← Book details Zaman Kanta Take Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 9 OF 14

Sashe 9

Zaman Kanta Take Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

dakyar ya iya karawa wankan da yake saboda zazzaɓi da ya rufe sa lokaci ɗaya towel ya dauro ya fito hannu ya saka a jikin wardrobe din sa sai ya buɗe dauko riga da wando na kayan sanyi ya saka sannan ya kwanta bakin sa dauke da addu'a...

Wannan kenan.

har kin dawo? Cewar bestie.

Uhmmm ta fada tana hawa gado ta fita ne domin ta nunawa bestie lafiya suke zaune da mijin ta , tun da dai duk wata matar arziki ko da ace ba tare zasu kwana ba ya kamata taje gurin mijin ta idan ya dawo.

ya naga kamar ranki a ɓace?.''

bestie ta faɗa tana riƙe hannun ta.

turo mata hannu tayi domin maganar da saheer ya faɗa mata , ta bata mata rai dole ta sauya taku tace '' ɓacin rai kuma a'a ni raina ba'a ɓace yake ba .,,

bestie haɗe baƙin su tayi tana kokarin ɓalle botiran gaban rigar Hidaya.

wash ta saki wata ƙara tana riƙe hannun bestie gaba ki ɗaya bata cikin hayyacin ta cire bakin ta tayi daga nata ta mai da kan kirjin'ta tana wasa da ɗayan.

𝙰𝚕𝚕𝚊𝚑 𝚔𝚊 𝚔𝚊𝚛𝚊 𝚜𝚑𝚒𝚛𝚢𝚊 𝚖𝚞 𝚜𝚑𝚒𝚛𝚒𝚗 𝚊𝚍𝚍𝚒𝚗𝚒𝚗 𝚖𝚞𝚜𝚞𝚕𝚒𝚗𝚌𝚒𝚗 𝚝𝚊𝚛𝚎 𝚍𝚊 𝚣𝚞𝚛𝚒'𝚊𝚛 𝚖𝚞 𝚋𝚊𝚔𝚒 𝚍𝚊𝚢𝚊.

Wannan kenan.

Malam tun da ya shiga daki ya rasa wanne tunani zai yi tabbas idan dan uwan sa da yayar sa suka ji wannan magana to fa auren nan kamar anyi an gama shi yasan halin aunty talatu bata da dama akan kudi ga yaya hadi dole yaja bakin sa ta tsuke to idan bakai shawara da wa'yannan ba da wazai yi mahaifiyar su ta jima da mutuwa sune dai yan uwansa wata zuciyar ta jefo mai wannan tambayar.

Malam malam firgigit ya ɗago yana kallon ta , yace '' hafsatu lafiya kike kwaɗa min wannan uban kiran..?.''

zama tayi tace "' tunanin me kake yi haka ? Wallahi na shiga damuwa lafiya ka zauna kana tunani..?.''

ajiyar zuciya ya sauke yace '' wallahi abin murna ne ba abin murna ba wannan sallamar da aka ce ana sallama dani to wane ne yazo nemawa ɗan sa auren, NIMRAH ni kuma gaskiya ba zan iya aura musu yata ba.''

gaban hafsatu ne ya faɗi tace '' aure kuma? to dai kasan tana da aljanu kuma ba ko wanne namiji bane zai yarda ya auri me aljanu ga fatima nan ka bashi.''

kallon ta yayi yace '' baki tambaye ni dalilin da ya saka nace ba zai aure ta ba kin tsaya kina cewa ga Fatima nan wato idan ki ya rufe ke ba nagartar mutum kike so ba kawai yar ki ace tayi aure shikkenan ko to ba a nan gidan ba.''

Hafsatu tace '' ba haka nake nufi ba kaga yanzu yadda rayuwar ta kasance yanzu shekarar nimrah sha takwas duk wannan kyan nata an taɓa zuwa ance ana son ta ? sa'anin ta nawa ne sukai aure wasu har da ya'ya rayuwar ce ta koma haka malam Allah ya kawo kawai ka aurar da ya' ni ina ganin kamar da son zuciyar yarinyar nan ita kawai me kudi take nema kalli su Fatima da yaya suke karatun nawa na haɗa zan basu, su mallaki takardar secondary saboda ita akwai lamarin aljanu a tattare da ita ko secondary bata kara sa , taje ta shiga dashi tana ganin za'a bata daukar farko ta samu ta biya kudin jarabawa to kalli yadda abin ya kasance dasu dawowa tayi wai mota ta buge ta Allah ya saka ma ba motar aljanu bace yanzu kawai duk wanda zai zo ya tambaye ka nimrah kace akwai yan uwan ta ya zaba ita tana da aljanu sai randa Ubangiji ya yaye mata sai kai mata aure da saboda me ya saka , kake ganin ana yawaita sakin masu aljanu ba kowa zai iya zama da su ba kallo ɗazu yadda ta raba mana cuta kana ganin idan ba me ƙarfin zuciya ba , wa'zai iya zama da irin su...?.''

Kuma fa zancen ki haka ne amma dai gaskiya shi dai wannan bazan iya bashi yata ba.

Cewar malam.

Ajiyar zuciya ta sauke burin ta , ya cika bata so tas ya'yan ta su zauna nimrah ta tashi , shi ya saka taje akai mata wannan aikin gwara tai ta zama insha Allahu haka zatai ta zama ba aure tace '' to shikkenan ba damuwa Allah ya zaɓa mana abin da yafi Zama alkairi.''

amin ya Allah yace ya koma ya kwanta itama kwanciya tayi, tana fatan Allah ya saka maganar ta , tayi tasiri kar kuma hankalin sa ya dawo dai-dai ya canza zance.

