Sashe 20
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
. . . .duk wanda ya ke wajen sai da mero ta bashi dariya,har ita kanta hajiya kakar wacce aka yi wa laifin,tsabar Ƙauyanci mutum ya yi ta zuba ruwa acikin shadda kuma ya ce wai ta ƙi cika?.
babu yadda na iya dole ni dai na nunawa mero komai,Ta kalleni tana dariya ta ce"la anty ashe mahaya ce ban sani ba?sai kuwa ta fashe da kuka".rarrashin mero na dinga yi hajiya kaka ta ce"ai da kin rabu da ita sai inga duka na za ta yi kome da ta wani Ƙwalalomin manyan idaniyanta wanda inno ta shafa mata,amman ni dai Ɗan uwana sale ba haka ya ke ba".
tana faƊar hakan ta koma Ɗakinta tana mita,naja hannun mero muka wuce sashenmu,a farlo na tarar dasu nadiya suka wani kalleni sheƘeƘe sannan iman ta ce"he!this girl ina zakije mana da wannan mahaukaciyar yarinyar"?.ta faƊi hakan tana mana wani kallon banza.
na buÆŠe baki zanyi magana sai kuwa mero ta yi caraf ta ce"ah tsaya waye Mahaukacin?".
Da sauri nadiya ta matso kusa da mero ta ce"ke!ke!!kece mahaukaciyar ko dukanmi zaki yi?ƴar Ƙauyen banza kawai".
"A'ah gyara zancenki ai Ɗan Ƙauye shine jahili me zagin mutane amman fa ni ba ni bace,idan kina neman mahaukaciya ki hau saman bene zaki same ta".
Sai kuwa nadiya ta kalli saman benen,kuma mahaifiyarta na saman kamar mero tasan tana sama ÆŠin.
Wani banzan mari nadiya ta bawa mero amman sai dai me?tun kafin ta sauke hannunta itama meron ta rama jika ke tas tas maruka har biyu.
Da sauri na riƘe hannun mero ina janta gefe sai kuwa mero ta ce"anty wallahi ki daina ja na don wallahi yau sai na fasawa wannan farar kamar Ƙwai baki".
da Ƙer naja ta gefe tana Ta faman kumfar baki.
ranar sosai aka yi rigima agidan momi iklima ta dage wai sai ta ramawa nadiya mari hajiya kaka ta ce taje idan ta isa ta dake ta,ai kuwa ta shige Ɗaki ba tare da ta Ƙara magana ba,don tasan halin hajiya kaka kaƊan daga aikinta ta ciwa mutum mutumci,musamman idan ta rufe waƊannan fici-ficin idanuwanta,sai ta wanke mutum tsaf.
Sosai muke shirin yin sauka ni da rashida muke abinmu su nadiya ma nasu suke,don yanzu tsakanin rashida da nadiya abin ya Æaci,don ita nadiya kallon kishiya takewa rashida,ita kuwa rashidar ko kallon inuwar Nadiyar bata yi,don ta ce rashida bata isa ta yi kishi da ita ba,don bata kai wannan matsayin ba.
sosai hajiya kaka ke ihu duk hankalinmu ya tashi,sai dai me!?muna zuwa muka tarar da ita ta saka kuÆŠinta agaba wanda suka kekkece kamar an ÆŠakkosu a bakin kura.
mamaki sosai kowa ya ke ga kuÆŠi da yawa amman kaÆŠanne ba'a keta su ba.
Nice na yi Ƙarfin halin zuwa wajenta na ce"hajiya kaka me ya faru da kuƊinki haka?".
Kukan ta cigaba da yi sannan ta ce"khairat ranar da kiga ina Ƙirga kuƊinnan?"
sai kuwa na ÆŠaga kai alamar na gane,ta ce"to tsautsayi ina ÆŠakkosu A Æ™arÆ™ashin gado shine naga duk Æeraye sun cinye min".
kowa guntse dariyarsa ya yi,sai kuwa mero ta ce"ah kiji min tsohuwa da wayo?yanzu ai gashinan kinyi biyu babu".?
madoki hajiya kaka ta ÆŠakko tana ce wa wallahi sai in dake ki in daki kuÆŠina wallahi".
