Sashe 5
Zaman Kanta Take Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hidaya tace '' hmmm ke Allah dai ya kyauta amma kusan haka maza suke ko ni nasha kama abbas da mace .''
ai gashi nan duk da ya sake ki, kin yi wani auren baki rabu da shi ba.
Cewar samha.
Hidaya tace '' ke sai da haka wannan rayuwar badai da aure na ba kuma ni yanzu wallahi na fi karfin namiji ya raina ni shima ai yasan wacce ni shiya saka har yanzu yaƙi rabuwa dani shekaran jiya, matar da kira na ,tayi tana kuka tana zagina wai idan na cika cikakkiyar mace na bari miji na ya sani ita bata ga amfanin auren da nayi ba nace sai naci abu takazar uban'ta , idan ta sake na fito to wallahi Allah zaman ta da abbas ya ƙare.''
Aunty kenan , me ya saka kike haka ni wallahi Allah ban ga amfanin wannan abin ba.
Hidaya tace '' ke yarinya ce , wallahi baki san me duniya take ciki ba , zuwa gidan ki kayi ne ?.''
Samha tace '' a'a yaji nayi.''
Ikon Allah yaji kuma me ya faru...?.''
cewar hidaya.
Samha tace '' aunty ki wacce mace ya gani yace yana so ni wallahi gwara ko aure ne yayi nasan aure yayi jiya kama shi nayi shi da budurwar sa akan gado na me yafi wannan muni shine na dake ta na yi fashe fashe a cikin gidan na fito.''
Ikon Allah to me mommy tace ...?.''
Samha tace '' wai muje gurin malami ni kuma nace a'a idan dai ba sakawa za tayi ayi min saukar Alqur'ani ba , bazan je gurin mashiriki ba , cewa fa suke yi kayi kaza kayi kaza abu mafi muni suce ka dauki period din ka , ka yiwa mutum abinci gaskiya ni bazan iya ba na kwanaki da muka je cewa yayi sai ya kwanta dani nace sam ban yarda ba da aure na haka kurum.''
Kuttumar uban ki da hallacan kashe min waya kaga shegiyar yarinya dan uban ki mu abanza muke juya mazajen namu da kika ga ba yadda suka iya damu ina cewa saki na da abbas yayi sai da ya kusan hauka..''
tana gama fadar haka ta kashe wayar ta , tana jan tsaki kiran bestie ne ya shigo wayar ta , da sauri ta daga tana cewa hajiyan yan air kwana biyu..?.''
Bestie women leader tace '' uwar gida kuma amarya yau jarabar ce ta motsa...?.''
dariya hidaya tayi tace '' tun da naga kiran ki nasan sakona ya je miki to ya an samu ne ?.''
bestie tace '' no ni ban ma gane wa kike nufi ba mene user name din'ta..?.'''
Hidaya tace '' pretty.''
oh tab wallahi wannan da kike gani yarinyar hajjo ce kuma bata ma kasar nan tana america.
dafa kan'ta Hidaya tayi tace '' innalillahi wallahi kin ga prevent din'na har tsiyaya yake yi gaba ki ɗaya na kasa samun nutsuwa tun ɗazu ki haɗa ni da ita ko Muryar ta naji muyi hira.''
dariya women leader tayi tace '' okay yanzu dai bata online idan na ta hau sai muyi magana amma mene lada na..?.''
Baki da dama zan tura miki wani abu ta account din ki.
Bestie tace '' godiya nake ranki ya dade .''
dariya tayi tana yi mata sallama, kashe wayar tayi ta ajiye
kome ta tuna da sauri ta dauki wayar ta , ta kunna data shiga Instagram tabe baki tayi ganin maganar kara auren saheer ake yi wasu har cewa suke sun san amaryar sai canki canka suke yi dariya abin ya bata kashe datar ta , tayi tana cewa aikin banza ba ku san dutsai bane da baku tsaya kuna ɓatawa kanku lokaci ba.
shiga toilet tayi ta cire rigar ta kunna shower tayi tuni ruwan ya fara ratsa tsakiyar kan'ta.
limshe idon'ta, tayi tana sakin dariya abinda ya saka ta dariya shi ne , wai saheer da aure tab Lallai akwai kallo to a ina zai saka ta yana dutsai bashi da amfani fa marabar sa da shi da babu duk ɗaya.
