Sashe 12
Zaman Kanta Take Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kiran mommy ne ya shigo wayar ta gaban tane ya faɗi duk irin halin mommy bata kaunar wannan ɗabi'ar tata kasa ɗagawa tayi har kiran ya , yanke.
Amina Alhasan Muhammad opay 1k special group 1,500
8141785374
ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785374
free page ya kusan karewa.
Episode 6
Dakyar ta iya daga kafar ta , ta fara tafiya motar ta ta buɗe ta shiga tana sauke ajiyar zuciya jikin ta duk ba dad'i tamkar an zare mata laka haka ta fara tuki horn tayi me gadi ya buɗe mata gate.
fita tayi a hankali har yanzu ta kasa samun karyar da za tayi ta fitar da ita musamman idan saheer ya dawo gidan ya za tayi da wannan tunani ta isa gida horn tayi mai gadi ya buɗe mata shiga tayi ko dai-dai ta
parking ba tayi ba ta fito daukar jakar'ta tayi ta fara tafiya miƙawa maharazu key tayi bece komai ba ya karɓa domin ya gane me take nufi.
da sauri ta fara tafiya ta shiga part din ta , jin muryar mommy da sauri ta shiga tace '' mommy sannu da zuwa kin zo na tafi saloon.,,
a fusace mommy ta , tashi ta mare ta , tace '' baki da hankali ko baki san ciwon kan ki ba ? hmmmm wallahi wallahi kin ban mamaki ga mijin ki can yana neman yin aure ki, kina nan a zaune babu abin da ya shafe ki , yawo kika tusa a gaba ba dole yayi aure ba Hidaya baki san cin sa ba balle shan sa baki san ki kula da shi ba
ke dai mata kika rako duniya wallahi asiri ma idan kin ga yayi tasiri to akwai biyayya da iya kalamai ,bawan Allah nan dakyar muka samu ya aure ki baki ga irin kuɗaɗen da na ɓatar ba duk akan ki shine kika bada kofa shekara daya da wasu watanni zai miki kishiya dan uban ki haka kika tashi ko shara da yan gyare-gyaren gidan nan bakya yi , aini ban san haka kike zaune ba sai da samha ta faɗa min komai besan me lokacin da kike fita ba haduwa nayi dashi a harabar gidan nan ina ƙoƙarin tafiya ya ban hakuri na zauna da ya kira ki saboda ke kin iya karya kika ce kina gida dan uban ki, ina kika tafi?.''
cikin mamaki ta dafe kuncin'ta ta buɗe baki za tayi magana mommy tace '' yi min shiru bana so naji komai daga bakin ki wallahi mamakin ki nake gani nake kece zaki face da wannan gida nayi abin da nayi kika fito daga gidan wancan matsiyacin shine kika saka min da haka wallahi kin cuce ni Hidaya ke ba haihuwa ba anya kuwa ba wani abu kika sha kika ki haihuwa? kullum sujja nake Allah ya baki haihuwa Ubangiji ya saka kafin ki yaye kin haihu amma ke kin rufe idon ki kin toshe kunnuwan ki kin dauki hudubar sheɗan wa'yannan kawayen naki wallahi duk randa na kara ji ance kin tura mata a cikin gidan nan wallahi Allah sai ranki ya ɓaci shasha matsa min na huce.
tamkar wata doluwa haka ta matsa mata , ta huce gaskiya ta yarda inhar mutum ya kware gurin munafurci to zai iya raba da , da mahaifi da sauri tabi mommy tana cewa dan Allah kiyi hakuri inshallahu bazan ƙara ba.
mommy tace '' kima ƙara.,,
riƙe mayafin'ta tayi tana kuka tace '' dan girman Allah ki dawo.,,
tsayawa tayi ta ce sake ni.
sakin ta, tayi mommy dawowa tayi ta zauna
Hidaya itama zama tayi ta zuba ta gumi tace '' mommy waya ce miki zai yi aure?.''
uban ki ne ga labari ya baza media har free weeding pictures na gani ai na yiwa Hajiya magana sai tace min eh yana neman aure jifa amsar da ta bani a yadda muke da ita har ta bari ɗan ta yayi aure.
