← Book details Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 28 OF 63

Sashe 28

Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Bai dawo gidan ba ya shige mota don ɗakko mama a filin jirgi da ƴan uwanta har uku,saboda bikin khairat don Yaya Aliyu ya yi mata bayani sosai amman fa mama ta yi baƙin ciki sosai,don gani take ai itama uwa ce kuma ya kamata ayi mata uzuri a nemi shawararta don za'ayi wa ƴar ta aure ba tare da saninta ba,badon Aliyun ya faɗa mata ba sai dai taji a gari kuma ga auren Salim da kuma Auren Aliyu ɗin,mama ta dinga yi wa Aliyu faɗa akan ƙarin auren nasa,amman sai Aliyu ya yiwa mamansa bayani sosai na abinda yasa zai ƙara auren,itama maman tasan wasu daga cikin halin Khadija ɗin, ta yi musu fatan alkhairi da samun zaman lafiya mai ɗorewa.
***

"Ahmad lafiya naga yau duk idanuwanka sun kumbura kamar ka yi kuka?me ya faru da kai"?.Hajiya Ramatu ce ke yi wa É—anta C.M wannan tambayar?.

Babu abinda ya ɓoye wa mahaifiyarsa akan Khairat,ya ƙara da faɗin "Hajiya yanzu mata nagari sunyi ƙaranci acikin wannan al'ummar tamu,za kiga mata suna shiga ba-ga matan aure ba ba-ga ƴan mata ba,haƙiƙa babu abinda yasa ni son khairat sai wannan Hajiya shigar tama kaɗai kamar ta matan aure ce,uwa uba tarbiyya."

"Ka yi haƙuri Ahmad Allahn daya jarabce ka shi zai baka mace tagari,wacce zaka yi alfahari da ita,khairat kuma ka cireta aranka kada ka faɗa halaka tunda dai kaga ita yanzu ta kusa zama matar wani,kuma kasan neman aure cikin aure haramun ne".

Suna cikin maganar Inaas ta taho da gudu ta rungume Abbanta tana ce wa"ireally miss u my dady".É—aga ta sama ya yi yana mata wasa suna ta dariya gwanin ban sha'awa.

****

Sosai aka shiga hidamar biki,Anty khadija har da tafiya gida yaji wai don yaya Aliyu zai ƙara aure kuma ya munafunce ta,Alhmdlh Hajiya kaka ta samu lafiya sakamakon wajen magani da aka kaita wadda ƙawarta Hajiya Inna ta kaita. Kuma aka tabbatar musu ce wa asiri ne.

Ai kuwa Hajiya kaka na samun lafiya ta sanya rigima wai sai dai in dawo gidan ayi buki anan,don dole muka dawo har Mama.
Ƴan gidanmu na nan da halinsu na ƴan munafunce2,Mama ta hure kunnunanta ko nemansu bata yi ba,wanda dai yazo wajenta shikkenan,don maman Arman kullum tana wajenmu don duk muna ɓangaren Hajiya kaka,su Mama Iklima baƙin ciki kamar zai kashesu tun daga kan haɗin da aka yi har zuwan mama gidan,don gani suke kamar ta dawo ne,don yadda suka tsani mutuwarsu haka suka tsani mama.

*****

"Jidda don Allah ki yi haƙuri abisa duk abinda ya faru,wallahi bana son yarinyar nan dole kawai za'ayi min,na yi miki alƙawarin ko shiga ɗakinta ma bazanyi ba".

Murmushi jin daɗi jidda ta yi sannan ta ce"hmm gaskiya ni dai duk haka banji daɗi ba,amman ba komai ka riƙemin alƙawari.

Nan dai suka gama Æ´an hirarrakinsu na masoya,sannan ya bawa jidda check na kuÉ—i ta siya wasu abubuwan don hatta kayan É—aki shi ya É—auki nauyin yinsu.

****

Alhaji Damas ya ce"goje ayau na ke son nunawa ɗan talikin nan bai isa ya ce zai ja dani awajen ɗana morewa da amaryarsa ba,zan nuna masa shi har yanzu yaro ne ƙarami,zan koya masa babban darasi wanda sai ya yi dana sanin taɓani,zan koya masa hankali da kuma jan kunne yadda ya kamata,maza ku tafi ko kawo min ajiya ta".

