Sashe 50
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ɗaya bayan ɗaya suka ɗoramin yarana a ƙirji naji ɗuminsu suka ji nawa,tuni na saki kuka wanda a ɗazu banyi ba,naji wani irin mugun son ƴaƴa na yana shiga ta,tare da godewa mahaifiyata akan haihuwa ta da ta yi,don yau ɗinnan naje lahira ina ga yafi sau goma saboda azaba,ashe haka uwaye mata suke shan wahala?lallai duk wanda baiji tausayin iyayensa ba ya yi asara.
Yaya Bilal fa yana maƙale dani sai da umguwar zoman suka bashi haƙuri ta fita akan ce wa zasu gyarani da baby's ɗina,don dole ya fita shima sai gumi ya ke kamar tare muka yi haihuwar,yana fitowa dukka suka taso ya zauna kan kujera yana mayar da numfashi.tuni dukkansu jikinsu ya yi sanyi,harda Baba na ma awajen,Yaya Aliyu ya yi ƙarfin halin zuwa ya tsugunna gaban Yaya Bilal ya ce"yaya dai ta haihu?".ɗagowa yaya Bilal ya yi a hankali kamar wani abu ya faru sai kuma ya hau dariyar murna ya ce"ta haihu ƴan huɗu".
Ai wajen wasu harda rawa wasu kuma sai kabbara suke suna mamaki sosai,ƴar yarinya ƙarama ta haifi yara har huɗu.Hajiya kaka ta ce"kai yanzu bikin rawa yazo,daman banyi rawa ba bikin uwarsu saboda bani da lafiya,amman yanxu sai na yi,tuni ta hau rawarsu irinta tsoffi sai dariya akewa Hajiya kaka.
Tuni aka shiga bugawa ƴan uwa na ƙauye dana birni,su Rashida da Maryam tuni suka taho murna kamar za ta kashe su,aka cika asibiti mam allurar bacci aka yimin don in samu hutu,don su da kansu sunyi mamakin ƙoƙarin dana yi na haifar waɗannan narka narkan ƴaƴan kuma ba tare sa c.s ba.
Dukkansu aka basu damar zuwa don ganin yaran,suna ƙwance kan gadonsu na yara macen ce a tsakiya me kama dani sak,Hajiya kaka ta ce"au ikon Allah harda ƴar baƙa aciki kuma?yara sunyi gado,mazan duk ubansu sak macen kuma uwarsu ƴar baka."duka wajen aka saka dariya kowa yan sha'awar yaran kamar ƴan catoon.
Nusaiba ta saka hannu zata ɗauki ɗaya daga cikinsu da sauri yaya Bilal ya riƙe hannunta ya ce"a'ah ajjesa ya huta wallahi,baxa'a jagwalgwalamin yara na ba".dukka wajen aka saka dariya ganin Bilal ko kunya bai ji ba.
*********
Har a radio sai da aka buga haihuwata mutane sai zuwa min barka suke,ɓangarenmu na koma ɗakin mahaifiyata da ya ke yana da girma sosai,babu kowa yanzu su mama Iklima tuni an fara ƙarɓar gashi daga xamam gida,don su Amira da Afra sunje sun gaya musu haihuwar,sunyi mamakin ganin iyayen nasu duk yadda suka koma,abin tausayi.
Sosai Yaya Bilal ya ke rawar kai akaina ni da Æ´aÆ´ana,ina ganin ya shigo sai in tashi in bar masa Æ´aÆ´ansa awajen ya yi ta sumbatarsu,sai yafi awa É—aya awajensu Hajiya kaka kuwa ta kance".kai don Allah ka fito masu zuwa barka na zuwa amman kai ka shige É—aki".sai ta shigo ta sakashi a gaba har sai ya fita.
Mamana ana gaya mata ƙwana uku da haihuwa sai gata,harda ƙanwarta ranar kuma su mama iklima suka zo yin barka,har ƙasa suka tsugunna suna bawa mama haƙuri har dani akam mu yafe musu.
Muka yafe musu ɗin tunda yanzu sune acikin matsala duk sun lalace don kuwa yanzu duk acikin ƙannen su suke,suyi ta yi musu rashin kunya,ita Anty ma mahaifiyarta ta rasu matar ubace sai abinda ta ce ayi agidan shi ake.