jikin Hidaya ne yayi sanyi rasa ina zata saka kan'ta tayi jikin ta duk ya saki tace '' ni be faɗa min ba kuma ni gani nake kamar faɗa miki haka tayi kawai.,,
wani kallo tayi mata , tace '' dallacan rufe min baki, ke mahaukaciyar ina ce ? ga zance daga mahaifiyar sa idan zaki gyara halin ki , ki gyara kin ga tafiya ta.,
da kallo ta bita dashi tace '' to shikkenan , ki gaida gida gobe zan zo sai musan abin yi.,
banza tayi mata , ta fita Hidaya da sauri ta , tashi ta fara tafiya buɗe kofar toilet tayi ta wanke fuskar'ta fitowa tayi ta ciro wayar ta a jaka ta nemo number saheer danna masa kira tayi ta ƙara a kunne.
be dauka ba ajiyewa tayi ta buɗe wata kofa wacce kai tsaye bangare saheer zata shiga ajiyar zuciya ta sauke ganin kofar sa a buɗe take da sauri ta shiga baya parlour dan haka sai ta shiga bedroom ɗin sa jin kar'ar zubar da ruwa a toilet zama tayi tana jiran'sa.
kallon ko ina take kamar mace komai tsaf tsaf kamar mace ta gumi ta zuba tabbas idan wannan zance ya tabbata ta shiga uku ita daman matar shege ce wata kila wacce zai aura , auren soyayya za suyi zata zama yar kallo kenan ina ba zai yiwu ba dole ta zubar da komai ta kama kan'ta tabbas idan bata yi wasa ba wankin hula yana neman kaita dare.
tana cikin wannan tunanin taji kar'ar buɗe kofar'sa.
da sauri ta , tashi towel ne a hannun sa amsa tayi mamaki ne ya kama shi ya riƙe hannun ta yace ''. Bar shi na gode.,,
girgiza kai tayi tace '' baka so na samu lada ne bani nayi maka .,,
ta faɗa tana ƙara karɓa jikin sa ta fara goge wa saheer yace '' barshi haka na gode.,,
ajiyewa tayi tace '' wanne kaya zan dauko maka.,,
yi yayi kamar be jita ba ya huce, dressing mirror jan stool yayi ya zauna.
zama tayi tana kallon sa har ya gama shafa mai , duk da saheer baki ne amma bawai irin can ba za'a kira shi da chocolate colour wani irin karfaffan mutum ne jikin sa baya nuna tarin shekarun sa.
duk inda kyakkyawa yakai to yakai ita kan'sa fatar sa abin kallo ce , tashi yayi ya buɗe wardrobe ya dauko riga armless da wando three quarter milk and coffee colour yan gidan Gucci turare ya fesa tace '' yau ka dawo da huri daman kullum haka kake dawo wa ba sai dare yayi ba .''
juyowa yayi yana kallon ta domin maganar ta , ta bashi mamaki , be taɓa zaton rashin kunyar ta , takai haka ba zama yayi akan kujera yana daukan laptop yace '' zan yi aiki ki faɗi abin da ya kawo ki kar kizo ina aiki ki katsai ne.,
maganar nan baƙaramin bugar mata zuciya tayi ba sai ta danne tace '' daman mace sai tana da bukata sannan zata je gurin mijin'ta?.''
be ce mata komai ba ya buɗe laptop din sa Hidaya tace '' wai da gaske ne za ka yi aure... ? Ka samu lafiya ne ?.''
ta gefen ido ya kalle ta daman shi dai yasan ruwa baya tsami banza wato shi ne ta canza halin ta, tana so ta gyara wasu kura'kuran'ta.
Uhmmm yace mata yana ci gaba da danna laptop din sa , Hidaya ji tayi tana neman faduwa haka dafa gado tayi ta riƙe kan'ta da yake juya mata , tace '' tambayar ka nake ka amsa min da uhmm da gaske ne ka samu lafiya kuma aure za kayi?.''