*miss green ce*

*MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_

2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_

3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_

4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
Badi'at Ibrahim
_Mrs Bukhari_

5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨
_Miss Hajo_

Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300

*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇

0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.

Domin tura shaidar biya👇

0810 433 5144

Masu tura katin MTN👇

0814 179 9224

Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇

0817 952 3215

Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f

*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨

Instagram links👇

https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY=

Facbook group

https://facebook.com/groups/463653111781414/

Telegram links

https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk

*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*

Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -

*Enter your name:* (Cikakken sunanki)

*Enter your mail:* (Email É—inki)

*Enter an username* (Sunanki)

*Enter your password:* ( misali 12341234)

*Confirm password:* (misali 12341234)

Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.

*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.

*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.

Masu iPhone

Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com

[23/09, 16:20] Miss Green🍀: 41. .. . . 42

Bilal yana tafiya Jidda ta shiga gida tana shiga gidan kuma wani yaro ya shigo ya ce"wai inji Bilal wai jidda tazo"?.Ɗan murmushi jidda ta yi sannan ta ce"oh yau kuma A.D soyayyarcs bata ƙare ba ko kuwa?".Ta faɗa wa mamansu Bilal ne yazo bari taje,mamanta ta

"ikon Allah ai naga yanzu ya tafi kuma daman bai tafi bane ki ka dawo"?.ɗan murmushi jidda ta yi sannan ta fita tana ƙara jin son Bilal aranta.

Irin motarsa sak ta gani a ƙofar gidansu babbar jip mai shegen ƙyau,ta ƙarasa ta ɗan ƙwanƙwasa ganin ba'a buɗe mata ba,janyo ta taji anyi cikin motar,ta buɗe idanuwa sosai saboda tsoro,wani mummunan mutum ta gani akusa da ita yasha malun-malun fara ƙal,dariya sosai ya ke ɓaɓɓakawa sannan ya ce"kada kiji tsoro na ƴan mata amaryar wannan satin".sai ya ƙara ƙelƙelewa da dariya.

Sosai taji tsoronta ya ƙaru ta ce"don Allah bawan Allah kai waye"?.
Babu abinda Alhaji Damas ya ɓoye mata na dangan takarsu da Bilal na yadda suke takun saƙa.

Sannan ya ce"ina son ki bani haɗin kai akan abinda na keson inyi,bujeremin dai dai ya ke da mutuwar Bilal da kuma iyayenki,idan ki ka bani haɗin kao zan baki kuɗi mai tsoka wanda har ki gama rayuwarki baki ƙarar dasu ba,yanzu abinda na keso dake ki faɗawa iyayenki ce war zaki fita da Bilal siyayya".

watso masa manyan idanuwanta ta yo tsoro ƙarara ya bayyana a idanuwanta,ji take tamkar za tayi fitsari saboda tsoron mutumin babu yadda ta iya haka ta kira waya ta shaidawa mamanta zasu fita da Bilal".

Kai tsaye babban gidansa na shaƙatawa suka isa,suna zuwa yaransa suka fito suka buɗe masa ƙofa,duk jikin jidda ya yi mugun sanyi ga wani mummunan tsoro da take ji.

Suna shiga ya kalleta sannan ya ce"ki saki jikinki jidda kada ki sake ki nunamin tsoro,don wannan harkar mun fara ta kenan,har sai naga bayan abinda na keson gani".

A takure take dashi wani abu taji an shaƙa mata a hancinta tun daga nan bata ƙara sanin inda kanta ya ke ba,sai tashi tayi ta jita acikin mummunan yanayi,ta yi yunƙurin tashi taji ta kasa tashi ta fasa wani irin mugun kuka mai cin rai,wato daman wannan mutumin ya kawo ta nan ne don ya wulaƙanta mata rayuwa?a satin ɗaurin aurenta?yanzu me zata ce wa Bilal idan hwt ya gane ce wa ita ba budurwa bace?hankalinta ya yi mugun tashi ta saki wani kuka me mugun ƙarfi.

