Sashe 9
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ikon Allah ku kuma me ye na wani sunkuyar da kai kamar munafukai?".babu wanda ya amsa mata acikinsu Yaya Bilal daya gama harzuƙa musamman kalaman kaka ya ce"loook Hajiya kaka ba abinda ki ke tunani bane?waɗannan yaran ni da kaina na yi musu wannan dukan"?.da sauri Hajiya kakanta juyo tana kallon Bilal kamar dai yaune ta fara ganinsa.
Fashewa ta yi da kuka ta ce"to wallahi Allah Ya isansu mugu mai jinin fulani,mai Ƙirar samu dawa kawai wato abin ma mugunta ne ko?ai gashi ka daki waƊannan amman baka daki waccen Ƴar jakar ubarba mai Ƙira irin ta ka".ta nuna Rashida ita kuwa ta murguƊa mata baki".kaka ta harzuƘa za ta Ƙara magana Baba na ya dakatar da kaka wajen ce wa"umma waƊannan yaran sun zubar mana da mutuncinmu a gari,waƊannan yaran da ki ke ganinsu Ƴan neman mata ne".
Hajiya kaka bata fuskanci abinda baba ya faƊa ba ta ce"a'ah malik to idan basuyi abota da mata ba to daku zasuyi?"Ganin kaka bata fuskanci abinda suke nufi ba yaya Bilal ya daka musu tsawa ya ce"i'm talking to u ku faɗa mata abinda kukayi ko kuma yanzu in ƙara yi muku wata sabuwar tafkar".ana cikin hakan iyayensu mata suka shigo su dukansu saboda an gaya musu abinda ke faruwa.
Suka zazzauna kowaccensu ji take kamar ta haÉ—iye zuciya ta mutu saboda an daki Æ´ar ta,kuma zuwansu ya yi dai dai da fara bada labarin tun kaisu makaranta har zuwa iyanzu da sukayi abinda sukayi.
Sosai iyayensu suka fara salati masu kuka na yi masu zagin ƴaƴansu suma sunayi,amman mama kishiyar mama da sauri cikin kuka ta ce"wallahi wannan ƙarya akewa su Nadiya idan hakanne me yasa su waɗance munafukan ba'a dakesu ba aka fake da dukan waɗannan tunda sune marasa galihu".wata uwar harara baba na ya bita dashi sannan ya ce"wallahi idan kika ƙara magana awajennan to abakin aurenki".yana faɗin hakan ya juyawarsa kamar ba shine ya yi maganar ba.
Sosai abin ya ƙular da mama ta cigaba da kukanta wai yanzu akan wannan shaiɗaniyar yarinyar aka kuburawa ƴarta idanu har haka.
Jagwab kaka ta zauna kamar zaman Æ´an bori ta ce"yau na shiga É—aka ban fito ba,me zan gani haka acikin jikokina aka samu waÉ—annan masu halin mutanen annnabi luÉ—u?ya Allah idan mafarki na ke Allah yasa in farka."
"kaka wannan maganar fa ta zama dole ayi meeting akanta,insha Allah yanxu kowa zai tashi ya je ya huta gobe za'ayi meeting insha Allah".cewar Baba Abdullahi mahaifin yaya Bilal.
Kaka ta ce"Allah sarki ABIN CIKIN ƘWAI,so sukayi su lalata miki rayuwarki amman Allah ya fisu Allah kuma ba azzalumin bawansa bane,ni duk da haka ma sai na kaiki asibiti inji ko sun taɓa miki rayuwarki masu rayuwar dabbobi kawai".tana faɗar hakan ta ja hannuna muka shiga ƙuryarta kunya duk ta isheni wai za ta saka a dubanu gasu Baba duk a wajen.
dukkansu suka tashi jikinsu duk a sanyaye Hajiya Inna ta shigo ta kalleni ta ce"oh sannu ƴar nan Allah yabi miki haƙƙinki,Allah kuma ya shiryar dasu gaskiya,don wannan sam ba halin ƴan mutunci bane,wannan halin ƴan akuya ne."
