa da Noor.
"Ah ah Aisha ki barshi ya tafi da Æ´arsa, ai da nan da can duk É—aya ne, kuma ai zumunci ba yanke wa zai yi ba, Noor Æ´arkice har abada."
Da sauri papi yave
"wannan haka yake, har abada zumuncin ku da Noor ba zai taɓa yankewa ba na muku alƙawarin hakan."
"Shikenan Alhaji mun gode sosai",
Umma ta faÉ—a tana matsar hawaye.
Babu abinda Noor ta É—auka, daga ita sai kayan jikinta, sai gyalen abayar a kanta suka fito daga gidan, su Umma suka musu rakiya har bakin mota,
Zare hannunta Noor tayi daga na papi, da sauri taje ta rungume Umma tana kuka,
A hankali Umma tace
"Noor ki kwantar da hankalinki, insha Allahu zamuzo muga inda kike bada jimawa ba kinji."
GyaÉ—a kai tayi kafin taje gurin Baba dake tsaye shi kansa daurewa kawai yakeyi
"Baba zan tafi'
ta faɗa tana rufe fuskarta saboda kukan da ya ci ƙarfin ta,
"Allah ya miki albarka Noor, sai munzo."
Ya faÉ—a yana shafa kanta, juyawa tayi zata shiga motar, khamal yace
"Wato Ni kadai ne baza'a ma sallama ba koh Noor?"
Da sauri ta juyo tana kallonsa
Murmushi yayi yana faÉ—in ba
"laifinki bane wato anga Baba, an manta da yaya ko?"
Kuka ta fashe da shi, da sauri Baba yace
"khamal ka kiyayeni fah."
Dariyar ƙarfin hali khamal yayi ya matso kusa da ita yana faɗin
"wasa nake miki ƙanwata, Allah ya kiyaye hanya ya kai mana ke lafiya Noor, sai munzo."
ÆŠago idanunta tayi kafin a hankali tace
"nagode"
Bai ce mata komai ba ya buɗe mata baya ta shiga, papi ma sallama yayi musu ya shiga motar, driver ya tada motar suka bar ƙauyen suna ɗaga ma juna hannu.
Maimoon#
*💖ABNUR💖*
*By Maimoon*
*Elegant online writers* 📚📖
*Page 21*
Har suka isa Airport, babu mai cewa komai a motan, daga Noor har Papi, kowa da irin tunanin da yake a zuciyarsa.
Juyowa Papi yayi ya kalleta, yadda ta matsa can jikin window, ta jingina kanta, idanunta a lumshe, sai kayi tunanin bacci takeyi.
Amma a bangaren Noor tunani kawai takeyi,
gwara ma tayi nisa da Zannur, idan ta tafi tare da mahaifinta, bazai sake ganinta ba, bazai sake jin É—uriyarki ta ba, ta fita daga rayuwarsa na har abada.
Tsayuwar da motar yayi, shi ya dawo dasu daga tunanin da suka lula, a hankali suka sauƙo daga motar, kowannen su jikinsa a sanyaye yake.
Har papi ya gama duk abinda zasu buƙata, hannunsa na cikin Noor, haka suka shiga jirgi yana riƙe da hannunta.
Duk da Noor bata taɓa shiga jirgi ba, but ta daure sosai, har jirgin ya daidaita a sararin samaniya.
Ƙarfe 8:00 na daren ranan Papi ya shigo da Noor cikin gidansa, a matsayin ƴarsa halak malak, wacce zai iya nunawa duka duniya with proud yace
"Noor Æ´atace."
A Falon ƙasa suka sami Sudais da Namra, suna hide nd seek, suna ganinsa suka nufosa da gudu suna faɗin
"papi"
ÆŠaga sudais yayi yana dariya kafin yace
"kazama ƙatoto kaima fa"
duk suka tuntsire da dariya, Namra tace
"papi you are welcome"
ta faÉ—a tana kallon Noor.
Jawo hannunta yayi yace
"oya common, greet your elder sister"
What's her name?