Da kansa ya shigo ya kalleta sosai sannan ya ce"jidda wannan abinda na yi miki nima ba ui sane amtsayin ramuwar gayya akan Bilal,saboda yadda ya keson wulaƙanta ni a idon duniya,shiyasa na nemi wannan hanyar don baƙanta masa,idan ki ka yi gangancin faɗa masa wallahi duk ida kika shiga sai na nemoki,bazan taɓa barinki ba".

ya turo mata wata jakar kuÉ—i sannan ya ce"wannsn kuÉ—in duk na kine,idan kinso ki sakasu a account,idan kinso ki barsu?idan kika haÉ—a kai dani babu abinda bazan miki ba".

yana faÉ—ar hakan ya cillo mata mukullin gida ya ce"wannan mukullin É—aya ne daga cikin gidajs na waÉ—anda na keji dasu,shine na baki shi halak malak,gidane ns haya mai part 50 dai yadda ki ka yi dashi yanzu ya zama naki".

habawa kunsan mutum da kuɗi tuni Jidda ta saki jikinta da Alhaji Damas,tun daga ranar ta zama kamar wata yarinyarsa,kafin ƙwana tara na aurenta,sai ta yi wa iyayenta ƙarya tace sun fita da Bilal alhalin tana wajensa,aƙwai ƙawarta Wata Rabi'atu babu abinda bata sani ba na dangantarka Damas da kuma Jidda.

Saboda kuÉ—i yasa ta yi shiru da bakinta tunda ana É—an gutsira mata,sosai jidda ta kashe kuÉ—i saboda gyaran kanta don tasan ayadda take,naira na gugab naira dubu É—ari biyar haka ta bayar wai duk don ta dawo budurwa.

Sosai iyayenta suke tuhumarta akan kashe kuɗinta,amman da ya ke tana musu ƙarya da Bilal sai suka daina tuhumarta ta cigaba da wandaƘarta da kuƊaƊa,sosai ta ware kuƊi don siyan wasu kayan kitchen da sauran abubuwa.

Alhaji damas ys samu yadda ya keso,don haka yanzu wani kallon tara saura Ƙwata ya kewa Bilal,gani ya ke tamkar fankonsa ya ke ganinsa,tunda wadda ya bawa amanarsa,ya Ɗauketa matsayin mai tarbiyya to fa ta watsar da komai ga Alhaji damas,ta bashi komai ta yadda shi Bilal Ɗin ko alfarmar riƘe hannunta bai samu ba.

sosai wannan abu yake masa daƊi saboda ko ayanzu ya gama da Bilal, gamawar har ya mutu bazai taƁa mantata ba.
****

koda aka tashi yin dinner babu yadda Rashida bata yi dani ba,akan inje dinner Ɗin naƘi zuwa tunda dai ni ba sona ake ba,to kuma me zanje inyi?Don yaya Bilak bazai ji kunyar wulaƘanta ni awajen mutane ba.

Da Rashida tarasa yadda za tayi dani sai taje ta sanu yaya Aliyu ta gaya masa komai,yazo ya yi min faƊa akan inje,kuma su yaya salim ma duk zasuyi idan har banje ba baza suji daƊi ba,haka dai na haƘura amman can cikin zuciyata tsoro fal.

Ana cikin maganar hajiya kaka ta fito daga kinta baya sun gama faɗa da mero.sai kuwa ta ce"kai Aliyu rabu da ƴar banza,ina cewa nan naji kina gayyatar ƙawayenki fatin?sai yanzu za'a wani zo ana wani rarrashinki akan kije?to yasin kada kije ni daman haka zanso sai in hakimce akan kujerarki ince ni ce uwargida.

Duk wanda ke wajen sai da ya yi dariya sosai,ni kuwa kallonsu kawai na ke,ɗaurin aurena da za'ayi da Yaya Bilal shine kawai ya tsayamin aƙoƙon zuciyata,ko wani irin zama zanyi dashi oho?.
Chapter 28 · 0% Book details