Da gudu ta yi gefe ta cigaba da dariyarta.
yaya mukhatar wanda shigowarsa kenan ya ce"to yanzi kinga sai aje asaka kuÆŠin abola ko?".
da sauri ta juyo ta ce"to ai ba haƊejawa ne suka bani kuƊin ba?Da dangin uwarkane suka bani yau da nasan sai sun garƘameni".
Jan bakinsa ya yi kawai ya yi shiru,Ƙarshe dai yaya mk da yaya Aliyu sunyi mata alƘawarin biyanta kuƊinta wanda ta ce dubu sittin ne,don muddin basu biya taba aƘwai matsala.
anan aka Ƙirga dubu shabiyar waÉ—anda su babu abinda ya shafesu,hajiya kaka sai tsinewa Æeraye take tana kuka.
Su nadiya sai dariya suke don daman haushinta suke ji.
ina fitowa daga sashen hajiya kaka yaya mk ya biyoni,yana kiran sunana haushi da kuma nadamar haÆŠuwa dashi suka saka baki ÆŠaya na kasa koda kallonsa,shi kuma gani ya ke kamar kunyarsa na ke,amman fa azuciyata tsanarsa ce fal araina.
da sauri na tsaya awani lungu wanda ya raba sashenmu dana baba Ƙasim,saboda san bana son kowa ya ganmu.
hira sosai ya ke min ni kuwa Allah2 na ke ya Ƙeleni in tafi don ni Ƙwana biyu da ya yi tafiya har wani daƊi ne ya keji wai don ma bai san ina da waya ba,da na shiga uku da waya.
kuÆŠi sosai ya bani wai inyi shagalin sauka ta dashi naƘi amsa amman duk da haka sai da ya takuramin na amsa,har na shiga Æangarenmu bai daina kallona ba,yadda kasan zai biyo ni,har tausayi ya fara ÆŠan bani don mai sonka ka soshi ko yaya ne.
mama na nunawa kuƊin,ta kalleni sannan ta ce"khairat wai ni mukhatar aƘwai wani abu da ke tsakaninku dashi ne?".
kai na a sunkuye na ce"mama wai ce wa ya yi yana sona".da sauri mama wai mama sona ya ke mama".
"khairat kinfi kowa sanin ce wa bara'atu fa ya ke so,tun kafin a gane kuna tare dashi ki rabu dashi don gaskiya ni bana son tashin hankali".
GyaÆŠa kai kawai na yi don nima daÆŠin hakan na keso,don ni zuciyar nan tawa A.D,Ne kawai acikinta ma'ana yaya Bilal.
****
sosai filin saukar ya cika ana sauraran Ƙira'ah mai masifar daƊi daga bakin jikar hajiya kaka ABIN CIKIN ƘWAI,wato khairat da yawan mutane hankalinsu na kan khairat yawancin mazan wajen kuma ce wa suke dama khairat ta zama matarsu don yarinyar Allah ya yi mata baiwa sosai,khairat dai ba wata mai Ƙyau ba ce,tana dai da baiwa sosai diri tana da shape wanda ake ce wa coca cola shape ga wani dimfil wanda ya Ƙawata doguwar fuskarta,kuma ita dai ba fara bace kamar sauran Ƴan gidansu,amman tana da baiwa ta ilimi na arabi da boko.
abin mamaki da aka kira jidda wata Ƴar ajinmu da Ƙer ta kai karatun saukar na ta,amman wai sai mukaji ana sanarwar wai wani wanda ake kira da ADMIRAL BILAL ABDULLAHI,wanda aka fi sani da A.D ya bata Ƙyautar mota.
Sosai kowa ya yi mamakin jin hakan duba da irin yadda karatuna ya Ɗauki hankalin mutane da dama,kuma nima na samu Ƙyautuka sosai ciki har da Ƙyautar wata hamshaƘiyar computer wanda Ɗan majalisa ya bani,sannan na samu Ƙyauta ta dubu Ɗari biyu daga hannun wani mai kuƊi.
har muka dawo gida zuciyata tana wajen Ƙyautar da yaya Bilal ya bawa jidda Ƴar ajinmu.