Namra ta tambaya tana cigaba da kallonta, dan ganin tsananin kaman da sukeyi da papinta.
"Noor"ya faÉ—a yana murmushi.
Ƙarasowa tayi gaban Noor kafin tace
"Ina wuni anty Noor"
Wani sanyi Noor taji tundaga tsakiyar kanta har babban yatsanta,
Yanzu waɗannan ɗin ƙannen ta ne?
Wani irin sonsu taji ya shiga ranta fiye da tunaninta,
Ta tsura ma Namra ido bata ko ƙiftawa.
Ammi dake sauƙowa daga sama, Farhaana a biye da ita, suka ƙaraso Falon, fuskar Ammi babu yabo babu fallasa, tace
"sannunku da zuwa." cikin harshen larabci.
Da sauri Farhaana ta ƙaraso tana kallon Noor, sai kuma ta juya ta kalli papi da sauri.
GyaÉ—a mata kai yayi yana murmushi.
Ai da gudu ta ƙaraso ta haye jikin Noor tana faɗin
"ukhty, Finally mun sameki, muna ta nemanki up and down, Ina kika shiga kika sa Papi kuka"
Dariya kawai Noor tayi, sannan tace
"gani ai na dawo"
ta faÉ—a tana matsar da Farhaana daga jikinta ta nufi Ammi dake Zaune, tsugunnawa tayi a hankali tace,
"ina wuni Nenne"
Wani kallo Maami tayi mata, kafin tace
"point of correction, Ammi, Ni ba Nenne bace, Ni Ammi ce."
Ta faɗa tana miƙewa ta bar falon.
Da ido duk suka bita, kafin papi ya ƙaraso ya riƙe hannun ta
"don't worry daughter, that's how she is, but zata sauƙo kinji, muje in kaiki ɗakin ki kiyi wanka kiji abinci, kiyi bacci, kin gaji, gobe sai ayi introducing ɗinki ga kowa duk dama kowa ya sanki,kece dai baki san kowa ba."
Batace komai ba tabi bayansa, har ya fara hawa steps ya juyo ya dubi Farhaana, kafin yace
"kuje ku kwanta dare yayi"
"Night Papi" duk suka faÉ—a a tare
"Night Papi's Angels"
Daga haka ya ja hannun Noor suka haura sama, sai da ya kaita wani katafaren É—aki, da ya gaji da haÉ—uwa, kafin ya ce mata
"Daughter kiyi wanka akwai kaya a cikin siff É—in, kafin zuwa gobe muje muyi shopping, za'a aiko miki abinci, sai kici ki kwanta kinji rabin raina?"
Kallon sa kawai takeyi, har ya miƙe ya je bakin ƙofa ya tsinkayo muryarta tana faɗin
"Meyasa ka tafi ka bar Nenne na,sannan ka kasa dawowa har sai bayan bata raye" ta faÉ—a idanunta na ciko wa da hawaye.
Cak ya tsaya da tafiyan, kafin ya juyo a hankali, dawowa yayi ya shafa kanta shima nasa idon na cika da hawaye
"daughter kin gaji, ki samu ki huta, zamuyi maganan gobe alright?"
Ya faÉ—a yana kallonta, dan dama ko bata tambaya ba gobe dolene ya sanar da ita.
Daga haka ya juya ya fice a É—akin yana jin sanyi a ransa.
Sai da ta yi wanka, sannan ta shirya cikin kayan bacci masu laushi, riga da wando, band ta sa ma kanta, kafin ta juya ta kalli tray ɗin dishes ɗin da aka ajiye akan ɗan madaidaicin dining table dake ɗakin, ƙarasawa tayi ta zauna ta buɗe abincin.
Bata wani ci sosai ba, ta dai ɗan tsatsakura, kafin ta miƙe, taje ta ƙarayin brush, tare da alwala, sallah tai-tayi tana godiya ga Allah da ya sada ta da mahaifinta, cikin lafiya da kwanciyar hankali.
A bangaren papi ma haka ne, ya kasa bacci, shima alwalar yayi, ya hau sallaya, yana ƙara gode ma Ubangiji da ya haɗa sa da ƴarsa sannan yayi ma Nenne addu'o'i sosai yana jin he is relieved from a very big burden.