Saheer yace '' inshallahu ina fatan haka.,,
da sauri ta , tashi tsaye ganin yana shirin raina mata hankali tana tambayar sa yana fadar haka kuka ta rushe dashi tace '' kai min adalci kenan ? tsawon Shekara daya da watanni nayi ina jiran ka samu lafiya amma shi ne ka saka min da haka daman ai na lura da take taken ka wallahi Allah ba zan zauna da kishiya ba sai dai ka zaɓa ko ni ko auren da kayi kuma Allah nasan Hajiya bata san da wannan zancen ba.,,
duk wannan maganganun da take saheer ko ɗago da kan'sa be yi ba ɓalle ya kalle ta nunawa yayi kamar baya gurin ko baya fahimtar yaren da take magana dashi.
da sauri ta fita tana ci gaba da kuka tana shiga part din ta ta dauki waya ta dannawa Hajiya kira rabon ta , da ta kirawo hajiya tun ana sauran sati ɗaya bikin ta saheer.
har ta gama ringing bata dauka ba ci gaba da kiran'ta, tayi amma ina Hajiya bata dauka ba danna mata kira ta kara tana cewa ai ni nasan abin munafurci ne gashi nan taki ɗagawa a wannan karon ɗagawa tayi kuka ta ƙara fashewa da shi tace '' Hajiya wai da gaske ne aure zai yi wallahi Hajiya idan yayi auren nan mutuwa zan yi.,
Hajiya tace '' subhanallahi haba Hidaya sai kace haramun zai aikata tabbas kishiya akwai ciwo amma haka za kiyi hakuri ace bashi da shi ne , shi ne zan iya hana shi amma tun da yana da hali ki yi addu'ar Allah ya saka kin samu abokiyar zama ta gari Allah ya saka hakan shi ne yafi alkairi ,,
Hajiya alkairi fa kika ce kishiyar ce alkairi ke me ya saka alhaji be miki ba har ya mutu idan alkairi ce ? Wallahi to dole na tona asiri bashi da lafiya tun da yayi hatsari gaban sa ya samu matsala.
HAJIYA tace '' ke ce dai baki da lafiya yaron da ko kwarzane jikin sa be yi ba a hatsarin da suka yi zaki zo min da wannan zance ke ce dai mara lafiya sai dai ki karkace ki saki katon kashi ba ki iya kashin mutum ba aikin ki kawai kici ki sha kiyi kashi ke har kina da kunyar da zaki kalle ki, kice bashi da lafiya ya'yan da ya haifa kece kika haifar mai su? Ina miki kallon me hankali kina kokarin shiga dawa kishiya hauka ce har da zaki faɗa min haka .,,
Amina Alhasan Muhammad opay 1k special group 1,500
8141785374
ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785374
free page ya kusan karewa.
Episode 6
Dakyar ta iya daga kafar ta , ta fara tafiya motar ta ta buɗe ta shiga tana sauke ajiyar zuciya jikin ta duk ba dad'i tamkar an zare mata laka haka ta fara tuki horn tayi me gadi ya buɗe mata gate.
fita tayi a hankali har yanzu ta kasa samun karyar da za tayi ta fitar da ita musamman idan saheer ya dawo gidan ya za tayi da wannan tunani ta isa gida horn tayi mai gadi ya buɗe mata shiga tayi ko dai-dai ta
parking ba tayi ba ta fito daukar jakar'ta tayi ta fara tafiya miƙawa maharazu key tayi bece komai ba ya karɓa domin ya gane me take nufi.
da sauri ta fara tafiya ta shiga part din ta , jin muryar mommy da sauri ta shiga tace '' mommy sannu da zuwa kin zo na tafi saloon.,,
a fusace mommy ta , tashi ta mare ta , tace '' baki da hankali ko baki san ciwon kan ki ba ? hmmmm wallahi wallahi kin ban mamaki ga mijin ki can yana neman yin aure ki, kina nan a zaune babu abin da ya shafe ki , yawo kika tusa a gaba ba dole yayi aure ba Hidaya baki san cin sa ba balle shan sa baki san ki kula da shi ba
ke dai mata kika rako duniya wallahi asiri ma idan kin ga yayi tasiri to akwai biyayya da iya kalamai ,bawan Allah nan dakyar muka samu ya aure ki baki ga irin kuɗaɗen da na ɓatar ba duk akan ki shine kika bada kofa shekara daya da wasu watanni zai miki kishiya dan uban ki haka kika tashi ko shara da yan gyare-gyaren gidan nan bakya yi , aini ban san haka kike zaune ba sai da samha ta faɗa min komai besan me lokacin da kike fita ba haduwa nayi dashi a harabar gidan nan ina ƙoƙarin tafiya ya ban hakuri na zauna da ya kira ki saboda ke kin iya karya kika ce kina gida dan uban ki, ina kika tafi?.''