caraf kaka ta amshe tana ƙwalla ta ce"ni fa abin nan ya bani mamaki wallahi yo me ye abin so ajikin mace da mace idan ba rashin mutunci ba?ni fa anya ma kuwa waɗannan yaran basu shaye shaye?na ga abin na su ya zarce hankali sun kama ƴar uwarsu sun ciccijeta haka kamar ƴaƴan mayu?Allah badon jikokina bane wallahi da sai igiya ta yi saura don bazan yarda ba,idan ita waccar sokuwar inyamurar uwar ta ki ta yi shiru to ni wallahi ba zan yarda ba don ni ba sallamammiya ba ce".
haƙuri Hajiya kaka ta fara ba ta ta ce"ki yi haƙuri waɗannan yaran addu'a zamuyi ta yi musu Allah ya shiryesu,kuma daman inason in gaya miki kada ki yadda ƴaƴanki su mayar da yarannan makaranta don ƙara lalacewa zasuyi,kuma sannan su fito da miji ayi musu aure ko hankalin kowa ya huta".
da sauri kaka ta ce"kai Inna gaskiya ƙwaƙwakwarki tana ja wallahi,ke daman tun muna yara kina da ja,su Hansai basuyi asarar kuɗin tara ba".dariya Hajiya Inna ta yi sannan ta ce"to ai kinga gwara ayi musu auren kowa ya huta,ko kuma ma idan sukace muku basu da mazajen auren ga ƴan uwansu maza nan sun cika gida taf sai a harhaɗasu kawai kowa ya huta."
Sosai kaka ta yi murna da shawarar ƙawatarta Hajiya Inna,suka cigaba da tsara abubuwansu ni kuma na fito waje don tafiya sashenmu ƙafata ta yi tsami sosai jan ƙafar kawai na ke,ƙamshin turaren yaya Bilal naji naji wani irin mugun shauƙi har cikin raina ban ankara ba na ji an bangajeni an wuce na buɗe idanuwa da ƙer,Yaya Bilal ya wuce ko kallon inda na ke baiyi ba ballanta na ma in saka ran zaiyi min magana,wasu zafafan hawaye ne suka fara ƙwaranyo min,son maso wani ƙoshin wahala tun ina ƙarama ta na ke dakon son yaya Bilal har girma na amman shi ko ajikinsa idan ya ganni ma yadda kasan yaga kashi haka ya ke nunawa.
Allah ya yiwa yaya Bilal halitta mai ƙyau da tsari kaf ƴan gidanmu babu wanda ya kai koda ƙwatansa a komai,ga ilimi,addini,ƙyau,kuɗi,nasaba.duk ta haɗa waɗannan abubuwan duk jikokun gidanmu farare ne yawancinsu amman ni ba fara ba ce,amman kuma baza'a kirani da baƙa cen ba,ina da ƙira mai ƙyau kuma ina da ƙyau dai dai gwargwado,ina da ilimi,tarbiyya,nasaba,da sauransu.
Ina cikin wannan tunanin na shiga sashenmu kai tsaye na wuce sashen baccinmu daman kowa da ɗakin baccinsa amman yau ina shiga naga Nadiya a ɗakin baccina ta fito daga ita sai tawul ta fito daga banɗaki tana jan ƙafarta da ƙer wata uwar harara ta bugamin sannan ta fita daga ɗakin ban kula taba na shige ɗakina na ƙwanta a hankali duk jikina yana yimin wani irin mugun ciwo wasu zafafan hawaye suka zubomin tuno da abinda ya faru dani.
Ina cikin wannan halin mama ta shigo ɗakin ta ce"a'ah khairat daman kina nan?ina ta tunanin shiga ɗakin kaka ashe kin shigo?tashi muje yayanki Bilal ya kirawo dr xai duba lafiyarki."har zuciyata na ji wani irin sanyi mai daɗi wai yaya Bilal ya kirawo likita?to ko dai shima ya fara sonane ban sani ba?ina cikin tunanin mama ta ƙarayimin magana na tashi na fita Yaya Bilak na hango ya wani kame a kujera ya yi ƙyau a cikin jallabiyarsa ƴar asalin larabawa,wata irin kunya ce ta baibaye ko ina na jikina a hankali na isa wajen na gaishesu amman Yaya Bilal ko kallo na baiyi ba.naji babu ɗadi a raina amman ban nuna hakan ko a fuska ba.