A daidai wannan lokaci kuwa a garin Abuja, Zannur ne akan sallaya, babu abinda yake roƙo da addu'a akai sai Allah ya sa dashi da Noor.
Har ƙarfe 2:00 kowannensu na kan sallayarsa, kafin dukaninsu suka miƙe kamar suna ganin juna, kowa ya kwanta tare da addu'an bacci, da tunani iri, iri acikin ransa
(Asuba ta gari ðŸŒ).
Washegari Noor ta tashi cikin matuƙar farin ciki, tare sukayi breakfast da duka ƴan gidan, kafin papi ya faɗa mata sunayensu da shekarun su,sannan suka zaga da ita ko ina a gidan, ita dai murmushi kawai takeyi.
Ammi kam daman suna gama cin abinci tayi wucewarta É—akinta.
Kamar yadda papi ya faÉ—a kuwa haka akayi, shopping suka tafi har da su Farhaana.
Noor taga gata, wanda ake kira gata, dan daga ƙarshe fashewa tayi da kuka kawai na tsantsan farinciki.
A gajiye suka dawo da kaya niƙi niƙi, kamar masu buɗe supermarket, tare duk suka shirya kayan tsaf, kafin Papi yace
"Noor kiyi wanka sai ki sameni a É—akina."
Noor tace "toh papi"
Fita yayi ya bar su, ya koma part É—insa.
Sai da ta gama duk abinda zatayi kafin ta nufi part din papi, a can ta samu Ammi, da alama Papi ne ya kirata, waje ta samu ta zauna, kafin papi yayi gyaran murya ya fara faÉ—in
"Noor, nasan zakiso kiji, miye dalilina na barinku danayi, a yanzu zan sanar dake."
Gyaran murya yayi kafin ya cigaba.
"kuma ina neman alfarmarku, ku barni in tafi da Noor yau, dan Allah."
Da sauri Umma tace
"Alhaji da dai an bari zuwa gobe, yanzu yamma tayi", ta faÉ—a hawaye na ciko idanunta dan sam batason rabuwa da Noor.
"Ah ah Aisha ki barshi ya tafi da Æ´arsa, ai da nan da can duk É—aya ne, kuma ai zumunci ba yanke wa zai yi ba, Noor Æ´arkice har abada."
Da sauri papi yave
"wannan haka yake, har abada zumuncin ku da Noor ba zai taɓa yankewa ba na muku alƙawarin hakan."
"Shikenan Alhaji mun gode sosai",
Umma ta faÉ—a tana matsar hawaye.
Babu abinda Noor ta É—auka, daga ita sai kayan jikinta, sai gyalen abayar a kanta suka fito daga gidan, su Umma suka musu rakiya har bakin mota,
Zare hannunta Noor tayi daga na papi, da sauri taje ta rungume Umma tana kuka,
A hankali Umma tace
"Noor ki kwantar da hankalinki, insha Allahu zamuzo muga inda kike bada jimawa ba kinji."
GyaÉ—a kai tayi kafin taje gurin Baba dake tsaye shi kansa daurewa kawai yakeyi
"Baba zan tafi'
ta faɗa tana rufe fuskarta saboda kukan da ya ci ƙarfin ta,
"Allah ya miki albarka Noor, sai munzo."
Ya faÉ—a yana shafa kanta, juyawa tayi zata shiga motar, khamal yace
"Wato Ni kadai ne baza'a ma sallama ba koh Noor?"
Da sauri ta juyo tana kallonsa
Murmushi yayi yana faÉ—in ba
"laifinki bane wato anga Baba, an manta da yaya ko?"
Kuka ta fashe da shi, da sauri Baba yace
"khamal ka kiyayeni fah."
Dariyar ƙarfin hali khamal yayi ya matso kusa da ita yana faɗin
"wasa nake miki ƙanwata, Allah ya kiyaye hanya ya kai mana ke lafiya Noor, sai munzo."