To me ye tsakanin jidda da yaya Bilal?babu mai bani amsar hakan,don haka na zubawa sarautar Allah ido ammab zuciyata sai kai kawo take,saboda tunanin abunda ya shige min duhu.
satin bikinsu Rashida ya kama,sosai ƘwaƘwalwata ta yi busy duk hankalina kacokan yana kan bukin,ni da maryam ne manyan Ƙawayen amarya don haka tare muke komai.
Wata rana ranar da bazan taÆa mantawa da ita ba,ita ce rabar dinner ÆŠinsu rashida,yaya Bilal naga ni da jidda ya sama mata kujera ta zauna tasha anko irin namu sak,onion color ne material ÆŠin sai mukayi pitet gown amman ita jidda riga da siket ta saka wanda sukayi masifar yi mata Ƙyau.
Sosai jikina ya ke rawa hankalina idan ya yi dubu to ya Æaci,wasu zafafan hawaye masu zafi suka zubomin,na fito daga wajen baki ÆŠaya,na samu wani wajen flower's kuraye shar,na tsugunna na fara wani irin kuka mai tsanani,ina jan doguwar rigar dana saka kamar ita ce ta yi min laifin.
Dafa kafaÆŠa ta naji anyi,maryam ta bayyana agaba na,ta ÆŠago haÆa ta cikin tausayi sannan ta ce"ki yi haƘuri khairat naga duk abinda ki ka gani,amman ina son ki daurewa zuciyarki ki yi haƘuri don Allah a Ƙarasa bikin dinner ÆŠinnan kada kowa ya gane abinda ke faruwa,shi so haka ya ke yana da zafi musamman idan wanda ka keso baya sonka,to tabbas zaka shiga wani hali,nasan abinda ki keji tunda nima na taÆa shiga irin wannan halin."
ta damƘe hannuwa na sannan ta ce"khairat ina tare da ke ako ina insha Allah sai kin auri yaya Bilal,ni Ɗinnan zan tsaya miki insha Allah",Ta kalleni tana saukemin idanu itama duk hankalinta atashe amman kuma tana dauriyar dannewa saboda ni.
Nan dai ta cigaba da rarrashi na ta bani hoda na ÆŠan shafa saboda kada a gane kukan dana yi.
yaya salim yana zuma akan kujera,mero wacce take ta faman zuba ita da wata Ƴar Ƙyauye irinta,ga kuma wani lemo a hannunta tana ta faman zuƘa kamar za ta shanye har da bottle Ɗin.
Tsi ta zubawa yaya salim a jikinsa duk ta Æata mishi kayansa,da sauri ya tashi alokacin yana waya da budurwarsa mai suna salimat yana jiranta ta shigo reception ÆŠin,da sauri ya tashi yana karkaÆŠe lemon daya zube masa a fuskarsa,ya kalle mero wacce duk ta Ƙwalalo mishi fici ficin idanuwanta,tsoro ya cika ta sosai da gudu ta shiga cikin mutane,ya neme ta bai ganta ba dole ya koma gida ya canjo kayan jikinsa,amman fa ya shirya abinda zai yi wa mero,sai ya gyara mata zama.
Hajiya kaka kuwa wannab karon ciwon Ƙafa take shiyasa bata zo ba,anci ansha amare kowa fuskarsa da annuri,amare har 10 kuma duk agida Ɗaya.
Sam mamana bata son ayi min auren zumunta don ita a ganinta mai makon ya Ƙara zumunci,sai dai kaga zumuncin na neman taÆar Æarewa musamman ita da ba sonta ake agidan ba,duk don kasancewarta inyamura kuma tuba ce.