Allura ya ce zaiyi min ta kashe zafin ciwo,rau rau na yi da idanuwa kamar zanyi kuka naƙi in tsaya ayimin wata uwar tsawa yaya Bilal ya yi min jikina yana kakkarwa na tsaya akayimin ina kuka.tsaki naji yaja sannan ya yi ficewarsa tare da ce wa"dr maher ka sameni a waje".da to ya amsa likitan ya kalleni sosai ya ce"sannu crazy girl".ban amsa masa ba na cigaba da matsar ƙwalla ta,ya ajjemin magungunan da kuma allurar da ba'a gama min ba.mama ta yi masa godiya ya tafi.
Mama ta ruƙo hannuwa a hankali muka fara tafiya sai ga Hajiya kishiyar mama ta fito daga kitchen ta ce"hmm ayi dai duk a gama wai ke uwarki ta koya miki munafunci ko?to duk kuyi a sannu in dai munafurci ne na iya shi har na dameku ba dai ƴaƴanmu kika ɓatawa suna ba?hmm kijira na ki ɓatancin don kare ma bazai shinshina ba,shegiya ƴar inyamurai kawa".tana faɗar hakan ta yi shigewarta ta barmu anan tsaye tunani ya cika zuciyoyinmu,muka haɗa idanu da mama na bata ce komai ba ta kaini har ɗakina sannan ta bani magani ta tafi.
"Ƴar halak yanzu na je tunaninki?".dariya Rashida ta yi sannan ta ce"Allah sarki Khairat ya jikin na ki?".ɗan murmushi na yi wanda yafi kuka ciwo na ce"da sauƙi Rashida".
"Hmm gaskiya Khairat idan da zaki yarda da kin koma ɓangarenmu sai mu dinga ƙwana tare don ban yarda da zamanki a ɗaki ke kaɗai ba,ni fa waɗannan munafukan har yanzu ban yadda dasu ba,don wallahi zasu iya aikin tumasancinsu a gidannan don haka ni zanje in samu mama in faɗa mata komai".
Ruƙo hannunta na yi na ce"kada kije Rashida kin san halin mama da gudun zuciya ba za ta taɓa yadda ba,don haka ki barta kawai Allah zai kareni daga sharrinsu".taɓe baki Rashida ta yi ta ce"to ni yanzu me zance Allah dai ya tsareki daga sharrinsu".nan muka cigaba da hirarmu.
****
Washe gari da safe har É—aki mama ta kawomin abin kari bakina ya kumbura sosai ta ce"Khairat kafin kici abincin nan sai na gasa miki bakinnan don ya kumbura sosai".mama da kanta ta gasa min bakin muna cikin wannan halin naji muryar hajiya kaka tana ta tujara a babban farlonmu,na kalli mama itama ta kalleni sannan ta ce"kaka ce ki fita ku gaisa".ina shirin tashi sai ga tabta shigo ta ce"wayyo Allah na me zan gani Khairat?kai amman waÉ—annan yara sun cika marasa mutunci,shiyasa yanzu ina shigowa waccen munafukar ta taho wai za ta gaisheni ko kallon iskarta ma banyi ba na yi tahowa ta,shegiya sadakar yalla".
tana ta sababinta bance mata ƙala ba mama ma bata komai ba sai kuwa kaka ta ce"hmm ai ke Khairat sallamammiyar uwa kika samu tunda duk abinda za'ayi miki sai dai ta yi shiru ta yi zugudum kamar buhun lalle".ta harai mama da sauri mama ta fita don zamanta awajen ba alkhairi zai janyo ba don haka ta fita don tsahon shekarun da ta yi da kaka tasan halinta tsaf.