Wannan kenan.
kan uba lafiya kika tsaya min akai na ?.''
Kinga gaskiya ni nagaji uwani fito min da kudina ni na fasa adashin nan bani kudi na tun da bana ubale bane.
UWANI tace '' nimrah ni kike fadawa haka? to kudin ki na cinye bazan biya ba.''
wata uwar dariya ta saki tace '' kan uban can amma dai gaskiya baki da hankali yau zan nuna miki wace ce ni haka kurum kin cin yemin kudina to wallahi Allah yanzu nan zan dauki kayan kudina mu haɗu a police station.''
ta faɗa tana surar akuyar ta , salati uwani ta saki tana cewa nimrah ashe baki da hankali akan dubu goma zaki daukar min akuyar dubu talatin sauke min ita sauke min wallahi ko naci uban ki.
Nimrah tace '' idan kin isa ki biyo ni wallahi Allah sai na tara miki mutane ashe ba dad'i ki bani kudina na sauke akuya idan baki bani ba wallahi Allah daga nan sai gurin me dabba ina zuwa bakin kasuwa magana ta ƙare cas zai cake min kudina ya bani.''
salati ta saki tace '' ke anya kuwa ina da hankali..?.''
NIMRAH tace '' asibitin mahaukata ne akai na.''
Wallahi Allah baki gado halin uwarki ba nazifa mutuniyar kirki
Owo dai ta faɗa tana fita da sauri uwani ta dauki mayafin'ta da yake kan igiya ta bita a guje nimrah gudu ta saka akuya sao ihu take .
haba baiwar Allah kamar ba matar aure ba kina bin wannan yarinyar me yayi zafi cewar wata mata da tazo shigewa.
tuff tuff aniyar kowa ta bishi ina ruwan ki dani da nake cewa ki riƙe min ita ai baki, riƙe min ita ba.
Cewar uwani.
Matar bata kula ta ba , tayi gaba , abin'ta.
NIMRAH a sosai take gudu da akuya ganin tayi wa uwani nisa sai ta saita tafiyar ta , da sauri uwani ta ƙara so inda take tana ganin haka sai ta kuma kwasa wani irin ihu akuya ta saki itama cin birki tayi amma ina sai da motar nan tayi gaba da ita akuya kuma tayi tsalle ta fita a guje tana zabga uban ihuuuuuuu.
UWANI tana ganin haka tabi akuyar ta , gana cewa ai gashi nan da yake banj da hakki a akan ki Ubangiji ya kama ki.
NIMRAH kuwa kuka ta dinga yi wani Irin rauni taji a kafar ta ji take kamar bata taɓa jin dad'i ba , a duniyar nan.
me motar fitowa yayi yana cewa ai wannan hauka ne ki biyo kan titi kina gudu horn nawa nayi miki amma aban za.
dakyar ta iya tashi tace '' wallahi Allah, Allah ya isana ban yafe ba ai wannan rashin mutunci ne baka bani hakuri ba sai ka tsaya kana faɗa min bak'ar magana.''
komawa cikin motar sa yayi yana cewa Allah ya isanki babu abin da za tayi min.
Nimrah da sauri ta ga ƙusa saka mai tayi aikuwa nan take tayar motar ta fashe fara dingisa kafar ta , tayi tana share hawaye.
dakyar ta ƙara so gida a zaure ta tarar da malam yana ƙwance da mafici a hannun sa Halifa yana kusa dashi yana cin gyada.
lafiya naga kafarki da rauni..?."
Malam ya faɗa yana tashi zaune.
zama nimrah tayi, ta fashe da kuka tace '' malam naje gidan uwani shi ne mota, ta buge ni.''
ba nace miki, ki barta da Allah ba tun da taji ta gani zata iya cinye kudin nan amma shi ne da yake kunne kashi gare ki , kika ƙi ji.''
share hawaye tayi tace '' malam yaushe zani gurin gwaggo?.''
Ranar duk randa kika ga dama ya faɗa yana komawa yana kwanciya.
tashi tayi, tana shiga cikin gidan wanke kafar'ta , tayi ta shiga dakin su fatima ce sai umaimah suna zaune suna hira kwanciya tayi akan matacciyar tabarmar ta duk tabi ta yage pillow ta jawo ta tada kan'ta dashi tace '' dan girman Allah umaimah dauko abin fifita kiyi min ko na samu sauki.''
Fatima tace '' a ina kika ji wannan ciwon?.''