[02/09, 20:52] Ummu Maher(Miss Green): koda muka dawo gida rufe kaina na yi aƊaki nasha kuka na,son raina maryan sai buga Ƙofar take tana yimun magiya akan na buƊe amman naƘi buƊewa don kukan shine solution na samun sauƘi a cikin zuciyata.
babu yadda na iya dole ni dai na nunawa mero komai,Ta kalleni tana dariya ta ce"la anty ashe mahaya ce ban sani ba?sai kuwa ta fashe da kuka".rarrashin mero na dinga yi hajiya kaka ta ce"ai da kin rabu da ita sai inga duka na za ta yi kome da ta wani Ƙwalalomin manyan idaniyanta wanda inno ta shafa mata,amman ni dai Ɗan uwana sale ba haka ya ke ba".
tana faƊar hakan ta koma Ɗakinta tana mita,naja hannun mero muka wuce sashenmu,a farlo na tarar dasu nadiya suka wani kalleni sheƘeƘe sannan iman ta ce"he!this girl ina zakije mana da wannan mahaukaciyar yarinyar"?.ta faƊi hakan tana mana wani kallon banza.
na buÆŠe baki zanyi magana sai kuwa mero ta yi caraf ta ce"ah tsaya waye Mahaukacin?".
Da sauri nadiya ta matso kusa da mero ta ce"ke!ke!!kece mahaukaciyar ko dukanmi zaki yi?ƴar Ƙauyen banza kawai".
"A'ah gyara zancenki ai Ɗan Ƙauye shine jahili me zagin mutane amman fa ni ba ni bace,idan kina neman mahaukaciya ki hau saman bene zaki same ta".
Sai kuwa nadiya ta kalli saman benen,kuma mahaifiyarta na saman kamar mero tasan tana sama ÆŠin.
Wani banzan mari nadiya ta bawa mero amman sai dai me?tun kafin ta sauke hannunta itama meron ta rama jika ke tas tas maruka har biyu.
Da sauri na riƘe hannun mero ina janta gefe sai kuwa mero ta ce"anty wallahi ki daina ja na don wallahi yau sai na fasawa wannan farar kamar Ƙwai baki".
da Ƙer naja ta gefe tana Ta faman kumfar baki.
ranar sosai aka yi rigima agidan momi iklima ta dage wai sai ta ramawa nadiya mari hajiya kaka ta ce taje idan ta isa ta dake ta,ai kuwa ta shige Ɗaki ba tare da ta Ƙara magana ba,don tasan halin hajiya kaka kaƊan daga aikinta ta ciwa mutum mutumci,musamman idan ta rufe waƊannan fici-ficin idanuwanta,sai ta wanke mutum tsaf.
Sosai muke shirin yin sauka ni da rashida muke abinmu su nadiya ma nasu suke,don yanzu tsakanin rashida da nadiya abin ya Æaci,don ita nadiya kallon kishiya takewa rashida,ita kuwa rashidar ko kallon inuwar Nadiyar bata yi,don ta ce rashida bata isa ta yi kishi da ita ba,don bata kai wannan matsayin ba.
sosai hajiya kaka ke ihu duk hankalinmu ya tashi,sai dai me!?muna zuwa muka tarar da ita ta saka kuÆŠinta agaba wanda suka kekkece kamar an ÆŠakkosu a bakin kura.
mamaki sosai kowa ya ke ga kuÆŠi da yawa amman kaÆŠanne ba'a keta su ba.
Nice na yi Ƙarfin halin zuwa wajenta na ce"hajiya kaka me ya faru da kuƊinki haka?".
Kukan ta cigaba da yi sannan ta ce"khairat ranar da kiga ina Ƙirga kuƊinnan?"
sai kuwa na ÆŠaga kai alamar na gane,ta ce"to tsautsayi ina ÆŠakkosu A Æ™arÆ™ashin gado shine naga duk Æeraye sun cinye min".
kowa guntse dariyarsa ya yi,sai kuwa mero ta ce"ah kiji min tsohuwa da wayo?yanzu ai gashinan kinyi biyu babu".?
madoki hajiya kaka ta ÆŠakko tana ce wa wallahi sai in dake ki in daki kuÆŠina wallahi".