"Ke ba fa zaki zauna a wannan sallamamman sashen na ku ba,ɓangarena zaki koma don na ga aƙwai masu halin awakai a gidanku,don haka ki tashi yanzu yanzu ba sai anjima ba mu tafi don bazan lamunci halin masu laluben mata ƴan uwansu ba,kada Allah ya turo mala'ikunsa su rushe mana gidan duka tunda saɓon Allah ake a gidan".
Fashewa ta yi da kuka ta ce"to wallahi Allah Ya isansu mugu mai jinin fulani,mai Ƙirar samu dawa kawai wato abin ma mugunta ne ko?ai gashi ka daki waƊannan amman baka daki waccen Ƴar jakar ubarba mai Ƙira irin ta ka".ta nuna Rashida ita kuwa ta murguƊa mata baki".kaka ta harzuƘa za ta Ƙara magana Baba na ya dakatar da kaka wajen ce wa"umma waƊannan yaran sun zubar mana da mutuncinmu a gari,waƊannan yaran da ki ke ganinsu Ƴan neman mata ne".
Hajiya kaka bata fuskanci abinda baba ya faƊa ba ta ce"a'ah malik to idan basuyi abota da mata ba to daku zasuyi?"Ganin kaka bata fuskanci abinda suke nufi ba yaya Bilal ya daka musu tsawa ya ce"i'm talking to u ku faɗa mata abinda kukayi ko kuma yanzu in ƙara yi muku wata sabuwar tafkar".ana cikin hakan iyayensu mata suka shigo su dukansu saboda an gaya musu abinda ke faruwa.
Suka zazzauna kowaccensu ji take kamar ta haÉ—iye zuciya ta mutu saboda an daki Æ´ar ta,kuma zuwansu ya yi dai dai da fara bada labarin tun kaisu makaranta har zuwa iyanzu da sukayi abinda sukayi.
Sosai iyayensu suka fara salati masu kuka na yi masu zagin ƴaƴansu suma sunayi,amman mama kishiyar mama da sauri cikin kuka ta ce"wallahi wannan ƙarya akewa su Nadiya idan hakanne me yasa su waɗance munafukan ba'a dakesu ba aka fake da dukan waɗannan tunda sune marasa galihu".wata uwar harara baba na ya bita dashi sannan ya ce"wallahi idan kika ƙara magana awajennan to abakin aurenki".yana faɗin hakan ya juyawarsa kamar ba shine ya yi maganar ba.
Sosai abin ya ƙular da mama ta cigaba da kukanta wai yanzu akan wannan shaiɗaniyar yarinyar aka kuburawa ƴarta idanu har haka.
Jagwab kaka ta zauna kamar zaman Æ´an bori ta ce"yau na shiga É—aka ban fito ba,me zan gani haka acikin jikokina aka samu waÉ—annan masu halin mutanen annnabi luÉ—u?ya Allah idan mafarki na ke Allah yasa in farka."
"kaka wannan maganar fa ta zama dole ayi meeting akanta,insha Allah yanxu kowa zai tashi ya je ya huta gobe za'ayi meeting insha Allah".cewar Baba Abdullahi mahaifin yaya Bilal.
Kaka ta ce"Allah sarki ABIN CIKIN ƘWAI,so sukayi su lalata miki rayuwarki amman Allah ya fisu Allah kuma ba azzalumin bawansa bane,ni duk da haka ma sai na kaiki asibiti inji ko sun taɓa miki rayuwarki masu rayuwar dabbobi kawai".tana faɗar hakan ta ja hannuna muka shiga ƙuryarta kunya duk ta isheni wai za ta saka a dubanu gasu Baba duk a wajen.
dukkansu suka tashi jikinsu duk a sanyaye Hajiya Inna ta shigo ta kalleni ta ce"oh sannu ƴar nan Allah yabi miki haƙƙinki,Allah kuma ya shiryar dasu gaskiya,don wannan sam ba halin ƴan mutunci bane,wannan halin ƴan akuya ne."