Mamana suna fita ta ce"Allah sarki rayuwa khairat,alokacin da naji labarin mutuwar aurenki sosai na yi baƙin cikin hakan,na yi kuka sosai na share hawaye na na cigaba da yi muku addu'ah ku dukanku akan Allah ya karemin ku baki ɗaya,gashi kuwa Allah ya karemin ku cikin amincewar ubangiji."
Anan kuma mama ke bani labarin mutuwar aurenta,na yi mamaki sosai ta ƙara da ce wa"hmm khairat ashe mutumin nan mutumin banza ne,har safarar miyagun ƙwayoyi yana yi,babu wanda ya gane,sai da wani ƙanin maman hajara yazo ya ke faɗamin,ai kuwa na yi tsalle na ce sai ya sakeni ke ƙarshe de sai da mukaje kotu akan ya yi rantsuwa ya ce bazai sake ni ba."
Sosai na yi mamakin hakan,sai kuma ta wani ɓangaren naji daɗi saboda ko babu komai za ta koma gidan mahaifi na.
Yara na Æ´an gata ko ta ina suna samun kulawa,an raÉ—a musu suna da,Abdullahi,Aliyu,Ahmad,Zulaiha.
Duk taƙwara aka yiwa mutanen gidanmu,sunan mamana,sai sunan Baba Abdullahi,sai sunan captain Ahmad,sai sunan yaya Aliyu.
Amman ana kiran Aliyu da haidar,Ahmad da Arman,Abdullahi da Irfan,Xulaiha kuma da Iman.yara kyawawa dasu duk inda ka yi zaka ga zancen su ake,Bilak kuwa haƙoransa kullum awaje suke.
*sirrinki*
*GYARAN FARJI NA MUSAMMAN*
Yadda zaki kauda wari a farjinki a gida Warin farji common abu ne da mata ke fama dashi a fadin duniya wanda suke iya saminsa sau daya ko biyu a rayuwarsu,abubuwan dake kawo irin wannan abu kala kala ne kamar su infection.cutukan saduwa,rashin kula.
In warin farji daga infection ne yana farawa da kaikayi,gun yayi jaa da ciwo,wannan abu nasa mata suji kunya Sa panties na cotton yanasa farji ya samu iska,hakan zai rage warin da wuri da yawan canja pant din duk awa 12 sabida tsaftace gun Rage wanka da ruwan mai zafi sosai sabida zaina kasha miki important bacteria na farjin Rage shan abu masu suga a cikinsu Daina sa kayan dazasu na matseki ko pant Rage yin douching Wanke farji da yogurt ko kit soma wani abu kamar soso cikin yogurt din saiki saka sosan cikin farjin yayi kamar awa 2-3 Amfani da APPLE CIDER VINEGAR, yana taimakawa kwarai wajen kawar da warin farji, zaki samu kofi daya na ruwa saiki hada da chokali 1-2 na ACV din kisah ko wace rana,ko ki zuba kofi biyu cikin ruwa a abin shiga ki shiga ciki tsahon munti 20 duk sati ko kiyi yadda Mukai bayani akan yogurt
8.Cin abubuwa masu dauke da vitamin c,wannan shima na taimako wajen kara rigakafin jiki. 9.Amfani da “bakin soda†yana taimakawa wajen kawar da warin farji,kiasaka rabin kofi a cikin ruwa saiki shiga ciki tsawon minti 20,bayan nan saiki wanke da ruwa da kuma clean towel 10. Wanke farji kafin sex da kuma bayan sex ya zama kina aikatawa ko yaushe 11. Cin citrus fruit kamar su lemo,inibi sunada vitamin c sosai 12. Ki dan fesa turare kadan a cinyoyinki da gwiwa,hakan zai dansa kanshi 13.Amfani da ganyen goba na taimakawa sosai wajen kawar da wari 14. Dena wanke farji da sabulu,sabida wasu nada chemical din dazasu kasha miki bacteria masu amfani a farjinki