ÆŠago idanunta tayi kafin a hankali tace
"nagode"
Bai ce mata komai ba ya buɗe mata baya ta shiga, papi ma sallama yayi musu ya shiga motar, driver ya tada motar suka bar ƙauyen suna ɗaga ma juna hannu.
Maimoon#
*💖ABNUR💖*
*By Maimoon*
*Elegant online writers* 📚📖
*Page 21*
Har suka isa Airport, babu mai cewa komai a motan, daga Noor har Papi, kowa da irin tunanin da yake a zuciyarsa.
Juyowa Papi yayi ya kalleta, yadda ta matsa can jikin window, ta jingina kanta, idanunta a lumshe, sai kayi tunanin bacci takeyi.
Amma a bangaren Noor tunani kawai takeyi,
gwara ma tayi nisa da Zannur, idan ta tafi tare da mahaifinta, bazai sake ganinta ba, bazai sake jin É—uriyarki ta ba, ta fita daga rayuwarsa na har abada.
Tsayuwar da motar yayi, shi ya dawo dasu daga tunanin da suka lula, a hankali suka sauƙo daga motar, kowannen su jikinsa a sanyaye yake.
Har papi ya gama duk abinda zasu buƙata, hannunsa na cikin Noor, haka suka shiga jirgi yana riƙe da hannunta.
Duk da Noor bata taɓa shiga jirgi ba, but ta daure sosai, har jirgin ya daidaita a sararin samaniya.
Ƙarfe 8:00 na daren ranan Papi ya shigo da Noor cikin gidansa, a matsayin ƴarsa halak malak, wacce zai iya nunawa duka duniya with proud yace
"Noor Æ´atace."
A Falon ƙasa suka sami Sudais da Namra, suna hide nd seek, suna ganinsa suka nufosa da gudu suna faɗin
"papi"
ÆŠaga sudais yayi yana dariya kafin yace
"kazama ƙatoto kaima fa"
duk suka tuntsire da dariya, Namra tace
"papi you are welcome"
ta faÉ—a tana kallon Noor.
Jawo hannunta yayi yace
"oya common, greet your elder sister"
What's her name?
Namra ta tambaya tana cigaba da kallonta, dan ganin tsananin kaman da sukeyi da papinta.
"Noor"ya faÉ—a yana murmushi.
Ƙarasowa tayi gaban Noor kafin tace
"Ina wuni anty Noor"
Wani sanyi Noor taji tundaga tsakiyar kanta har babban yatsanta,
Yanzu waɗannan ɗin ƙannen ta ne?
Wani irin sonsu taji ya shiga ranta fiye da tunaninta,
Ta tsura ma Namra ido bata ko ƙiftawa.
Ammi dake sauƙowa daga sama, Farhaana a biye da ita, suka ƙaraso Falon, fuskar Ammi babu yabo babu fallasa, tace
"sannunku da zuwa." cikin harshen larabci.
Da sauri Farhaana ta ƙaraso tana kallon Noor, sai kuma ta juya ta kalli papi da sauri.
GyaÉ—a mata kai yayi yana murmushi.
Ai da gudu ta ƙaraso ta haye jikin Noor tana faɗin
"ukhty, Finally mun sameki, muna ta nemanki up and down, Ina kika shiga kika sa Papi kuka"
Dariya kawai Noor tayi, sannan tace
"gani ai na dawo"
ta faÉ—a tana matsar da Farhaana daga jikinta ta nufi Ammi dake Zaune, tsugunnawa tayi a hankali tace,
"ina wuni Nenne"
Wani kallo Maami tayi mata, kafin tace
"point of correction, Ammi, Ni ba Nenne bace, Ni Ammi ce."
Ta faɗa tana miƙewa ta bar falon.
Da ido duk suka bita, kafin papi ya ƙaraso ya riƙe hannun ta
"don't worry daughter, that's how she is, but zata sauƙo kinji, muje in kaiki ɗakin ki kiyi wanka kiji abinci, kiyi bacci, kin gaji, gobe sai ayi introducing ɗinki ga kowa duk dama kowa ya sanki,kece dai baki san kowa ba."