caraf kaka ta amshe tana ƙwalla ta ce"ni fa abin nan ya bani mamaki wallahi yo me ye abin so ajikin mace da mace idan ba rashin mutunci ba?ni fa anya ma kuwa waɗannan yaran basu shaye shaye?na ga abin na su ya zarce hankali sun kama ƴar uwarsu sun ciccijeta haka kamar ƴaƴan mayu?Allah badon jikokina bane wallahi da sai igiya ta yi saura don bazan yarda ba,idan ita waccar sokuwar inyamurar uwar ta ki ta yi shiru to ni wallahi ba zan yarda ba don ni ba sallamammiya ba ce".
haƙuri Hajiya kaka ta fara ba ta ta ce"ki yi haƙuri waɗannan yaran addu'a zamuyi ta yi musu Allah ya shiryesu,kuma daman inason in gaya miki kada ki yadda ƴaƴanki su mayar da yarannan makaranta don ƙara lalacewa zasuyi,kuma sannan su fito da miji ayi musu aure ko hankalin kowa ya huta".
da sauri kaka ta ce"kai Inna gaskiya ƙwaƙwakwarki tana ja wallahi,ke daman tun muna yara kina da ja,su Hansai basuyi asarar kuɗin tara ba".dariya Hajiya Inna ta yi sannan ta ce"to ai kinga gwara ayi musu auren kowa ya huta,ko kuma ma idan sukace muku basu da mazajen auren ga ƴan uwansu maza nan sun cika gida taf sai a harhaɗasu kawai kowa ya huta."
Sosai kaka ta yi murna da shawarar ƙawatarta Hajiya Inna,suka cigaba da tsara abubuwansu ni kuma na fito waje don tafiya sashenmu ƙafata ta yi tsami sosai jan ƙafar kawai na ke,ƙamshin turaren yaya Bilal naji naji wani irin mugun shauƙi har cikin raina ban ankara ba na ji an bangajeni an wuce na buɗe idanuwa da ƙer,Yaya Bilal ya wuce ko kallon inda na ke baiyi ba ballanta na ma in saka ran zaiyi min magana,wasu zafafan hawaye ne suka fara ƙwaranyo min,son maso wani ƙoshin wahala tun ina ƙarama ta na ke dakon son yaya Bilal har girma na amman shi ko ajikinsa idan ya ganni ma yadda kasan yaga kashi haka ya ke nunawa.
Allah ya yiwa yaya Bilal halitta mai ƙyau da tsari kaf ƴan gidanmu babu wanda ya kai koda ƙwatansa a komai,ga ilimi,addini,ƙyau,kuɗi,nasaba.duk ta haɗa waɗannan abubuwan duk jikokun gidanmu farare ne yawancinsu amman ni ba fara ba ce,amman kuma baza'a kirani da baƙa cen ba,ina da ƙira mai ƙyau kuma ina da ƙyau dai dai gwargwado,ina da ilimi,tarbiyya,nasaba,da sauransu.
Ina cikin wannan tunanin na shiga sashenmu kai tsaye na wuce sashen baccinmu daman kowa da ɗakin baccinsa amman yau ina shiga naga Nadiya a ɗakin baccina ta fito daga ita sai tawul ta fito daga banɗaki tana jan ƙafarta da ƙer wata uwar harara ta bugamin sannan ta fita daga ɗakin ban kula taba na shige ɗakina na ƙwanta a hankali duk jikina yana yimin wani irin mugun ciwo wasu zafafan hawaye suka zubomin tuno da abinda ya faru dani.
Ina cikin wannan halin mama ta shigo ɗakin ta ce"a'ah khairat daman kina nan?ina ta tunanin shiga ɗakin kaka ashe kin shigo?tashi muje yayanki Bilal ya kirawo dr xai duba lafiyarki."har zuciyata na ji wani irin sanyi mai daɗi wai yaya Bilal ya kirawo likita?to ko dai shima ya fara sonane ban sani ba?ina cikin tunanin mama ta ƙarayimin magana na tashi na fita Yaya Bilak na hango ya wani kame a kujera ya yi ƙyau a cikin jallabiyarsa ƴar asalin larabawa,wata irin kunya ce ta baibaye ko ina na jikina a hankali na isa wajen na gaishesu amman Yaya Bilal ko kallo na baiyi ba.naji babu ɗadi a raina amman ban nuna hakan ko a fuska ba.