Farji bayan haihuwa,zaki iya haifan yaro ta hanyar tiyata ko ta normal haihuwa,ko wanne nada nasa matsalan,batin haihuwa yafi kyau ki bada hankali wajen abinda kika Haifa da kuma warkewanki. Amfani da ice packs (kankara) kankara na taimako kwarai wajen rage ciwon gun,da kuma kumburin. Yadda zakiyi shine ki samu saban pad kisashi cikin ruwa kisashi yayi kankara saikiyi amfani dashi a farjin nay an mintina,kisa abin da zai hana digar ruwa daga farjinki sabida narkewar kankarar,zakiyi wannan abu sau 2 ko 3 a rana. Amfani da extra maxi pad jinin dake zuba bayan haihuwa sunansa lochia kuma yana kai wajen sati 2 bayan haihuwa,anfiso a wannan lokaci kina amfani da extra maxi pad sabida kiyaye cuccutuka su shigar miki mahaifa 3.Hutu da bacci isasshe. Wannan na taimakawa jiki wajen saurin warkewa,rashin bacci na iya samiki fushi ko kuma kiji kin tsani abubuwa 4.Kiyaye duk dinky in kinada dashi sabida kare shigar cuta 5.Yin kegel exercise kamar yadda muka kwatanta a baya 6.Kare kai daga basir, bayan haihuwa yawancin mata suna fama da basir sais u kiyaye ta hanyar shan ruwa sosai,cin fresh vegetable da fruits, daina shan su kofi da shayi ko amfani da man basir 7.Walking(tafiya) kina yawan gwada tafiya sa kwara karfin jikinki, kisa takalmi mara santsi ko coge
1. Ki aske gashin gabanki in kinaso. Gashin gaba na iya saki gumi zuwa kasanki,wanda kan iya saki wari. kisani cewa cire gashin na jayo fushin kofofin gashin da kumburi.yawan cire gashin gaba nasa mace tazama tsaf kuma yana jawo kumburi wanda in ya hadu da wajen danshinki yakan zamo wajen zaman cuta kamar( Group A Streptococcus). yakansa gun ya duri ruwa ya jawo har sai an fitar da ruwan,wannan zai kawomiki shaida a gun. Yi kokarin rageshi,amma kiyi hankali da almakashi waeen farjinki 2. Kizama cikin tsafta lokacin jininki. kina yawan canza pad dinki,inkina shiga damuwa da yadda warin jikinki yake lokacin jiniki,zaki iya wanke farjinki sau 2 ko 3 a rana. 3. Kinasa yan ciki na kotin. 4. Wanka inkina zatan masoyinki bazaiso warin jikinkiba,yi wanka kafin ku hadu
Kitsen damo da man ayu sundade suna taka muhimmiyar rawa a wajen ma aurata wato jin nishadi lokacin saduwa ma aurata suji kamar akwana anayi kuma gashi baya matsala agaban mace ko namiji musamman mata zakaga idan wannan kitsen ya karbi mace zata rikeshi shi kadai ya ishseta mallake mijinta kuma kamar yanda mukayi bayani abaya namiji shima yana aiki da kitsen damo wato idan namiji yanaso yaga matarsa tana biye dashi akowanne lokaci sakamakon saduwa da yakeyi da ita to lokacinda yazo jima i da ita ya dauko man damo ya hadashi da zuma ya gauraya saiya shafa akan azzakarinsa to awannan lokacin matukar ya sadu da matarsa zataji bata taba gamsuwa irin wannan lokacinba amma kuma namiji me ciwon sanyi da basir bazai masaba hasalima zaisa maniyinsa zuwane da wuri
to ammafa ita mace idan tasamu man damo itama ta hadashi da zuma lokacinda zata sadu da mijinta saita debo dan kadan tayi matsi to awannan lokacin mijinta zai jita daban domin wani kalar dandano zatayi
idan kuma so kike kike ki mallake mijinki a gado bayan kin saka zumar saiki samu lalle ki zuba ki saka ruwan alobera ki gauraya sosai saiki samu roba
me kyau ki ajiye domin yakan dade be baciba sai kina matsi dashi
hallau amarya da take shirin karbar angonta daga lokacinda ta fara gyaran jiki to ta kasance da man damo akusa domin idan tazo dafa kazar amarya ta zubashi kadan aciki sannan lokacinda ta rage kwana uku tana hadashi da zuma tana matsi dashi sannan tana shafawa a saman farjinta gefe da gefe wallahi duk namijinda ya shiga jikinta saiya nuna alamar yaji canji kuma gabanta zai ciko dum dum.