cikin mamaki ta dafe kuncin'ta ta buɗe baki za tayi magana mommy tace '' yi min shiru bana so naji komai daga bakin ki wallahi mamakin ki nake gani nake kece zaki face da wannan gida nayi abin da nayi kika fito daga gidan wancan matsiyacin shine kika saka min da haka wallahi kin cuce ni Hidaya ke ba haihuwa ba anya kuwa ba wani abu kika sha kika ki haihuwa? kullum sujja nake Allah ya baki haihuwa Ubangiji ya saka kafin ki yaye kin haihu amma ke kin rufe idon ki kin toshe kunnuwan ki kin dauki hudubar sheɗan wa'yannan kawayen naki wallahi duk randa na kara ji ance kin tura mata a cikin gidan nan wallahi Allah sai ranki ya ɓaci shasha matsa min na huce.
tamkar wata doluwa haka ta matsa mata , ta huce gaskiya ta yarda inhar mutum ya kware gurin munafurci to zai iya raba da , da mahaifi da sauri tabi mommy tana cewa dan Allah kiyi hakuri inshallahu bazan ƙara ba.
mommy tace '' kima ƙara.,,
riƙe mayafin'ta tayi tana kuka tace '' dan girman Allah ki dawo.,,
tsayawa tayi ta ce sake ni.
sakin ta, tayi mommy dawowa tayi ta zauna
Hidaya itama zama tayi ta zuba ta gumi tace '' mommy waya ce miki zai yi aure?.''
uban ki ne ga labari ya baza media har free weeding pictures na gani ai na yiwa Hajiya magana sai tace min eh yana neman aure jifa amsar da ta bani a yadda muke da ita har ta bari ɗan ta yayi aure.
jikin Hidaya ne yayi sanyi rasa ina zata saka kan'ta tayi jikin ta duk ya saki tace '' ni be faɗa min ba kuma ni gani nake kamar faɗa miki haka tayi kawai.,,
wani kallo tayi mata , tace '' dallacan rufe min baki, ke mahaukaciyar ina ce ? ga zance daga mahaifiyar sa idan zaki gyara halin ki , ki gyara kin ga tafiya ta.,
da kallo ta bita dashi tace '' to shikkenan , ki gaida gida gobe zan zo sai musan abin yi.,
banza tayi mata , ta fita Hidaya da sauri ta , tashi ta fara tafiya buɗe kofar toilet tayi ta wanke fuskar'ta fitowa tayi ta ciro wayar ta a jaka ta nemo number saheer danna masa kira tayi ta ƙara a kunne.
be dauka ba ajiyewa tayi ta buɗe wata kofa wacce kai tsaye bangare saheer zata shiga ajiyar zuciya ta sauke ganin kofar sa a buɗe take da sauri ta shiga baya parlour dan haka sai ta shiga bedroom ɗin sa jin kar'ar zubar da ruwa a toilet zama tayi tana jiran'sa.
kallon ko ina take kamar mace komai tsaf tsaf kamar mace ta gumi ta zuba tabbas idan wannan zance ya tabbata ta shiga uku ita daman matar shege ce wata kila wacce zai aura , auren soyayya za suyi zata zama yar kallo kenan ina ba zai yiwu ba dole ta zubar da komai ta kama kan'ta tabbas idan bata yi wasa ba wankin hula yana neman kaita dare.
tana cikin wannan tunanin taji kar'ar buɗe kofar'sa.
da sauri ta , tashi towel ne a hannun sa amsa tayi mamaki ne ya kama shi ya riƙe hannun ta yace ''. Bar shi na gode.,,
girgiza kai tayi tace '' baka so na samu lada ne bani nayi maka .,,
ta faɗa tana ƙara karɓa jikin sa ta fara goge wa saheer yace '' barshi haka na gode.,,
ajiyewa tayi tace '' wanne kaya zan dauko maka.,,
yi yayi kamar be jita ba ya huce, dressing mirror jan stool yayi ya zauna.