Wannan kenan

Meeting Hall

naso ace wannan damar da na samu na rusa saheer tun da yaƙi zuwa muyi tafiyar nan tare a wannan satin Company na , na shinkafa na samu asara sosai saboda kasan a satin nan Company sa na shinkafa ya yi ragi sosai ni na rasa dalilin da ya saka yake son yaga faduwar mu.

Cewar Alhaji hudu.

Alhaji iliyasu yace '' dole mu haɗa hannu da hannu wajen rusa shi dole mu haɗa baki da gwamnati ta ce kayan Company sa ba me kyau bane ta haramta siyar dashi a ko wanne shago

tafi suka yi suna jin jina wannan shawarar tasa sai ɗaya daga cikin yan kasuwan yace '' me zai hana mu dai-dai ta farashin mu irin nasa ko kuma mu saka ƙasa da ƙasa.''

ya za mu yi da masu siyan hannun jari a company mu idan muka ce za muyi haka ? a gaskiya ba zamu bi ƙaramar riba, ba .

Alhaji iliyasu yace '' aini kaga na ma kasa yin magana Alhaji Ali shifa yana sane yake komai domin ya rusa mu kuma wallahi abin mamaki yake bani kayan sa ba low quality bane idan har muka ce za muyi irin nasa mu samu riba kamar yadda muke samu a yanzu dole mu yi low quality tun da araha mutane suke so.''

da wannan shawarar suka amince , suka rufe taron da shirin ruguza saheer.

wannan kenan

Washe gari

a hankali Hidaya ta buɗe idon ta sakamakon hasken da ya ratso ta cikin window ta ratsa fararen curtain din d suke motsawa a hankali sakamakon iskar da ake yi, yau.

dafa kan'ta tayi ta shafa jikin bestie da take kwance itama a lokacin ta , tashi da sauri tace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un rana tayi ba muyi sallah ba .''

Hidaya tashi tayi tana ya mutsa fuska tace '' 10 :00 clock fa karki damu shiga toilet din nan ni sai na shiga na parlour.''

da sauri bestie ta , shiga sauko daga kan gado, babu koya a jikin ta ko daya haka ma Hidaya.

komawa tayi ta kwanta tana jan tsaki, jan blanket tayi ta lulluɓe kan'ta a toilet kuwa wankan tsarki tayi sannan tayi wanka ta daura towel ta fito tana tsane gashin dokin da ta saka da mamaki ta kalli Hidaya abubuwan ta mamaki yake bata , tamkar ba musulma ba tace '' my love lokaci fa ya kure kuma kin san sallar asuba ba kamar sauran salla bace ita lokacin ta bashi da yawa kalli ki ga yadda hasken rana ya haske ko ina .''

Hidaya banza tayi mata sosai bestie take mamakin halin Hidaya ita dai gashi girman kudu ce amma tana da riƙon addini to ita wannan da take arewa ya akai rayuwar ta , ta lalace irin haka bata da me bata amsa haka ta saka kayan ta , ta dauki hijabi ta , tada salla bayan ta idar ta zauna tana azkar,

sai a lokacin Hidaya ta , tashi bata ko kalli inda take ba , ta shiga toilet.

bestie ajiye wayar hannun ta, tayi da yake a cikin waya take azkar din, cire hijabi tayi, ta fito parlour tana mamakin to taji jiya taje gurin sa yau da safe ya kamata ace ta yi mai breakfast kafin ya fita afili tace '' rayuwar me kudi ma dabam take kowa da irin tsarin rayuwar sa kamar ba ma'aurata ba.

TV ta kunna ta mai da hankali kan kallon da take ji tayi an dafa ta da sauri ta kalli Hidaya tace '' har kin fito?.''

Uhmmm am sorry fa na barki da yunwa bara nayi mana order kinsan baya son yan aiki iya kacin su , suyi shara da wasu abubuwan to Nima da natarar da wannan tsarin kawai sai naci gama da zama da shi a haka sai nake order sai abin da ba'a rasa ba nake shiga kitchen ina yin girki.

Bestie jin jina kai tayi tace '' ikon Allah amma kayan abinci basa lalace miki ne ?.''

dan murmushi tayi tace '' no.,,

daga haka bata ƙara cewa komai ba domin kayan abincin ma fitar da su take ta siyar dana siyarwa ta bawa mahaifiyar ta wani.

danne danne ta fara tana cewa kin mata magana kuwa.

bestie ɗora kan'ta tayi a kafaɗar ta , tace '' bata bani amsa ba amma yau ya kika jini?.''

tabe baki tayi tace '' ba laifi kin yi dad'i amma dan Allah ki daure ki haɗa ni da ita wallahi hankali na ya kasa kwanciya.''

hannu ta saka a bakin ta tace '' shiii har tayi min magana zan miki karki damu.''

ya faɗa tana shafa lips din ta tare da wuyan ta ,

limshe ido Hidaya tayi tace '' me zaki ci..?.''

komai ma inhar daga wajen ki ya fito ina so,

Cewar bestie

Okay Hidaya ta faɗa tana yi musu order abinci bayan ta gama ta ajiye wayar ta , tana kallon tv.

Wannan kenan.

buɗe abin zuba ruwan su tayi ganin wayam tayi babu komai kallon Halifa tayi tace '' yau shi ne kaki ɗebo mana ruwa gashi nan yanzu nazo zan shiga ban daki ba ruwa sai ka tashi ka ɗebo mana ai wannan iskanci ne .''

Hafsatu tana jin ta , tayi mata shiru taci gaba da yankan doya da yake yi.

NIMRAH kallon ta , tayi tace '' wai kin biya wa su Fatima kudi ne naga yau sun tafi makaranta ?.''

uhmmm na harhada abin da nake dashi na basu.
Chapter 9 · 0% Book details