*miss green ce*
[23/09, 16:29] Miss GreenðŸ€: *ðŸ®ABIN CIKIN ƘWAIðŸ®*
littafi na 3
*byâœðŸ¿*
Ummu maher(miss green)ðŸ€
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Sirrinki👂ðŸ»ðŸŒˆ*
Yaya Bilal fa yana maƙale dani sai da umguwar zoman suka bashi haƙuri ta fita akan ce wa zasu gyarani da baby's ɗina,don dole ya fita shima sai gumi ya ke kamar tare muka yi haihuwar,yana fitowa dukka suka taso ya zauna kan kujera yana mayar da numfashi.tuni dukkansu jikinsu ya yi sanyi,harda Baba na ma awajen,Yaya Aliyu ya yi ƙarfin halin zuwa ya tsugunna gaban Yaya Bilal ya ce"yaya dai ta haihu?".ɗagowa yaya Bilal ya yi a hankali kamar wani abu ya faru sai kuma ya hau dariyar murna ya ce"ta haihu ƴan huɗu".
Ai wajen wasu harda rawa wasu kuma sai kabbara suke suna mamaki sosai,ƴar yarinya ƙarama ta haifi yara har huɗu.Hajiya kaka ta ce"kai yanzu bikin rawa yazo,daman banyi rawa ba bikin uwarsu saboda bani da lafiya,amman yanxu sai na yi,tuni ta hau rawarsu irinta tsoffi sai dariya akewa Hajiya kaka.
Tuni aka shiga bugawa ƴan uwa na ƙauye dana birni,su Rashida da Maryam tuni suka taho murna kamar za ta kashe su,aka cika asibiti mam allurar bacci aka yimin don in samu hutu,don su da kansu sunyi mamakin ƙoƙarin dana yi na haifar waɗannan narka narkan ƴaƴan kuma ba tare sa c.s ba.
Dukkansu aka basu damar zuwa don ganin yaran,suna ƙwance kan gadonsu na yara macen ce a tsakiya me kama dani sak,Hajiya kaka ta ce"au ikon Allah harda ƴar baƙa aciki kuma?yara sunyi gado,mazan duk ubansu sak macen kuma uwarsu ƴar baka."duka wajen aka saka dariya kowa yan sha'awar yaran kamar ƴan catoon.
Nusaiba ta saka hannu zata ɗauki ɗaya daga cikinsu da sauri yaya Bilal ya riƙe hannunta ya ce"a'ah ajjesa ya huta wallahi,baxa'a jagwalgwalamin yara na ba".dukka wajen aka saka dariya ganin Bilal ko kunya bai ji ba.
*********
Har a radio sai da aka buga haihuwata mutane sai zuwa min barka suke,ɓangarenmu na koma ɗakin mahaifiyata da ya ke yana da girma sosai,babu kowa yanzu su mama Iklima tuni an fara ƙarɓar gashi daga xamam gida,don su Amira da Afra sunje sun gaya musu haihuwar,sunyi mamakin ganin iyayen nasu duk yadda suka koma,abin tausayi.
Sosai Yaya Bilal ya ke rawar kai akaina ni da Æ´aÆ´ana,ina ganin ya shigo sai in tashi in bar masa Æ´aÆ´ansa awajen ya yi ta sumbatarsu,sai yafi awa É—aya awajensu Hajiya kaka kuwa ta kance".kai don Allah ka fito masu zuwa barka na zuwa amman kai ka shige É—aki".sai ta shigo ta sakashi a gaba har sai ya fita.
Mamana ana gaya mata ƙwana uku da haihuwa sai gata,harda ƙanwarta ranar kuma su mama iklima suka zo yin barka,har ƙasa suka tsugunna suna bawa mama haƙuri har dani akam mu yafe musu.
Muka yafe musu ɗin tunda yanzu sune acikin matsala duk sun lalace don kuwa yanzu duk acikin ƙannen su suke,suyi ta yi musu rashin kunya,ita Anty ma mahaifiyarta ta rasu matar ubace sai abinda ta ce ayi agidan shi ake.
Mamana suna fita ta ce"Allah sarki rayuwa khairat,alokacin da naji labarin mutuwar aurenki sosai na yi baƙin cikin hakan,na yi kuka sosai na share hawaye na na cigaba da yi muku addu'ah ku dukanku akan Allah ya karemin ku baki ɗaya,gashi kuwa Allah ya karemin ku cikin amincewar ubangiji."