Batace komai ba tabi bayansa, har ya fara hawa steps ya juyo ya dubi Farhaana, kafin yace
"kuje ku kwanta dare yayi"
"Night Papi" duk suka faÉ—a a tare
"Night Papi's Angels"
Daga haka ya ja hannun Noor suka haura sama, sai da ya kaita wani katafaren É—aki, da ya gaji da haÉ—uwa, kafin ya ce mata
"Daughter kiyi wanka akwai kaya a cikin siff É—in, kafin zuwa gobe muje muyi shopping, za'a aiko miki abinci, sai kici ki kwanta kinji rabin raina?"
Kallon sa kawai takeyi, har ya miƙe ya je bakin ƙofa ya tsinkayo muryarta tana faɗin
"Meyasa ka tafi ka bar Nenne na,sannan ka kasa dawowa har sai bayan bata raye" ta faÉ—a idanunta na ciko wa da hawaye.
Cak ya tsaya da tafiyan, kafin ya juyo a hankali, dawowa yayi ya shafa kanta shima nasa idon na cika da hawaye
"daughter kin gaji, ki samu ki huta, zamuyi maganan gobe alright?"
Ya faÉ—a yana kallonta, dan dama ko bata tambaya ba gobe dolene ya sanar da ita.
Daga haka ya juya ya fice a É—akin yana jin sanyi a ransa.
Sai da ta yi wanka, sannan ta shirya cikin kayan bacci masu laushi, riga da wando, band ta sa ma kanta, kafin ta juya ta kalli tray ɗin dishes ɗin da aka ajiye akan ɗan madaidaicin dining table dake ɗakin, ƙarasawa tayi ta zauna ta buɗe abincin.
Bata wani ci sosai ba, ta dai ɗan tsatsakura, kafin ta miƙe, taje ta ƙarayin brush, tare da alwala, sallah tai-tayi tana godiya ga Allah da ya sada ta da mahaifinta, cikin lafiya da kwanciyar hankali.
A bangaren papi ma haka ne, ya kasa bacci, shima alwalar yayi, ya hau sallaya, yana ƙara gode ma Ubangiji da ya haɗa sa da ƴarsa sannan yayi ma Nenne addu'o'i sosai yana jin he is relieved from a very big burden.
A daidai wannan lokaci kuwa a garin Abuja, Zannur ne akan sallaya, babu abinda yake roƙo da addu'a akai sai Allah ya sa dashi da Noor.
Har ƙarfe 2:00 kowannensu na kan sallayarsa, kafin dukaninsu suka miƙe kamar suna ganin juna, kowa ya kwanta tare da addu'an bacci, da tunani iri, iri acikin ransa
(Asuba ta gari ðŸŒ).
Washegari Noor ta tashi cikin matuƙar farin ciki, tare sukayi breakfast da duka ƴan gidan, kafin papi ya faɗa mata sunayensu da shekarun su,sannan suka zaga da ita ko ina a gidan, ita dai murmushi kawai takeyi.
Ammi kam daman suna gama cin abinci tayi wucewarta É—akinta.
Kamar yadda papi ya faÉ—a kuwa haka akayi, shopping suka tafi har da su Farhaana.
Noor taga gata, wanda ake kira gata, dan daga ƙarshe fashewa tayi da kuka kawai na tsantsan farinciki.
A gajiye suka dawo da kaya niƙi niƙi, kamar masu buɗe supermarket, tare duk suka shirya kayan tsaf, kafin Papi yace
"Noor kiyi wanka sai ki sameni a É—akina."
Noor tace "toh papi"
Fita yayi ya bar su, ya koma part É—insa.
Sai da ta gama duk abinda zatayi kafin ta nufi part din papi, a can ta samu Ammi, da alama Papi ne ya kirata, waje ta samu ta zauna, kafin papi yayi gyaran murya ya fara faÉ—in
"Noor, nasan zakiso kiji, miye dalilina na barinku danayi, a yanzu zan sanar dake."
Gyaran murya yayi kafin ya cigaba.