NIMRAH tace '' mota ce ta bige ni.,,
Allah ya sawwake.
Cewar fatima.
Umaimah tace '' amin ya Allah gaskiya kin ga girkin dare nake yi na gaji wallahi bazan iya yi miki ba.''
NIMRAH tace '' dan Allah kina gamawa ki kwasa min nawa mamanku muguwa ce ba , bani za tayi ba sai tace ita , tayi sana'a ta samu kudin ta ni ba zanci ba kuma kinga ni idan na samo haduwa ake yi a rufawa juna asiri.''
Umaimah tace '' to.,,
nimrah a hankali bacci ya fara daukar ta ,
Wannan kenan.
N.D.C quarters.
ma'aruf wannan duk zancen banza ne kai kasan yayan ku ba zai taɓa aure ba , ba tare da na sani ba.
Cewar Hajiya zakiya.
ma'aruf yace '' hakene daman kawai faɗa miki nayi ina su miemie?''
tayi bacci shi kuma faruq yana gurin baba jummai.
tashi yayi yana cewa ga wannan chocolate din ki basa ya ajiye mata wata ledar shopping a kasan capert.
to tace , tana mayar da hankalin'ta gurin labaran da ake yi, gaban tane ya faɗi lokacin da aka hasko picture ma'aruf ya rike wata mace wacce bata san ko wacece ba tsayawa tayi tana jin me ake fadi kamar haka.
ayau ne larabawa ake zargin sharararen dan kasuwan nan Alhaji Saheer dallahat ya daura aure amma na sirri hankalin mutane ya rabu kashi biyu wasu suna cewa wacce me sa'ar ce ta samu nasarar auren sharararen dan kasuwan nan me faɗa aji number daya a jakar nan tamu a ɗaya bangaren kuma inda yan yarfe suka ce wa ba aure yayi ba budurwar sa ce to zantuka dai kala kala mun yi kokarin jin ta bakin sa amma abin ya faskara domin na tuntubi me magana da yahun bakin sa yace mu dai jira komai ake ciki zan mu gani.''
tufa ta dauka ta gutsura tana mamaki to kodai gaskiya ne amma ai tasan wane saheer ba zai taɓa yi mata haka ba duk yadda aka yi akwai wata a kasa.
ai gashi nan duk da ya sake ki, kin yi wani auren baki rabu da shi ba.
Cewar samha.
Hidaya tace '' ke sai da haka wannan rayuwar badai da aure na ba kuma ni yanzu wallahi na fi karfin namiji ya raina ni shima ai yasan wacce ni shiya saka har yanzu yaƙi rabuwa dani shekaran jiya, matar da kira na ,tayi tana kuka tana zagina wai idan na cika cikakkiyar mace na bari miji na ya sani ita bata ga amfanin auren da nayi ba nace sai naci abu takazar uban'ta , idan ta sake na fito to wallahi Allah zaman ta da abbas ya ƙare.''
Aunty kenan , me ya saka kike haka ni wallahi Allah ban ga amfanin wannan abin ba.
Hidaya tace '' ke yarinya ce , wallahi baki san me duniya take ciki ba , zuwa gidan ki kayi ne ?.''
Samha tace '' a'a yaji nayi.''
Ikon Allah yaji kuma me ya faru...?.''
cewar hidaya.
Samha tace '' aunty ki wacce mace ya gani yace yana so ni wallahi gwara ko aure ne yayi nasan aure yayi jiya kama shi nayi shi da budurwar sa akan gado na me yafi wannan muni shine na dake ta na yi fashe fashe a cikin gidan na fito.''
Ikon Allah to me mommy tace ...?.''
Samha tace '' wai muje gurin malami ni kuma nace a'a idan dai ba sakawa za tayi ayi min saukar Alqur'ani ba , bazan je gurin mashiriki ba , cewa fa suke yi kayi kaza kayi kaza abu mafi muni suce ka dauki period din ka , ka yiwa mutum abinci gaskiya ni bazan iya ba na kwanaki da muka je cewa yayi sai ya kwanta dani nace sam ban yarda ba da aure na haka kurum.''
Kuttumar uban ki da hallacan kashe min waya kaga shegiyar yarinya dan uban ki mu abanza muke juya mazajen namu da kika ga ba yadda suka iya damu ina cewa saki na da abbas yayi sai da ya kusan hauka..''
tana gama fadar haka ta kashe wayar ta , tana jan tsaki kiran bestie ne ya shigo wayar ta , da sauri ta daga tana cewa hajiyan yan air kwana biyu..?.''