Anan kuma mama ke bani labarin mutuwar aurenta,na yi mamaki sosai ta ƙara da ce wa"hmm khairat ashe mutumin nan mutumin banza ne,har safarar miyagun ƙwayoyi yana yi,babu wanda ya gane,sai da wani ƙanin maman hajara yazo ya ke faɗamin,ai kuwa na yi tsalle na ce sai ya sakeni ke ƙarshe de sai da mukaje kotu akan ya yi rantsuwa ya ce bazai sake ni ba."
Sosai na yi mamakin hakan,sai kuma ta wani ɓangaren naji daɗi saboda ko babu komai za ta koma gidan mahaifi na.
Yara na Æ´an gata ko ta ina suna samun kulawa,an raÉ—a musu suna da,Abdullahi,Aliyu,Ahmad,Zulaiha.
Duk taƙwara aka yiwa mutanen gidanmu,sunan mamana,sai sunan Baba Abdullahi,sai sunan captain Ahmad,sai sunan yaya Aliyu.
Amman ana kiran Aliyu da haidar,Ahmad da Arman,Abdullahi da Irfan,Xulaiha kuma da Iman.yara kyawawa dasu duk inda ka yi zaka ga zancen su ake,Bilak kuwa haƙoransa kullum awaje suke.
*sirrinki*
*GYARAN FARJI NA MUSAMMAN*
Yadda zaki kauda wari a farjinki a gida Warin farji common abu ne da mata ke fama dashi a fadin duniya wanda suke iya saminsa sau daya ko biyu a rayuwarsu,abubuwan dake kawo irin wannan abu kala kala ne kamar su infection.cutukan saduwa,rashin kula.
In warin farji daga infection ne yana farawa da kaikayi,gun yayi jaa da ciwo,wannan abu nasa mata suji kunya Sa panties na cotton yanasa farji ya samu iska,hakan zai rage warin da wuri da yawan canja pant din duk awa 12 sabida tsaftace gun Rage wanka da ruwan mai zafi sosai sabida zaina kasha miki important bacteria na farjin Rage shan abu masu suga a cikinsu Daina sa kayan dazasu na matseki ko pant Rage yin douching Wanke farji da yogurt ko kit soma wani abu kamar soso cikin yogurt din saiki saka sosan cikin farjin yayi kamar awa 2-3 Amfani da APPLE CIDER VINEGAR, yana taimakawa kwarai wajen kawar da warin farji, zaki samu kofi daya na ruwa saiki hada da chokali 1-2 na ACV din kisah ko wace rana,ko ki zuba kofi biyu cikin ruwa a abin shiga ki shiga ciki tsahon munti 20 duk sati ko kiyi yadda Mukai bayani akan yogurt
8.Cin abubuwa masu dauke da vitamin c,wannan shima na taimako wajen kara rigakafin jiki. 9.Amfani da “bakin soda†yana taimakawa wajen kawar da warin farji,kiasaka rabin kofi a cikin ruwa saiki shiga ciki tsawon minti 20,bayan nan saiki wanke da ruwa da kuma clean towel 10. Wanke farji kafin sex da kuma bayan sex ya zama kina aikatawa ko yaushe 11. Cin citrus fruit kamar su lemo,inibi sunada vitamin c sosai 12. Ki dan fesa turare kadan a cinyoyinki da gwiwa,hakan zai dansa kanshi 13.Amfani da ganyen goba na taimakawa sosai wajen kawar da wari 14. Dena wanke farji da sabulu,sabida wasu nada chemical din dazasu kasha miki bacteria masu amfani a farjinki
Farji bayan haihuwa,zaki iya haifan yaro ta hanyar tiyata ko ta normal haihuwa,ko wanne nada nasa matsalan,batin haihuwa yafi kyau ki bada hankali wajen abinda kika Haifa da kuma warkewanki. Amfani da ice packs (kankara) kankara na taimako kwarai wajen rage ciwon gun,da kuma kumburin. Yadda zakiyi shine ki samu saban pad kisashi cikin ruwa kisashi yayi kankara saikiyi amfani dashi a farjin nay an mintina,kisa abin da zai hana digar ruwa daga farjinki sabida narkewar kankarar,zakiyi wannan abu sau 2 ko 3 a rana. Amfani da extra maxi pad jinin dake zuba bayan haihuwa sunansa