Da gudu ta yi gefe ta cigaba da dariyarta.
yaya mukhatar wanda shigowarsa kenan ya ce"to yanzi kinga sai aje asaka kuÆŠin abola ko?".
da sauri ta juyo ta ce"to ai ba haƊejawa ne suka bani kuƊin ba?Da dangin uwarkane suka bani yau da nasan sai sun garƘameni".
Jan bakinsa ya yi kawai ya yi shiru,Ƙarshe dai yaya mk da yaya Aliyu sunyi mata alƘawarin biyanta kuƊinta wanda ta ce dubu sittin ne,don muddin basu biya taba aƘwai matsala.
anan aka Ƙirga dubu shabiyar waÉ—anda su babu abinda ya shafesu,hajiya kaka sai tsinewa Æeraye take tana kuka.
Su nadiya sai dariya suke don daman haushinta suke ji.
ina fitowa daga sashen hajiya kaka yaya mk ya biyoni,yana kiran sunana haushi da kuma nadamar haÆŠuwa dashi suka saka baki ÆŠaya na kasa koda kallonsa,shi kuma gani ya ke kamar kunyarsa na ke,amman fa azuciyata tsanarsa ce fal araina.
da sauri na tsaya awani lungu wanda ya raba sashenmu dana baba Ƙasim,saboda san bana son kowa ya ganmu.
hira sosai ya ke min ni kuwa Allah2 na ke ya Ƙeleni in tafi don ni Ƙwana biyu da ya yi tafiya har wani daƊi ne ya keji wai don ma bai san ina da waya ba,da na shiga uku da waya.
kuÆŠi sosai ya bani wai inyi shagalin sauka ta dashi naƘi amsa amman duk da haka sai da ya takuramin na amsa,har na shiga Æangarenmu bai daina kallona ba,yadda kasan zai biyo ni,har tausayi ya fara ÆŠan bani don mai sonka ka soshi ko yaya ne.
mama na nunawa kuƊin,ta kalleni sannan ta ce"khairat wai ni mukhatar aƘwai wani abu da ke tsakaninku dashi ne?".
kai na a sunkuye na ce"mama wai ce wa ya yi yana sona".da sauri mama wai mama sona ya ke mama".
"khairat kinfi kowa sanin ce wa bara'atu fa ya ke so,tun kafin a gane kuna tare dashi ki rabu dashi don gaskiya ni bana son tashin hankali".
GyaÆŠa kai kawai na yi don nima daÆŠin hakan na keso,don ni zuciyar nan tawa A.D,Ne kawai acikinta ma'ana yaya Bilal.
****
sosai filin saukar ya cika ana sauraran Ƙira'ah mai masifar daƊi daga bakin jikar hajiya kaka ABIN CIKIN ƘWAI,wato khairat da yawan mutane hankalinsu na kan khairat yawancin mazan wajen kuma ce wa suke dama khairat ta zama matarsu don yarinyar Allah ya yi mata baiwa sosai,khairat dai ba wata mai Ƙyau ba ce,tana dai da baiwa sosai diri tana da shape wanda ake ce wa coca cola shape ga wani dimfil wanda ya Ƙawata doguwar fuskarta,kuma ita dai ba fara bace kamar sauran Ƴan gidansu,amman tana da baiwa ta ilimi na arabi da boko.
abin mamaki da aka kira jidda wata Ƴar ajinmu da Ƙer ta kai karatun saukar na ta,amman wai sai mukaji ana sanarwar wai wani wanda ake kira da ADMIRAL BILAL ABDULLAHI,wanda aka fi sani da A.D ya bata Ƙyautar mota.
Sosai kowa ya yi mamakin jin hakan duba da irin yadda karatuna ya Ɗauki hankalin mutane da dama,kuma nima na samu Ƙyautuka sosai ciki har da Ƙyautar wata hamshaƘiyar computer wanda Ɗan majalisa ya bani,sannan na samu Ƙyauta ta dubu Ɗari biyu daga hannun wani mai kuƊi.
har muka dawo gida zuciyata tana wajen Ƙyautar da yaya Bilal ya bawa jidda Ƴar ajinmu.