Allura ya ce zaiyi min ta kashe zafin ciwo,rau rau na yi da idanuwa kamar zanyi kuka naƙi in tsaya ayimin wata uwar tsawa yaya Bilal ya yi min jikina yana kakkarwa na tsaya akayimin ina kuka.tsaki naji yaja sannan ya yi ficewarsa tare da ce wa"dr maher ka sameni a waje".da to ya amsa likitan ya kalleni sosai ya ce"sannu crazy girl".ban amsa masa ba na cigaba da matsar ƙwalla ta,ya ajjemin magungunan da kuma allurar da ba'a gama min ba.mama ta yi masa godiya ya tafi.
Mama ta ruƙo hannuwa a hankali muka fara tafiya sai ga Hajiya kishiyar mama ta fito daga kitchen ta ce"hmm ayi dai duk a gama wai ke uwarki ta koya miki munafunci ko?to duk kuyi a sannu in dai munafurci ne na iya shi har na dameku ba dai ƴaƴanmu kika ɓatawa suna ba?hmm kijira na ki ɓatancin don kare ma bazai shinshina ba,shegiya ƴar inyamurai kawa".tana faɗar hakan ta yi shigewarta ta barmu anan tsaye tunani ya cika zuciyoyinmu,muka haɗa idanu da mama na bata ce komai ba ta kaini har ɗakina sannan ta bani magani ta tafi.
"Ƴar halak yanzu na je tunaninki?".dariya Rashida ta yi sannan ta ce"Allah sarki Khairat ya jikin na ki?".ɗan murmushi na yi wanda yafi kuka ciwo na ce"da sauƙi Rashida".
"Hmm gaskiya Khairat idan da zaki yarda da kin koma ɓangarenmu sai mu dinga ƙwana tare don ban yarda da zamanki a ɗaki ke kaɗai ba,ni fa waɗannan munafukan har yanzu ban yadda dasu ba,don wallahi zasu iya aikin tumasancinsu a gidannan don haka ni zanje in samu mama in faɗa mata komai".
Ruƙo hannunta na yi na ce"kada kije Rashida kin san halin mama da gudun zuciya ba za ta taɓa yadda ba,don haka ki barta kawai Allah zai kareni daga sharrinsu".taɓe baki Rashida ta yi ta ce"to ni yanzu me zance Allah dai ya tsareki daga sharrinsu".nan muka cigaba da hirarmu.
****
Washe gari da safe har É—aki mama ta kawomin abin kari bakina ya kumbura sosai ta ce"Khairat kafin kici abincin nan sai na gasa miki bakinnan don ya kumbura sosai".mama da kanta ta gasa min bakin muna cikin wannan halin naji muryar hajiya kaka tana ta tujara a babban farlonmu,na kalli mama itama ta kalleni sannan ta ce"kaka ce ki fita ku gaisa".ina shirin tashi sai ga tabta shigo ta ce"wayyo Allah na me zan gani Khairat?kai amman waÉ—annan yara sun cika marasa mutunci,shiyasa yanzu ina shigowa waccen munafukar ta taho wai za ta gaisheni ko kallon iskarta ma banyi ba na yi tahowa ta,shegiya sadakar yalla".
tana ta sababinta bance mata ƙala ba mama ma bata komai ba sai kuwa kaka ta ce"hmm ai ke Khairat sallamammiyar uwa kika samu tunda duk abinda za'ayi miki sai dai ta yi shiru ta yi zugudum kamar buhun lalle".ta harai mama da sauri mama ta fita don zamanta awajen ba alkhairi zai janyo ba don haka ta fita don tsahon shekarun da ta yi da kaka tasan halinta tsaf.
"Ke ba fa zaki zauna a wannan sallamamman sashen na ku ba,ɓangarena zaki koma don na ga aƙwai masu halin awakai a gidanku,don haka ki tashi yanzu yanzu ba sai anjima ba mu tafi don bazan lamunci halin masu laluben mata ƴan uwansu ba,kada Allah ya turo mala'ikunsa su rushe mana gidan duka tunda saɓon Allah ake a gidan".