lochia kuma yana kai wajen sati 2 bayan haihuwa,anfiso a wannan lokaci kina amfani da extra maxi pad sabida kiyaye cuccutuka su shigar miki mahaifa 3.Hutu da bacci isasshe. Wannan na taimakawa jiki wajen saurin warkewa,rashin bacci na iya samiki fushi ko kuma kiji kin tsani abubuwa 4.Kiyaye duk dinky in kinada dashi sabida kare shigar cuta 5.Yin kegel exercise kamar yadda muka kwatanta a baya 6.Kare kai daga basir, bayan haihuwa yawancin mata suna fama da basir sais u kiyaye ta hanyar shan ruwa sosai,cin fresh vegetable da fruits, daina shan su kofi da shayi ko amfani da man basir 7.Walking(tafiya) kina yawan gwada tafiya sa kwara karfin jikinki, kisa takalmi mara santsi ko coge
1. Ki aske gashin gabanki in kinaso. Gashin gaba na iya saki gumi zuwa kasanki,wanda kan iya saki wari. kisani cewa cire gashin na jayo fushin kofofin gashin da kumburi.yawan cire gashin gaba nasa mace tazama tsaf kuma yana jawo kumburi wanda in ya hadu da wajen danshinki yakan zamo wajen zaman cuta kamar( Group A Streptococcus). yakansa gun ya duri ruwa ya jawo har sai an fitar da ruwan,wannan zai kawomiki shaida a gun. Yi kokarin rageshi,amma kiyi hankali da almakashi waeen farjinki 2. Kizama cikin tsafta lokacin jininki. kina yawan canza pad dinki,inkina shiga damuwa da yadda warin jikinki yake lokacin jiniki,zaki iya wanke farjinki sau 2 ko 3 a rana. 3. Kinasa yan ciki na kotin. 4. Wanka inkina zatan masoyinki bazaiso warin jikinkiba,yi wanka kafin ku hadu
Kitsen damo da man ayu sundade suna taka muhimmiyar rawa a wajen ma aurata wato jin nishadi lokacin saduwa ma aurata suji kamar akwana anayi kuma gashi baya matsala agaban mace ko namiji musamman mata zakaga idan wannan kitsen ya karbi mace zata rikeshi shi kadai ya ishseta mallake mijinta kuma kamar yanda mukayi bayani abaya namiji shima yana aiki da kitsen damo wato idan namiji yanaso yaga matarsa tana biye dashi akowanne lokaci sakamakon saduwa da yakeyi da ita to lokacinda yazo jima i da ita ya dauko man damo ya hadashi da zuma ya gauraya saiya shafa akan azzakarinsa to awannan lokacin matukar ya sadu da matarsa zataji bata taba gamsuwa irin wannan lokacinba amma kuma namiji me ciwon sanyi da basir bazai masaba hasalima zaisa maniyinsa zuwane da wuri
to ammafa ita mace idan tasamu man damo itama ta hadashi da zuma lokacinda zata sadu da mijinta saita debo dan kadan tayi matsi to awannan lokacin mijinta zai jita daban domin wani kalar dandano zatayi
idan kuma so kike kike ki mallake mijinki a gado bayan kin saka zumar saiki samu lalle ki zuba ki saka ruwan alobera ki gauraya sosai saiki samu roba
me kyau ki ajiye domin yakan dade be baciba sai kina matsi dashi
hallau amarya da take shirin karbar angonta daga lokacinda ta fara gyaran jiki to ta kasance da man damo akusa domin idan tazo dafa kazar amarya ta zubashi kadan aciki sannan lokacinda ta rage kwana uku tana hadashi da zuma tana matsi dashi sannan tana shafawa a saman farjinta gefe da gefe wallahi duk namijinda ya shiga jikinta saiya nuna alamar yaji canji kuma gabanta zai ciko dum dum.
*miss green ce*
[23/09, 16:29] Miss GreenðŸ€: *ðŸ®ABIN CIKIN ƘWAIðŸ®*
littafi na 3
*byâœðŸ¿*
Ummu maher(miss green)ðŸ€
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Sirrinki👂ðŸ»ðŸŒˆ*