Bestie women leader tace '' uwar gida kuma amarya yau jarabar ce ta motsa...?.''
dariya hidaya tayi tace '' tun da naga kiran ki nasan sakona ya je miki to ya an samu ne ?.''
bestie tace '' no ni ban ma gane wa kike nufi ba mene user name din'ta..?.'''
Hidaya tace '' pretty.''
oh tab wallahi wannan da kike gani yarinyar hajjo ce kuma bata ma kasar nan tana america.
dafa kan'ta Hidaya tayi tace '' innalillahi wallahi kin ga prevent din'na har tsiyaya yake yi gaba ki ɗaya na kasa samun nutsuwa tun ɗazu ki haɗa ni da ita ko Muryar ta naji muyi hira.''
dariya women leader tayi tace '' okay yanzu dai bata online idan na ta hau sai muyi magana amma mene lada na..?.''
Baki da dama zan tura miki wani abu ta account din ki.
Bestie tace '' godiya nake ranki ya dade .''
dariya tayi tana yi mata sallama, kashe wayar tayi ta ajiye
kome ta tuna da sauri ta dauki wayar ta , ta kunna data shiga Instagram tabe baki tayi ganin maganar kara auren saheer ake yi wasu har cewa suke sun san amaryar sai canki canka suke yi dariya abin ya bata kashe datar ta , tayi tana cewa aikin banza ba ku san dutsai bane da baku tsaya kuna ɓatawa kanku lokaci ba.
shiga toilet tayi ta cire rigar ta kunna shower tayi tuni ruwan ya fara ratsa tsakiyar kan'ta.
limshe idon'ta, tayi tana sakin dariya abinda ya saka ta dariya shi ne , wai saheer da aure tab Lallai akwai kallo to a ina zai saka ta yana dutsai bashi da amfani fa marabar sa da shi da babu duk ɗaya.
Wannan kenan.
kan uba lafiya kika tsaya min akai na ?.''
Kinga gaskiya ni nagaji uwani fito min da kudina ni na fasa adashin nan bani kudi na tun da bana ubale bane.
UWANI tace '' nimrah ni kike fadawa haka? to kudin ki na cinye bazan biya ba.''
wata uwar dariya ta saki tace '' kan uban can amma dai gaskiya baki da hankali yau zan nuna miki wace ce ni haka kurum kin cin yemin kudina to wallahi Allah yanzu nan zan dauki kayan kudina mu haɗu a police station.''
ta faɗa tana surar akuyar ta , salati uwani ta saki tana cewa nimrah ashe baki da hankali akan dubu goma zaki daukar min akuyar dubu talatin sauke min ita sauke min wallahi ko naci uban ki.
Nimrah tace '' idan kin isa ki biyo ni wallahi Allah sai na tara miki mutane ashe ba dad'i ki bani kudina na sauke akuya idan baki bani ba wallahi Allah daga nan sai gurin me dabba ina zuwa bakin kasuwa magana ta ƙare cas zai cake min kudina ya bani.''
salati ta saki tace '' ke anya kuwa ina da hankali..?.''
NIMRAH tace '' asibitin mahaukata ne akai na.''
Wallahi Allah baki gado halin uwarki ba nazifa mutuniyar kirki
Owo dai ta faɗa tana fita da sauri uwani ta dauki mayafin'ta da yake kan igiya ta bita a guje nimrah gudu ta saka akuya sao ihu take .
haba baiwar Allah kamar ba matar aure ba kina bin wannan yarinyar me yayi zafi cewar wata mata da tazo shigewa.
tuff tuff aniyar kowa ta bishi ina ruwan ki dani da nake cewa ki riƙe min ita ai baki, riƙe min ita ba.
Cewar uwani.
Matar bata kula ta ba , tayi gaba , abin'ta.
NIMRAH a sosai take gudu da akuya ganin tayi wa uwani nisa sai ta saita tafiyar ta , da sauri uwani ta ƙara so inda take tana ganin haka sai ta kuma kwasa wani irin ihu akuya ta saki itama cin birki tayi amma ina sai da motar nan tayi gaba da ita akuya kuma tayi tsalle ta fita a guje tana zabga uban ihuuuuuuu.