zama tayi tana kallon sa har ya gama shafa mai , duk da saheer baki ne amma bawai irin can ba za'a kira shi da chocolate colour wani irin karfaffan mutum ne jikin sa baya nuna tarin shekarun sa.
duk inda kyakkyawa yakai to yakai ita kan'sa fatar sa abin kallo ce , tashi yayi ya buɗe wardrobe ya dauko riga armless da wando three quarter milk and coffee colour yan gidan Gucci turare ya fesa tace '' yau ka dawo da huri daman kullum haka kake dawo wa ba sai dare yayi ba .''
juyowa yayi yana kallon ta domin maganar ta , ta bashi mamaki , be taɓa zaton rashin kunyar ta , takai haka ba zama yayi akan kujera yana daukan laptop yace '' zan yi aiki ki faɗi abin da ya kawo ki kar kizo ina aiki ki katsai ne.,
maganar nan baƙaramin bugar mata zuciya tayi ba sai ta danne tace '' daman mace sai tana da bukata sannan zata je gurin mijin'ta?.''
be ce mata komai ba ya buɗe laptop din sa Hidaya tace '' wai da gaske ne za ka yi aure... ? Ka samu lafiya ne ?.''
ta gefen ido ya kalle ta daman shi dai yasan ruwa baya tsami banza wato shi ne ta canza halin ta, tana so ta gyara wasu kura'kuran'ta.
Uhmmm yace mata yana ci gaba da danna laptop din sa , Hidaya ji tayi tana neman faduwa haka dafa gado tayi ta riƙe kan'ta da yake juya mata , tace '' tambayar ka nake ka amsa min da uhmm da gaske ne ka samu lafiya kuma aure za kayi?.''
Saheer yace '' inshallahu ina fatan haka.,,
da sauri ta , tashi tsaye ganin yana shirin raina mata hankali tana tambayar sa yana fadar haka kuka ta rushe dashi tace '' kai min adalci kenan ? tsawon Shekara daya da watanni nayi ina jiran ka samu lafiya amma shi ne ka saka min da haka daman ai na lura da take taken ka wallahi Allah ba zan zauna da kishiya ba sai dai ka zaɓa ko ni ko auren da kayi kuma Allah nasan Hajiya bata san da wannan zancen ba.,,
duk wannan maganganun da take saheer ko ɗago da kan'sa be yi ba ɓalle ya kalle ta nunawa yayi kamar baya gurin ko baya fahimtar yaren da take magana dashi.
da sauri ta fita tana ci gaba da kuka tana shiga part din ta ta dauki waya ta dannawa Hajiya kira rabon ta , da ta kirawo hajiya tun ana sauran sati ɗaya bikin ta saheer.
har ta gama ringing bata dauka ba ci gaba da kiran'ta, tayi amma ina Hajiya bata dauka ba danna mata kira ta kara tana cewa ai ni nasan abin munafurci ne gashi nan taki ɗagawa a wannan karon ɗagawa tayi kuka ta ƙara fashewa da shi tace '' Hajiya wai da gaske ne aure zai yi wallahi Hajiya idan yayi auren nan mutuwa zan yi.,
Hajiya tace '' subhanallahi haba Hidaya sai kace haramun zai aikata tabbas kishiya akwai ciwo amma haka za kiyi hakuri ace bashi da shi ne , shi ne zan iya hana shi amma tun da yana da hali ki yi addu'ar Allah ya saka kin samu abokiyar zama ta gari Allah ya saka hakan shi ne yafi alkairi ,,
Hajiya alkairi fa kika ce kishiyar ce alkairi ke me ya saka alhaji be miki ba har ya mutu idan alkairi ce ? Wallahi to dole na tona asiri bashi da lafiya tun da yayi hatsari gaban sa ya samu matsala.
HAJIYA tace '' ke ce dai baki da lafiya yaron da ko kwarzane jikin sa be yi ba a hatsarin da suka yi zaki zo min da wannan zance ke ce dai mara lafiya sai dai ki karkace ki saki katon kashi ba ki iya kashin mutum ba aikin ki kawai kici ki sha kiyi kashi ke har kina da kunyar da zaki kalle ki, kice bashi da lafiya ya'yan da ya haifa kece kika haifar mai su? Ina miki kallon me hankali kina kokarin shiga dawa kishiya hauka ce har da zaki faɗa min haka .,,