To me ye tsakanin jidda da yaya Bilal?babu mai bani amsar hakan,don haka na zubawa sarautar Allah ido ammab zuciyata sai kai kawo take,saboda tunanin abunda ya shige min duhu.
satin bikinsu Rashida ya kama,sosai ƘwaƘwalwata ta yi busy duk hankalina kacokan yana kan bukin,ni da maryam ne manyan Ƙawayen amarya don haka tare muke komai.
Wata rana ranar da bazan taÆa mantawa da ita ba,ita ce rabar dinner ÆŠinsu rashida,yaya Bilal naga ni da jidda ya sama mata kujera ta zauna tasha anko irin namu sak,onion color ne material ÆŠin sai mukayi pitet gown amman ita jidda riga da siket ta saka wanda sukayi masifar yi mata Ƙyau.
Sosai jikina ya ke rawa hankalina idan ya yi dubu to ya Æaci,wasu zafafan hawaye masu zafi suka zubomin,na fito daga wajen baki ÆŠaya,na samu wani wajen flower's kuraye shar,na tsugunna na fara wani irin kuka mai tsanani,ina jan doguwar rigar dana saka kamar ita ce ta yi min laifin.
Dafa kafaÆŠa ta naji anyi,maryam ta bayyana agaba na,ta ÆŠago haÆa ta cikin tausayi sannan ta ce"ki yi haƘuri khairat naga duk abinda ki ka gani,amman ina son ki daurewa zuciyarki ki yi haƘuri don Allah a Ƙarasa bikin dinner ÆŠinnan kada kowa ya gane abinda ke faruwa,shi so haka ya ke yana da zafi musamman idan wanda ka keso baya sonka,to tabbas zaka shiga wani hali,nasan abinda ki keji tunda nima na taÆa shiga irin wannan halin."
ta damƘe hannuwa na sannan ta ce"khairat ina tare da ke ako ina insha Allah sai kin auri yaya Bilal,ni Ɗinnan zan tsaya miki insha Allah",Ta kalleni tana saukemin idanu itama duk hankalinta atashe amman kuma tana dauriyar dannewa saboda ni.
Nan dai ta cigaba da rarrashi na ta bani hoda na ÆŠan shafa saboda kada a gane kukan dana yi.
yaya salim yana zuma akan kujera,mero wacce take ta faman zuba ita da wata Ƴar Ƙyauye irinta,ga kuma wani lemo a hannunta tana ta faman zuƘa kamar za ta shanye har da bottle Ɗin.
Tsi ta zubawa yaya salim a jikinsa duk ta Æata mishi kayansa,da sauri ya tashi alokacin yana waya da budurwarsa mai suna salimat yana jiranta ta shigo reception ÆŠin,da sauri ya tashi yana karkaÆŠe lemon daya zube masa a fuskarsa,ya kalle mero wacce duk ta Ƙwalalo mishi fici ficin idanuwanta,tsoro ya cika ta sosai da gudu ta shiga cikin mutane,ya neme ta bai ganta ba dole ya koma gida ya canjo kayan jikinsa,amman fa ya shirya abinda zai yi wa mero,sai ya gyara mata zama.
Hajiya kaka kuwa wannab karon ciwon Ƙafa take shiyasa bata zo ba,anci ansha amare kowa fuskarsa da annuri,amare har 10 kuma duk agida Ɗaya.
Sam mamana bata son ayi min auren zumunta don ita a ganinta mai makon ya Ƙara zumunci,sai dai kaga zumuncin na neman taÆar Æarewa musamman ita da ba sonta ake agidan ba,duk don kasancewarta inyamura kuma tuba ce.
[02/09, 20:52] Ummu Maher(Miss Green): koda muka dawo gida rufe kaina na yi aƊaki nasha kuka na,son raina maryan sai buga Ƙofar take tana yimun magiya akan na buƊe amman naƘi buƊewa don kukan shine solution na samun sauƘi a cikin zuciyata.