UWANI tana ganin haka tabi akuyar ta , gana cewa ai gashi nan da yake banj da hakki a akan ki Ubangiji ya kama ki.
NIMRAH kuwa kuka ta dinga yi wani Irin rauni taji a kafar ta ji take kamar bata taɓa jin dad'i ba , a duniyar nan.
me motar fitowa yayi yana cewa ai wannan hauka ne ki biyo kan titi kina gudu horn nawa nayi miki amma aban za.
dakyar ta iya tashi tace '' wallahi Allah, Allah ya isana ban yafe ba ai wannan rashin mutunci ne baka bani hakuri ba sai ka tsaya kana faɗa min bak'ar magana.''
komawa cikin motar sa yayi yana cewa Allah ya isanki babu abin da za tayi min.
Nimrah da sauri ta ga ƙusa saka mai tayi aikuwa nan take tayar motar ta fashe fara dingisa kafar ta , tayi tana share hawaye.
dakyar ta ƙara so gida a zaure ta tarar da malam yana ƙwance da mafici a hannun sa Halifa yana kusa dashi yana cin gyada.
lafiya naga kafarki da rauni..?."
Malam ya faɗa yana tashi zaune.
zama nimrah tayi, ta fashe da kuka tace '' malam naje gidan uwani shi ne mota, ta buge ni.''
ba nace miki, ki barta da Allah ba tun da taji ta gani zata iya cinye kudin nan amma shi ne da yake kunne kashi gare ki , kika ƙi ji.''
share hawaye tayi tace '' malam yaushe zani gurin gwaggo?.''
Ranar duk randa kika ga dama ya faɗa yana komawa yana kwanciya.
tashi tayi, tana shiga cikin gidan wanke kafar'ta , tayi ta shiga dakin su fatima ce sai umaimah suna zaune suna hira kwanciya tayi akan matacciyar tabarmar ta duk tabi ta yage pillow ta jawo ta tada kan'ta dashi tace '' dan girman Allah umaimah dauko abin fifita kiyi min ko na samu sauki.''
Fatima tace '' a ina kika ji wannan ciwon?.''
NIMRAH tace '' mota ce ta bige ni.,,
Allah ya sawwake.
Cewar fatima.
Umaimah tace '' amin ya Allah gaskiya kin ga girkin dare nake yi na gaji wallahi bazan iya yi miki ba.''
NIMRAH tace '' dan Allah kina gamawa ki kwasa min nawa mamanku muguwa ce ba , bani za tayi ba sai tace ita , tayi sana'a ta samu kudin ta ni ba zanci ba kuma kinga ni idan na samo haduwa ake yi a rufawa juna asiri.''
Umaimah tace '' to.,,
nimrah a hankali bacci ya fara daukar ta ,
Wannan kenan.
N.D.C quarters.
ma'aruf wannan duk zancen banza ne kai kasan yayan ku ba zai taɓa aure ba , ba tare da na sani ba.
Cewar Hajiya zakiya.
ma'aruf yace '' hakene daman kawai faɗa miki nayi ina su miemie?''
tayi bacci shi kuma faruq yana gurin baba jummai.
tashi yayi yana cewa ga wannan chocolate din ki basa ya ajiye mata wata ledar shopping a kasan capert.
to tace , tana mayar da hankalin'ta gurin labaran da ake yi, gaban tane ya faɗi lokacin da aka hasko picture ma'aruf ya rike wata mace wacce bata san ko wacece ba tsayawa tayi tana jin me ake fadi kamar haka.
ayau ne larabawa ake zargin sharararen dan kasuwan nan Alhaji Saheer dallahat ya daura aure amma na sirri hankalin mutane ya rabu kashi biyu wasu suna cewa wacce me sa'ar ce ta samu nasarar auren sharararen dan kasuwan nan me faɗa aji number daya a jakar nan tamu a ɗaya bangaren kuma inda yan yarfe suka ce wa ba aure yayi ba budurwar sa ce to zantuka dai kala kala mun yi kokarin jin ta bakin sa amma abin ya faskara domin na tuntubi me magana da yahun bakin sa yace mu dai jira komai ake ciki zan mu gani.''
tufa ta dauka ta gutsura tana mamaki to kodai gaskiya ne amma ai tasan wane saheer ba zai taɓa yi mata haka ba duk yadda aka yi akwai wata a kasa.